Subhanallah Sabon rikici kan Abduljabbar na shirin barkewa tsakanin malaman darika da Izala

Фильм және анимация

Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida

Пікірлер: 334

  • @habiboualakos4937
    @habiboualakos49373 жыл бұрын

    Wallahi kaji tsuran Allah kasan Irin abin dakakefada wallahi tu seyanzu nafa inceka bakada hankali Kai zaka kare abdol jabbar ne wallahi kaima karshanka yakusa zauwa asirinka yakusa tunuwa koma wallahi har idan kadogara dakare wanna zindikin tukasanifa kashinka yakusa bushewa Kuma wallahi har idan kahadu dawanna matasan Sunnah tu innaji kaima kakusa zufa a inda fanka take wajan kamar yandashi abdol jabbar yayi tashafe gumi agaban fanka kaima wallahi haka zakayi

  • @user-lq4rd9ox1l
    @user-lq4rd9ox1l2 жыл бұрын

    الله اكبر شيخ المشايخ الله يحفظك ويزيدك علما

  • @fatimasaniabdallafatimasan3242
    @fatimasaniabdallafatimasan32423 жыл бұрын

    allah ya kyauta wlh duk alamomin karshan duniyane fatanmu allah ya kawokar shan al amarin ameen ya rabbi🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼

  • @idrissani1611
    @idrissani16113 жыл бұрын

    Gaskiya akwai matsala a tsakanin musulmi a wannan kasar.

  • @zainabmusa5877
    @zainabmusa58773 жыл бұрын

    kano kano allah kakawo mana daiki😭😭😭😭 gamatsafar rayiwa gawadannan maganganun dabasu dada dijin allah ya samudace mugama da duniyar lfy ameen ya rabbi 🙌🙌🙌🙌

  • @fatimaabdullahi4782
    @fatimaabdullahi47822 жыл бұрын

    Allah ya samudace Allah kasamugane gaskiyane kugayamasa yaya bakaji abuba zakayanke hukunci akai gaskiya wannan badaidaibane Allah ganardamu Ameen 🤲

  • @adaamsy06abdullaah54
    @adaamsy06abdullaah543 жыл бұрын

    Ai shi Abdul-Jabbar Bai bar kowa ba Har shehunku inyass ya zaga... Dolojahili

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna98943 жыл бұрын

    Shima jega dayayi batanci GA annabi Muhammad (saw) acikin izala mutum 2 ne kawai sukaimai, raddi 👌

  • @housniimam9007

    @housniimam9007

    3 жыл бұрын

    Kiyi aure yafizama alkairi gareki da iyayenki no a matsayina nakanin ubanki

  • @rahama___kaduna9894

    @rahama___kaduna9894

    3 жыл бұрын

    @@housniimam9007 hahahaaa 😂😂to nagode 🙏🙏da shawara qanin ubana insha allahu idan lokaci yayi zanyi aure) (Nima zanbaka shawara)ka koma gida kacema mamanka meyasa ta haifeka tinda tasan bazata Iya baka tarbiyya ba?? Idan Bata baka amsa ba kaje kariqe babanka kacema uban meyasa ya auri mamanka Bata dace tazama uwarka ba,, saboda takasa baka tarbiyya 👌sorry Bana zagi ramawa nayi Amma kamar yanda nadauka shawara dakabani Nima kadauka tawa👌nagode qanin baba 🙏🙏

  • @housniimam9007

    @housniimam9007

    3 жыл бұрын

    @@rahama___kaduna9894 toh nagode kwarai

  • @rahama___kaduna9894

    @rahama___kaduna9894

    3 жыл бұрын

    @@housniimam9007 yawwa Nima nagode🙏🙏, idan kadawo Nima zandawo

  • @housniimam9007

    @housniimam9007

    3 жыл бұрын

    @@rahama___kaduna9894 tambaya shine auren ne bakiso komeyakawo zafi

  • @abubakarumar125
    @abubakarumar1253 жыл бұрын

    Siyasace malam kuma limancinmasallacin abuja yafikarfika na gadonkaya wlh kayikaga Allah yafika

  • @jamessolomondalungs1757
    @jamessolomondalungs17573 жыл бұрын

    Gaskiya malam maqari kayi kuskure saboda kayanke hukunci daga bangare daya kuma ku kuke fadaman duk Wanda yayanke hukunci daga bangare daya kuskurene Allah yasa mudace amen

