Tsakar Gida tasha ce da zata dinga kawo muku labarai daga masana'antar kannywood, dama sauran abubuwan mamaki dake faruwa a ciki da wajen Nigeria, Abubuwan dariya, da na nishadi, al'amuran ilimi, da makaloli na fahimtar da juna.
Kana da damar fadin ra'ayinka domin Tsakar Gida gurine da zaka sake ba tare da an tsangwameka ba danna subscribe don ka zama ko ki zama cikakke ko cikakkiyar yar' Tsakar Gida
Na gode.
Пікірлер
Munata jiran littafi yaya umar😢
Kai kakoma makaranta. Wawa bakuson gaskiya. Indai zakuyi kuyi. S
Gasikiya ne tafada wlh saï gabon
Wlh wannan lamarin daidai Hadiza tayi muku sabida duk lokacin da wata yar kasar wajetazoneman yin film sekudaukesu karmar wanda sukazo daga aljannah bakwakishin kanku da kasarku da mutanan cikinta kadan kukafara Gani wlh sema tagaba za asamu wadadzatayi abinda yafi haka bakwashinkanku da jama arku
She giya ba gabon
Wlh gory at samu kawai shiyasa koma wlh ni banga abinda zaisa tasa a kamashiba saboda ba zaginta yaiba ita din banza har take sawa a Kama mutane abo kadan tasa a kama mutum wlh goyan baya ta samu kawai wai ace bare yazu yafi dan Gary
Marsha Allah meilleur couple ❤❤
Ina amfanin wanda yake mance halacci,kuma mutumin da baya yafiya aikuwa dai yanxu na dawo daga rakiyar gabon,kamar jiyane fa kika wulakanta Amina Amal,saboda ke ba,a isa ayimiki ki kyale ba,to wacece ke,wadanda suka fiki daraja ma anzagesu,anbata musu sunyi hakuri kuma sunga amfanin hakan,sai ke shafaffiya da mai
Gaskiya anan bana goyon bayan hadiza gabon
Hum dan nageriya kenan rigima zata hadaka da wani dan nageriya saikaji wawayen cikinsu sun fito suna gorin qasa saikace nageriya wata duniyace ba qasarda masu matattar zuciya da yawan kashe kashe sunyi yawa aciki
Toh ai sai a daina zuwa mana kasar koh, ai su yan gudun hijirar da suke zuwan sun San amfanin da suke samu, yawan kashe kashe Kuma muma ba Jin dadinsa mukeyi ba
Gaskia ya kamata a koreta ta koma qasarta Tata xata xo taci Dan qasa da yaqi har tasa a kamasa AI gaskia ya fada da qasar sa tai arxiki kome ta xama sanadin kannywood ne ehe
Barama meyakawo rami maganar hadiza gaskiyace karara
Hmmm Allah ya samudaci
Gaskiya hadiza kinfi tarmin arai
Gaskiya hadiza kinfi tarmin arai
Meyasa ya bata hakuri wlh banso ya bata hakuri ba
Allah ya gani na tsani hadiza gabon yanzu saboda ita komai sai takai kara 😏tana yar cirani sai iskanci
@@user-ss5lr1ce1i da farko dai me hadina dakai ? Kasan ni ? Kasan wacece ni ?kasan daga ina nake ? Kace mun yar madigo ko ? Duk ba amsa ko to na barka da futowar rana da faduwar ta allah ya isa bazan taba yafe maka ba duniya da allah ina rokon allah yayi mana hisabi zaka tsaya gaban allah kayi mai bayanin abunda ka fada yanzu yarana bazasu yafe ba mijina ma bazai yafe maka ba bisa wannan kazafin allah ya isa na duniya da lahira.batun kamu kuwa ko uban ta yayi kadan.
NAFISA mee kike cewa🤔batun kamu bazai yiyuba to kijira yau din nan ba sai gobeba kuma batun mijinki da ‘ya ‘yanki ai kece kike so kijamasu zagi nafi Ina ruwa ki da hadiza gabon 🇬🇦 ke kinsan irin mutanan da suka tsaneki da har zakice wai yar ci rani ki kiyayeni wlh
Yanzu dai kiyafemen nafasa kamaki Wllh tunda kikace ke matar aurece jikina yayi sanyi pls kiyi hakuri kinji 😢🫶🙏
Dan allah aunty hauwa’u kiyi hakuri kinji bazan sake ba pls kinji aunty na🙏
@@user-ss5lr1ce1iDan allah ko da wasa karka Kara kira yar Wani matar Wani da kalma madigo😢 ai Muna da iyayen da kanni mata Kuma in Sha allahu zamu Haifa muma toh mu guje kira wa kanmu matsifa dan allah
Masha Allah yaya umar I miss you❤❤
Wlh dama nasan hadiza bazata kyale shi ba😂😂 Bata kyale abokin adawa komai kankantar sa wlh😂😂
Allah ya kyauta
Gaskiya dai nima daga wanna case din naji Hadizan tafita araina,komai akayinata saita rama,ita mutum nawa tayiwa basu rama ba
Na so rahama
Allah ya kyauta
Allah ya kyauta
Abin da zaharaddini gaskiya ita kuma gabon nasiha tayi itama akan dede take Allah kashiryemu gaba daya
Wlh Aisha tsamiya ba mituniya banza ceba kai dai ne mutunen banza don duk chikin yan film babu mai shiga mutunci irin tsamiya wawa kawai kai dai abbaka san abunda kakaiba
Ehaka takenufi said me Allah yaqara karemana khdiza Allah yasa mudace yasa mucika daimani
Toke mai yasaki a cikin rigimarsu kinzama jaba sa baki a barmiki dole jaka kawai
Sheikh yace Ina kallon wata danbarwa😊 gsky kan Hadiza ta fadi gsky, Amna ta kwafaa a cikin hira da Yusuf Sasheen, gsky ta dinga tauna mgn akan Allah SWT kan tace ko rashin iya cikakkiyar Hausa ne ya janyo
Masha ALLAH. Alhamdulillah ala ni'imatul islam ❤❤
Dan Allah yaya umar labarifa do Allah plsss😢😢❤
Both Allah yashiryemu duka
ogah u talk too much 😢😢😢 you also speak d truth while she too speaks d truth, while there's misunderstanding inside
Ikon Allah...
Allah sarki hadiza miyasa bakiyi Hira dashiba .shine fa yakejin haushi fa😂
I stand with you Gabon,kar wannan ya deki
Allaha ya sa mudace
Ma Sha allah
Macha hallah ❤❤❤❤❤❤
hadiza allah ya kara baki ikon furta alkhairi a bakinki kuma muna godeya da wannan shawara
👍
Macha Allah❤
This guy said the true story and I believe him
مشاءالله
Masha Allah 😊
❤❤❤❤
Kai Saudi suna kudi wlh, if da yanzu ne kudin yakai 40B Naira 😮 kyauta suka bayar kuma
Saudi sun bada gudun muwa wurin gina Masallatai a kasashen duniya, har anan America da nake da zama akwai Masallatai da Saudi suka gina, hatta Makabartan da muke da shi a Atlanta Georgia Sarki Fahad ya saya filin ya bada ga Musulmai, amma har wayansu su dunga zagin kasar Saudi Arabia.
Ma sha Allah