Yadda APC da NNPP suke caccakar juna a kan kalaman Kwankwaso. | Trust Radio
A wata tattaunawa da suka yi da Trust Radio, Sakataren Yada Labarai na Jam'iyyar APC reshen Jihar Kano, Ahmad S. Aruwa, da Jami'in Hulda da Jama'a na jam'iyyar NNPP reshen Jihar Kano, Hon Musa Nuhu Yan Kaba sun yi muhawara a kan kalaman Sanata Rabiu Musa Kwankwaso wadanda suka tayar da kura.
Shi kuma Barista Buhari Yusuf, wani lauya mai zaman kansa, ya yi fashin baki a kan yadda doka take kallon lamarin.
Пікірлер: 2
Wallahi mutanan kano basasan sunusi lamido kuma kaga jifanda akayimasa ranar sallah kuwa
Wallahi karyakakke sunusi lamido abinda yarikayawa gwamna ganduje wallahi bangagwamnan da zaiiya hakurin da ganduje yayida sunusi lamidoba bawani gwamna dayayi hakuri da sarki kamar gandujeba