  • @hausaseasontv3560

    @hausaseasontv3560

    3 жыл бұрын

    San zuciya ne kawai wlh😭

  • @hajiyafirdaucykano879
    @hajiyafirdaucykano8793 жыл бұрын

    Wlh natsani duk wanda xekare abduljabbar musamman wancan mutumin wai makari

  • @mudassiribrahim5416

    @mudassiribrahim5416

    3 жыл бұрын

    Ke abinda kike so kiji shi kike so, ba gaskiya ba Kiyi binkece Hajia

  • @hajiyafirdaucykano879

    @hajiyafirdaucykano879

    3 жыл бұрын

    @@mudassiribrahim5416 katabaji mutum ya yanke hukunci batare da yayi bincikeba ai gaskiyar afili take gamo gaskiyar abduljabbar sewanda allah yanufa da alkhari

  • @mudassiribrahim5416

    @mudassiribrahim5416

    3 жыл бұрын

    @@hajiyafirdaucykano879 hajia ke yanxu a fahimtarki kin gano gaskiar, kafin yankewa shi kansa Abduljabbar din hukunci? Kinji full na karatunsa tunda daga farko har karshe? Shekarki nawa kina jinsa kafin haka? A bakin wa kikaji cewa Yayi Zagin? Zaki dafa alqur'ani cewa kin tabbatar da hakan? Ko zaki ciwa Allah alwashi cewa indai ba haka bane Allah Ya cika alwashin da kikaci? Amsamin Yake Hajiya. WA BIL HAQQI ANZALNAHU WA BIL HAQQI NAZAL

  • @housniimam9007
    @housniimam90073 жыл бұрын

    Gaskiya dayace Wanda duk yataba abinda yakusanci manzon Allah, babu sulhu tsakaninmu, sai inda karfinmu yakare.

  • @sadiyahassan7532
    @sadiyahassan75323 жыл бұрын

    Lallai makari anyi faduwar bakar tasa anyi walkiya mungaku allah ynata bayyana mana makiya manxon allah s.a.w duk wanda yakare Abdul jabbar akan abunda yayi wanda duniya ta shaida to lallai mutum yacika makiyin annabi

  • @rahama___kaduna9894

    @rahama___kaduna9894

    3 жыл бұрын

    Humm, Amma da alama bakifahimce shi bane, ba Kariya yake bashi ba, Amma Zaki Iya tsayawa agaban ubangiji kibada sheda tabbacin cewa Kariya ce yake bashi? Idan bakifahimta bezama Dole kiyi comments ba👌

  • @sadiyahassan7532

    @sadiyahassan7532

    3 жыл бұрын

    @@rahama___kaduna9894 sekigayawa wanda bahausa ce tahaifeshiba

  • @rahama___kaduna9894

    @rahama___kaduna9894

    3 жыл бұрын

    @@sadiyahassan7532 wayasani ko bahausa ce tahaifekiba👌, Wai harda wani anyi faduwar baqar tasa, qila kecedai kikai faduwar baqar tasa, Kuma allah ya tsayar dake ranar sheda agaban, ubangiji, kitabbatar da cewa Kariya ce yakeba Abdul-Jabbar🙄🙄na tabbata prop baze taba kare Abdul jabbar ba,

  • @kamalhaladu1427

    @kamalhaladu1427

    3 жыл бұрын

    @@rahama___kaduna9894 ke kina daurewa karya gindi. Duk munafurcin Makiya Annabi SAW mun fara ganesu. Allah ya shirye ki.

  • @kamalhaladu1427

    @kamalhaladu1427

    3 жыл бұрын

    @@sadiyahassan7532 Allah ya biya ki Sadiya. Fada mata gsky.

  • @rabiurabs2294
    @rabiurabs22943 жыл бұрын

    Haba malam ai bekamata kayi magana akaiba tunda harkace bakasauraraba to tayaya zakagane abunda akayi

  • @umarabdullahi1976
    @umarabdullahi19763 жыл бұрын

    Allah ya fiku

  • @mahamadouadanane8498
    @mahamadouadanane84983 жыл бұрын

    Allah qara lafia da ilmi ya prof

  • @aminiddeensalisuibrahim9829
    @aminiddeensalisuibrahim98292 жыл бұрын

    Zancen banza kawai,malam yayi kuskure tinda yace bai sauraraba.allah ya ganar damu

  • @zulaihatzeenat3959
    @zulaihatzeenat39593 жыл бұрын

    Wannan Gaskiyane YA Saurara Sannan ya yanke Hukunci.

  • @NazeerAMaj

    @NazeerAMaj

    3 жыл бұрын

    Yes

  • @chaiboumoussa7478
    @chaiboumoussa74783 жыл бұрын

    Lahawla wala quwwata illabillah way jama a kunji abinda abulfatahi yace way su dariqa sune suka murqushe Abdul jabbar mtsss Allah ya rabamu da shedanu

  • @fatimabello3507

    @fatimabello3507

    3 жыл бұрын

    Amiin ya rabbih

  • @younoussabaraatou4379

    @younoussabaraatou4379

    3 жыл бұрын

    Amin amin chaibou wallah sakarei ne baisan mi yakeyi ba inajin cewa duk wanda ya kalli mukabalar abdul jabbar da malammai yasan yan izzala ne gaba ba dan tarika ba sabuda yanayin maganar su mane wallah ya bambanta daga ranar mukabalar nan kuwa yasan yan izzala sunfi karfin tarika kuma munji wai ku kaka kashi kasa to miyasa kuma kuka shirya abinku kuma kuka bari yan izzala suka fara magana a wajen tunnan ansan karya ne kawai baku ma san mikuke yi ba

  • @nanabb639
    @nanabb6393 жыл бұрын

    Wallahi kuji tsoran Allah gaskiya dayace sbd kun samu bamban cin haqida baya nufin in kaga gaskiya kayi shiru Allah mu 1 musuluncinmu 1 Allah shi muke bautama sbd haka kudena san zuciya a addin kuma kai mai cewa badan kuba yan izala bazasi iya da Abduljabbar ba ku a suwa ku din suwaye mekuka dau kanku masu gaskiya koko me ay Wallahi kunsan yan izala sinabin sannar Annabi Muhammad sallalahu Alaihi wasallam ne kuma ay acikinku agwai masu bi wainda suka san gaskiya Wallahi kunsan gaskiya kuke taketa kuji tsoran Allah shin dan yan izala since abi allah adaina shirka shine sika zama maqiyyanku toh ta Allah batakuba qaryarku mahassada allah yana bayan mai gaskiya

  • @habibmzya7583
    @habibmzya75832 жыл бұрын

    Allah yakara wa malan darajah

  • @yahayamahamansabiou2481
    @yahayamahamansabiou24813 жыл бұрын

    Ya Allah ka rufa Muna asiri Allah ka tsare mana imanin mu Allah ya kare musulunci da musulmi Allah ka hada musulmi wuri guda Allah ya kara muna soyayya Monzon Allah (S A W)

  • @makanaadam2039
    @makanaadam20393 жыл бұрын

    Gaskiya malan kayi shiru da bakinka

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed9053 жыл бұрын

    Tsakani da Allah Indai kunaso mu fahimce ku hadisan da yakaranta zaku karanta da sabanin ma'anar fassara Dan mu fahimci gaskiyar ku da ganin kuskurensa

  • @ashirashir7902
    @ashirashir79023 жыл бұрын

    Kaji sakarai marar tunani wato karyama akayiwa abduljabbar kenan

  • @rashidaidris4097
    @rashidaidris40973 жыл бұрын

    ALLAH ya kýauta ALLAH yakarama ANNABI DARAJA AMEN banzaye masu fassaran karya kawai

  • @aminullahbinmusa6603
    @aminullahbinmusa66033 жыл бұрын

    Karshen duniya yazo Allah kayafe mana zunubanmu

  • @aishatumusa904
    @aishatumusa9043 жыл бұрын

    Allah yakawa annabi daraja 🤲

  • @maryammohammad4985
    @maryammohammad49853 жыл бұрын

    Gaskiya Yan darika bakuda gaskiya da ina bangarinku amma wllh nabar tafiyarku wnn ai munafuncine yazagi allh amma kana guyon bayan sa

  • @souhounounousidi8455
    @souhounounousidi84553 жыл бұрын

    Matsalar kungiyanci a addini Kenan..sun gama da Abdul jabbar yanzu kuma sun koma suna vin kan su...Maqari kuma bayda gaskiya tinda yayi hukunci ba tare da ya saurara ba..kuma tsakar gida akwai gyra a abinda kuka ce maqari ya fada

  • @alhamdulillah7085

    @alhamdulillah7085

    3 жыл бұрын

    Gaskiyane malam za a mutu Kuma zasuyi bayani daya Bayan daya

  • @adamsaidsale55
    @adamsaidsale553 жыл бұрын

    Allah ubangiji ya Kuma Kare mana ku mlm

  • @aishaabubakar9867
    @aishaabubakar98672 жыл бұрын

    Kaji storon Allah da kuke cewa yan izala ne

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa1353 жыл бұрын

    Kuma munanan kalamai dayake fadawa Annabi(S.A.W)shima duk baiyi laifiba?koda bashi y kirkiro maganganunba ai tunda y yrd yake ganin Annabi d sahabbansa sunyi to ai magana takare, ALLAH Y shiryar damu tafarki madaidaici Ameen

  • @fatimabello3507

    @fatimabello3507

    3 жыл бұрын

    Amin ya hayyu ya qayyum

  • @ashanamatchse5905
    @ashanamatchse59053 жыл бұрын

    Masha Allah muna godiya malaman Sunnah sheikh kabiru kano Allah ubangiji ya karemanaku 🤲✅💯💯💯

  • @duniyamakaranta714
    @duniyamakaranta7143 жыл бұрын

    Makari Karka kara magana akan Abduljabbar har sai ka karanta littafansa da Karatukansa.

  • @abubakarumar125
    @abubakarumar1253 жыл бұрын

    Wlh karyakakeyipro yafikakomai

  • @mahamadoulkair5307
    @mahamadoulkair53073 жыл бұрын

    Mahamadoul kair

  • @kamalhaladu1427
    @kamalhaladu14273 жыл бұрын

    Kai Malam Maqari kaji tsoron Allah. Ta yaya zaayi kayi alkalanci bayan kace baka saurari katobbarar da yakeyi ba. Minti 3 ai bai wadatar ba. Idan kanaso kayi jayayya to Sai ka saurara tsaf.

  • @auwalsulaimansuleiman1531

    @auwalsulaimansuleiman1531

    3 жыл бұрын

    Dama jinikune Izala nafarko yagayawa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yajitsoran Allah halinkune

  • @yusufiliya8049
    @yusufiliya80493 жыл бұрын

    Allah S.W.T ya kara shiryarda dukkannin musulman duniya, mugane gaskiya muyi aiki da ita, kuma mugane karya mugujemata domin gudun asarar duniya data lahira.

  • @auwalsuleman8152
    @auwalsuleman81523 жыл бұрын

    Izala kenan laanannu

  • @bashirsuleiman9760
    @bashirsuleiman97603 жыл бұрын

    Gaskiya prof. Maqari yayi kuskure, yace bai saurari karatun Anduljabbar na minti 5 ba amma ya yankee hukunci. Wannan bai dace ba.

  • @abdoulhamidnourouddini4190
    @abdoulhamidnourouddini41903 жыл бұрын

    Gaskiya kaga su izalun ba wanda yasaurara har minti biyu ba dan allah suke fadan ba wallahi

  • @user-ut9no2cs8m
    @user-ut9no2cs8m2 жыл бұрын

    ALLAH.Kyauta

  • @bbhg9127
    @bbhg91273 жыл бұрын

    Wawa ne

  • @kadijasalissou704
    @kadijasalissou7043 жыл бұрын

    mungode sosai allah ya saka da alkairi

  • @umarmohammad6403
    @umarmohammad64033 жыл бұрын

    Allah kyauta

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik2253 жыл бұрын

    Hmm kudai yan darika akoiku da hasada kuma kunada tibka da warwara da kuma sun zuciya kudai kudaina biyema son zuciya dan Allah kuyima muslinci hidima da manzansa dan Allah ku barnuna bangaranci ku wakilci muslinci dan Allah kuji tsoron Allah

  • @anasmusaabbasmusa9105

    @anasmusaabbasmusa9105

    3 жыл бұрын

    Jahilci hauka

  • @maryemmohamed5582
    @maryemmohamed55823 жыл бұрын

    Allah kasa mudace aduniya da lahira ameen Allah kakarawa annabi daraja

  • @gagaragasa2103

    @gagaragasa2103

    3 жыл бұрын

    Wannan malamin kabiru da asadul Islam basuda fahimta.

  • @ahmedgora5593

    @ahmedgora5593

    3 жыл бұрын

    ABDULFATHI KAJE KA KARE ABDULJABBAR A GABAN KOTU IN KA ISA KAI MALAMI NE

  • @muhammedabdullahialiyu1262
    @muhammedabdullahialiyu12623 жыл бұрын

    Ya Allah kajikan iyayen mallam Bashir hayaki fidda na kogo ameeen.

  • @ayubayusufabbas5876
    @ayubayusufabbas58763 жыл бұрын

    ZAGIN SAHABBAI BA RIDDA BANE. DAMAN MUNFADA HARYANZU ABDULJABBAR YAFI DARAJA A WAJANSU FIYEDA MANZON ALLAH,

  • @user-wf8cq9hj5o
    @user-wf8cq9hj5o3 жыл бұрын

    Gaskiya ne

  • @zainababdullahi3566
    @zainababdullahi35663 жыл бұрын

    Allah yasa mudace, malaman mu suna fada a tsakanin su, sanin gaibu sai Allah... Allah ka iya mana

  • @babangidatv5264
    @babangidatv52643 жыл бұрын

    Abu Umama (r) narrated that the Prophet (ﷺ) had recited so many du'a which they did not memorize, so they complained to him over this and then the Prophet (ﷺ) thought them the du'a: "‏اللهم إني أسألك من خير ما سألك منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأعوذ بك من شر ما استعاذ منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأنت المستعان، وعليك البلاغ، ولا حول ولا قوة إلا بالله‏"‌‏.‏ (Riyadhus-Saliheen 1492)

  • @usmanmuhammad3789
    @usmanmuhammad37893 жыл бұрын

    gaskiya malam umar mai shayi ba cewa yayi yan izala ba cewa yayi ahlussunnah dan haka a rinka adalcin zance

  • @saniahmadlabo2853
    @saniahmadlabo28533 жыл бұрын

    Gaskiya baka gane bane malam Amma wanda yace kayi karya aka bin cika bakayi ba kenan shi yayi karyar.

  • @sarahpillars3402
    @sarahpillars34023 жыл бұрын

    Kai jama'a wai komai se ansa bangaranci na shirme dan Allah kowa ya fiskanci matsalar nan ta jinginawa annabin rahma batanci bakutsaya Kuna wani shirmen bangaranci ba

  • @xainabummeexeezeesarki5786
    @xainabummeexeezeesarki57863 жыл бұрын

    ( S A W ) ya rabbi kabamu kariya 🤲

  • @user-kh7ub6cw7j
    @user-kh7ub6cw7j3 жыл бұрын

    كلما لا لله فأخره انا لله

  • @siimalharonii7596
    @siimalharonii75963 жыл бұрын

    اللهم انا نسالك الهدايه يا الله

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk Жыл бұрын

    Haka shehu Tijjani yace akan kashe zindiki hallaj

  • @mahamadouadanane8498
    @mahamadouadanane84983 жыл бұрын

    Hakane wly cheikh abulfatahi attijani, Allah qara lafia da ilmi da yawan kwana

  • @hafsatsalehaliyu1059
    @hafsatsalehaliyu10593 жыл бұрын

    Allah ka bayyana gaskiya aduk indatake kawar ware mana ita cikin aminci, Allah ka kauda fitina

  • @dachichitv
    @dachichitv3 жыл бұрын

    A'a Wannan Matsala Gawanda Yasanta Ba Sabuwace Wallahi!!! Mu Munsanta Munsan Asalinta Babu Abin Mamaki Bari Kuji: Wannan Matsalar Tasamo Asali Tun Lokacinda 'yan Dariku Sukaga Yadda Sunnah ke Musu Kutse Har Cikin Gidajensu Wannan Yasabbaba Cewa Yazamo Dole Suzo Suhadakai Suyaketa. Awannan Lokaci Ban Mantawa Ake Hada Waazi Tsakin Bangaren Darika Guda Biyu. Ayayinda Mal Jaafar Allah Masa Rahmah Ke Gabatarda Karatuttuka A Garin Bauchi, Ganin Yadda Mal Jaafar yasamu Karbuwa Da Yadda Sunnah Ke Watsuwa Sai Hassada Da Kiyayya Ta Tashi!!! Wannan Yasabba Haduwan Da Nufin Fada Da Shi( Sunnah)!!! A Lkacinnefa Suka Tura Gron Gayyata Ma Abduljabbar Don Sunaga Snine Tsagera A Lokacin, Shiyas Zakuji A Karuntunsa Na Musu Gori Cewa Sun Gagara Fada Saida Suka Gayyaceshi Cikin Karatuttukansa. A Lokacin Yayita Karatuka A Filin Tashan Babiye Kai Hadda Gidan TV Na BATV Nasuka Da Batanciga Sunnah dDa Malamanta Yana Kirada Duk Wadda Ya'isa Yazo Suzauna!!! Ganin Haka Sai Wasu Dailiban Sunnah Kamar Mal Bala Baba Karami Da Mal Mahmood Da Mal Ibrahim Disina Sukayi Mas Raddi A Filinda Yayi Waccan Katobara Tasa. Sukanemeshi Da Su Zauna Ya Yadda Da Sukaje Hotel Din Da Yasauka Sai Aka Titsiyesh Yaga Babu Mafita Sai Yafara Neman Tada Hankali Har Yakecema Mal Ibrahim Disina "Saina Fardeka"!!! Nan Yagudu Ya Bar Bauchi. Tundaga Wannan Lokacinne Su 'Yan Dariku Sukafara Surutu Cewa '''YAN IZALA BASU FI SU DA WANI ABU NA ILMI SAI ILMIN HADITHI, YAZAM DOLE SU KOMA KAN HADITHI'....... Wannan wallahi Itace Matashiyar Tafiyar!!!! Nannefa Suka Fara Diban Littafan Hadithi Suna Masa TEACH YOURSELF Batareda Koya Wajen Malamaiba..... Don Haka Babu Mamaki Don Sun Kawo Masa Dauki Tunda Su Suka Gayyatoshi, Ai Dole Su Masa Kara...... Ni Dan Bauchine Su Masu Kare Makarinma 'Yan Bauchune Wannan Ketabbatarda Abinda Nake Fadi Amma Kabincika Da Kyau...... Matsalar Gudace Su Suna Kawo Masa Daukine Ba Wani Abuba...... Allah Samudace......

  • @mamanhaidar5239
    @mamanhaidar52393 жыл бұрын

    Wallahi maganar ka haka take pro Amma gaskiya zatai halinta in Sha Allah adai je zuwa

  • @mussahaske9371
    @mussahaske93713 жыл бұрын

    Ya Subahanallah.

  • @ibrahimalhassan986
    @ibrahimalhassan9863 жыл бұрын

    Allah ya temaki sunna

  • @ummulkhairisaniahmad4420
    @ummulkhairisaniahmad44203 жыл бұрын

    Maqri ga me hankali yasan kai ne ka mayar da masalar ta bangaranci da kai da masu irin fahimtar ka.. Allah ya rabamu da fahimta irin ta maqri shima mugun dan ta morene

  • @user-el2yd9od4n
    @user-el2yd9od4n3 жыл бұрын

    Allah ya kyauta

  • @shuaibmusa3547
    @shuaibmusa35473 жыл бұрын

    Profesa dan shiya ne kawei kuma nakaryaci ne Allah I meet him in Ghana 🇬🇭he came to shiya house in kumasi

  • @housniimam9007

    @housniimam9007

    3 жыл бұрын

    A a a haba Malam kajitsoron Allah kuma kayi adalci

  • @KhanJan-js1bg
    @KhanJan-js1bg3 жыл бұрын

    Baka saurara bah bai kamata kayi magana akai bah

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa1353 жыл бұрын

    ALLAH y ganar daku mlmn darika,to shi da baijiba yazaai yayanke hukunci shi makarin.?

  • @chaiboumoussa7478

    @chaiboumoussa7478

    3 жыл бұрын

    Amin wlh

  • @fatimabello3507

    @fatimabello3507

    3 жыл бұрын

    Kema kin fadi Wallh mutum yace beji abu ba amma yana kararwa Allah ya kyauta

  • @hafsatnaseeryakubu8916

    @hafsatnaseeryakubu8916

    3 жыл бұрын

    Kace bakajiba taya kuma kake yanke hukunci,mtsss dallah malan karka kawo mana wani abun nadaban

  • @musbahuhaladu2839

    @musbahuhaladu2839

    3 жыл бұрын

    Gaskiyane kawai soyake ya wullawa jamaar annabi shubuha shi makari, acikinsune ake samun yan faira da yan hakika. Baitaba cewa komai ba. Kawai shi adawar sa da yan izala yake shi makari.

  • @aliyuhadialiyu4000

    @aliyuhadialiyu4000

    3 жыл бұрын

    Gaskiya maihali bazai dainaba Allah kataimaki frop

  • @ilhijiabubakar5530
    @ilhijiabubakar55303 жыл бұрын

    Gaskiya wannan malam yayi kuskure shi malamin To dan mi zai ce baikarantaba

  • @maryamshafiumaryamshafiu6156
    @maryamshafiumaryamshafiu61563 жыл бұрын

    Salam aleykoum

  • @raheelayunusa135
    @raheelayunusa1353 жыл бұрын

    Ubangiji (S.W.T) shiya haliccemu yafimu sanin Abunda muke aikatawa,Amma ranar Alqiyama saiya tambayi kowa acikinmu Abunda muka aikata,to sai shine ya isa y yanke hukunci batare d yaji Abunda yake faruwa ba?

  • @umarshaayaufagam7094

    @umarshaayaufagam7094

    3 жыл бұрын

    Kai jahiline nasanka A buk Banda son mulki ba abinda kasani

  • @mamanhaidar5239

    @mamanhaidar5239

    3 жыл бұрын

    😢😢😢😢🤲

  • @alhamdulillah7085

    @alhamdulillah7085

    3 жыл бұрын

    Mutane basu son gaskiya inbaka San abuba baikamata kayanke hukunciba

  • @fateemaabdallah6612
    @fateemaabdallah66123 жыл бұрын

    Allah ya kyuta yasa mu gane gaskiya gaskya ce da kuma qoqarin bita ya kuma ya nuna mana qarya qarya ce ya bamu ikon qinta

  • @hausaseasontv3560

    @hausaseasontv3560

    3 жыл бұрын

    Ameen

  • @fidsausimusa5665
    @fidsausimusa56653 жыл бұрын

    to mln munada tanbaya saboda indz akan annabine ai badariqa babu izala ni firdausi musa yusuf masoyiyar annabi inaso inji menene kuma wanda yazagi manzan Allah menene matsayarsa tunda bariddabane

  • @giade780
    @giade7803 жыл бұрын

    Dan makaryaciya

  • @ismailaliyuadam1314
    @ismailaliyuadam13143 жыл бұрын

    Amma gaskiya maqari kabani mamaki wllh miststst

  • @hausaseasontv3560

    @hausaseasontv3560

    3 жыл бұрын

    Wlh san zuciyane kawai

  • @ummulkhairisaniahmad4420
    @ummulkhairisaniahmad44203 жыл бұрын

    Abin kunya wai har da su abulfatahi a magana gsky duniya tazo karshe kowa wai malami wai har da abulfatahi cif amma ga wadanda basa fagen gani sukeyi malamai ne su... Lallai duniya tazo karshe cif Allah ya karemu yasa mu gama lafiya ya sa mu fahimci addini yadda yake ba irin fahimtar yan ta moreba.

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer40513 жыл бұрын

    Muna fikan banza, wallahi yan izala karya kuke, muna fikai, kunga za'a rushe muku, mazahabi ko

  • @anasmukhtarhayinalhaji8464

    @anasmukhtarhayinalhaji8464

    3 жыл бұрын

    Wannan magana gaskiya ka fada wallahi, sai dai idan Mutum bai son gaskiya.

  • @techmdhamzah8750

    @techmdhamzah8750

    2 жыл бұрын

    @@anasmukhtarhayinalhaji8464 en mafarki

  • @abdoulhahizou4756
    @abdoulhahizou47562 жыл бұрын

    Karya

  • @Mdfulani
    @Mdfulani3 жыл бұрын

    Allah yasaka maka da alkairi

  • @tijjanisaeedbako4850
    @tijjanisaeedbako48503 жыл бұрын

    Gaskiya M Maqari bakayi adalci ba, inama ace kaji abinda wannan zindikin yake jinginawa Manzon Allah kafin kafadi haka? Kanada kima wajen mutane dan Allah karka jawo abinda zata zube.

  • @murtalabashir8340

    @murtalabashir8340

    3 жыл бұрын

    Baida dawata kima tunda ya yanke hukunci akan son zuciyarsa

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna98943 жыл бұрын

    Wlh qaryane Yan izala sunfi kowa nuna bangaranci👌

  • @kamalhaladu1427

    @kamalhaladu1427

    3 жыл бұрын

    Karyar banza

  • @rahama___kaduna9894

    @rahama___kaduna9894

    3 жыл бұрын

    @@kamalhaladu1427 aidama qaryar banza kuke gashi kafada 💃💃💃

  • @chaiboumoussa7478
    @chaiboumoussa74783 жыл бұрын

    Kay maqari way shi a mazhaba tay to inakake da wata mazhaba to Allah ya sawaqa

  • @ummulkhairisaniahmad4420

    @ummulkhairisaniahmad4420

    3 жыл бұрын

    Hhhhh maqri ai shima nan gaba sai an nemi tsari da shi.... Sannan inda zaka san maqri be da fahimta me kyau wai bema ji abinda jabbere yace ba to amma yazo yana hukunci..

  • @mohammedmuntaka2431
    @mohammedmuntaka24313 жыл бұрын

    Allah shiryar damu baaki daya. Ameen

  • @muhammedabdullahialiyu1262
    @muhammedabdullahialiyu12623 жыл бұрын

    Karya kakeyi mallam lokacin mukaballan kana Ina karkamedamu wawaye mana

  • @anasmukhtarhayinalhaji8464
    @anasmukhtarhayinalhaji84643 жыл бұрын

    Abduljabbar duk ya fisu ilimi fili da badili. Inban da lalacewa yanzu wai yan izala suke ganin su suka tankwasa Abduljabbar, Wannan Abduljabbar ya fi karfinsu. Idan da adalci su bashi lokaci isasshe mana,

  • @mudassiribrahim5416
    @mudassiribrahim54163 жыл бұрын

    Prof. Ya Zunguri ciwon su...cewa siyasantar da Annabi(a.s) sukeyi. Wannan daman shine ainihin abinda yake ransu ba Annabi ba. Gaskiya zata fitone. Wallahi Allah bai taba halittar sharri a bayan kasa ba masu amsa sunan Musulmi kamar IZala da Dan'iZala

  • @abdulmalikyacubazza6114
    @abdulmalikyacubazza61143 жыл бұрын

    Abdul fatahi kuji xoran Allah

  • @mamanhaidar5239
    @mamanhaidar52393 жыл бұрын

    Dama shine munufar su kawai

  • @mouctarusman1678
    @mouctarusman16783 жыл бұрын

    Gaskiya Nigeria akwai masune man suna koda zasu sabama addini wanna malamin tinda naji yace wai baigo yan bayan malamai sushi ga siyasa koma naga inna ace malamai suna shiga siyasa to da yanzu bama samun irin wanna malaman masu zagin annabi (S a w) Allah shirya mu Allah kawo muna zaman lafiya a arewa

  • @abubakarumar125
    @abubakarumar1253 жыл бұрын

    Ku yan izala kungi kunga kaimai mgn dawata manucemana siyasace

  • @Habeebazamzamvlog3179
    @Habeebazamzamvlog31793 жыл бұрын

    Kano😭😭😭😭😭

  • @kubramuhammadjauro3915

    @kubramuhammadjauro3915

    3 жыл бұрын

    Gaskiya malaman izala kuyi addua da gaske kuma ku jajirce muna tare da fadin da kuke aksn gaskiya kuma masuson su kare abduljabbar kuji tsoron Allah wato kuna goyon bayan wannan zindikin ko Wanda zamansa yanzu a duniyannan ma hatsari ne tom Allah ya ganar damu duka

  • @mariamhassan7135
    @mariamhassan71353 жыл бұрын

    Chi wannan mai Karé professeur in ba gaskia a Lamarin chi

  • @aishaDawoodhud4604
    @aishaDawoodhud46043 жыл бұрын

    Allah ka iyamana😢😢😢

  • @salwammummulkhartayif850
    @salwammummulkhartayif8503 жыл бұрын

    Dan. Allah mlm Nan kudai Amana wasadahankali kudai a kawomana rudani hakanana

  • @idrissani1611

    @idrissani1611

    3 жыл бұрын

    Rudani kam an kawo shi kuma kana ciki tsundum. Kayi kokari kayi ta kanka.

  • @salwammummulkhartayif850

    @salwammummulkhartayif850

    3 жыл бұрын

    @@idrissani1611 gaskiyafai Kam. Allah samudace

  • @UsmanUsman-ww5dx
    @UsmanUsman-ww5dx3 жыл бұрын

    Dan darika ba gaskiya

  • @bashgarba4605
    @bashgarba46053 жыл бұрын

    Haba maln kABA RI

  • @umargyarasaa5267
    @umargyarasaa52673 жыл бұрын

    Gaskiya,ne

Келесі