Tahir fagge ya caccaki dr husaini ya yabi sheikh jaafar da Dr Ahmad bomba. ya labarta wulakanci.
Жүктеу.....
Пікірлер: 33
@AbubakarMuhammed-sw3ip2 күн бұрын
Dr husene Allah ya saka maka da alhayre ❤❤❤❤
@aminuabubakar22902 күн бұрын
Dr Allah yasakama da alkhaire
@SouleyIde-eb9ib2 күн бұрын
Mlm Allah ya saka da alkairi ❤️🙏 gaskia ko badadi ❤️🙏😢😢nidan tijjaniyyane 🙏Abu aisha Amma wallahi nasan kai kana farke gaskia ko badadi ❤️🙏😢
@salisoumaazou2 күн бұрын
Gaskiya, gaskiya ce. Amma ni abinda nake gani mutane ba sa son nasihar dr husaini dan a social media ne. Against ina gida mlm daga Algérie.
@MamaneissoufouJamila2 күн бұрын
Banga leifin dr husseini ba,shima ay abunda y’a gani ne da idon sa yy tsokaci a kai kuma nasiha yayi…kuma shi tahir fage da yake cewa a duba yan kudu da postos yanda suke,to ay film ba addini ni bane balle maluman mu na allah su baku gudunmawa…wasu films in ma taka dokar allah ake da yada alfahsha da badala .allah dey ya kewta yasa mu dace
@gamboibrahim67262 күн бұрын
ماشاء الله تبارك الله كلام جميل والله صح ✅
@ShuaibuIbrahim-do8bf2 күн бұрын
Done
@usmanusman38382 күн бұрын
Allah Sarki ga tsufa Ga shedan ci Ga talauci Ga yakar addinin Musulunci Yakamata yatuba
@Sadiyamk
Күн бұрын
Kayi gaskiya
@abubakarahmad56612 күн бұрын
Gaji sai wani hakikicewa yake sai kace aikin allah yake aikatawa film aikin allah ne to allah tsinewa film albarka
@LawaliTOROGao-sq2tz2 күн бұрын
Allah ya tsaremana imaninmu Allah ya rabamu da irin wayanan tsofi masoya zuciya
@AG-lw6id2 күн бұрын
WANNAN FUTOWA, RASHINTA YAFI ALKAIRI ALLAH YAKARE IMANIN MU GABAƊAYA. AMMEEN
@AlhayatAlhayat-jr8wq2 күн бұрын
Ikon Allah mekamai da malamai amma namaka uziri sabodasanika da addinika kadanne Allah sa kabar wasan karya kafin mutuwa Wasafa kuma karyafa tow
@IBBUMARКүн бұрын
Dr housseyni Allah ya biya ka
@user-yu4bh8ok8e2 күн бұрын
❤saw 🎉
@bachirbachir-tu8fbNiger2 күн бұрын
❤❤❤
@chaibouousman17502 күн бұрын
Ma tsayinsu na mayya kenen fa 😢😢😢
@gamboibrahim67262 күн бұрын
🇳🇪🇳🇪شكرا لك
@Muhammadbala0142 күн бұрын
Babu yadda za ayi marar tarbiyya yabada tarbiyya dan film sai dai ya bata tarbiyya, Allah yasa mug ama lfy
@Speedyvampir22 күн бұрын
Wannan Tahir Fagge din kasurgumin jahili ne. 😅. Kamata ya yi ka je islamiyya ka yi karatu. No wonder ya ke shashanci kawai. Allah ya shirye ka.
@AbubakarMuhammed-sw3ip2 күн бұрын
Kfadi gaskiya kar ka damu yan hasada ❤❤❤
@FRLAs6282 күн бұрын
To, abu, aisha, kaima, kafara, zaman, dMuwa, in, basuso, azagesu, to, su, daina
@hajjajuwakili64882 күн бұрын
Docton mahaukatadai
@ishaqibrahimyerima35912 күн бұрын
Wai dasu Shah Rukh Khan da Salman Khan da Pastors kake kafa misali, haba Tahir Fage. Duk dalibin ilimi yasan Dr. Hussaini ba jahili bane kuma rashin zaman shi dan Nigeria ko wanda bai taba aure ba baya nuna cewa shi ba malami bane, akwai malamai magabata da har suka koma ga Allaah basu taba yin aure ba, masali Ibn Taymiyyah. Duk mutun mai tarbiyya da mutunci da kishin matar shi ba zai zo social media yana rawa da ita ba kuma Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yana yin wasa da iyalin sa a cikin gida a dakunan su, Hadisan Aisha Allaah ya kara yadda da ita sun nuna haka. Amma menene banbanci tsakanin wasa da iyalin ka da social media da kan titi.
@mahamadousani5408Күн бұрын
Dr gskyne
@aboubacarhaaboubacarhassan26882 күн бұрын
wly malam magana shi gaskiya ne yakamata kafin afara tsinuwa akansu yakamata afara nemansu kuma wly malami mafiyawansu suna bukatar malimai surinka kiransu sunamusu nasiha kuma wly yawan nunamusu kwara da yawan tsinuwa dasukemisu malam kuma yakamata kusauke nauyi da Allah yadoramuku kurinka nemansu kurinka yimisu nasiha
@khadimulansartv
2 күн бұрын
Dan Uwa anemesu ayi musu me? Shin film din a 6oye sukeyi ne? Su da kansu fa suna fadan halayensu, sannan meye Durbin film a addini.. Tabbas acikin su akwai mutanen kirki, kamar sauran mutane, Amma film din fa?
@user-kg6qi8or6h2 күн бұрын
Anyimusu daidai saboda su suka rusa tarbiyar yan hausawa sun gurbata musu rayuwa
@usmanusman38382 күн бұрын
Allah Sarki ga tsufa Ga shedan ci Ga talauci Ga yakar addinin Musulunci Yakamata yatuba
Пікірлер: 33
Dr husene Allah ya saka maka da alhayre ❤❤❤❤
Dr Allah yasakama da alkhaire
Mlm Allah ya saka da alkairi ❤️🙏 gaskia ko badadi ❤️🙏😢😢nidan tijjaniyyane 🙏Abu aisha Amma wallahi nasan kai kana farke gaskia ko badadi ❤️🙏😢
Gaskiya, gaskiya ce. Amma ni abinda nake gani mutane ba sa son nasihar dr husaini dan a social media ne. Against ina gida mlm daga Algérie.
Banga leifin dr husseini ba,shima ay abunda y’a gani ne da idon sa yy tsokaci a kai kuma nasiha yayi…kuma shi tahir fage da yake cewa a duba yan kudu da postos yanda suke,to ay film ba addini ni bane balle maluman mu na allah su baku gudunmawa…wasu films in ma taka dokar allah ake da yada alfahsha da badala .allah dey ya kewta yasa mu dace
ماشاء الله تبارك الله كلام جميل والله صح ✅
Done
Allah Sarki ga tsufa Ga shedan ci Ga talauci Ga yakar addinin Musulunci Yakamata yatuba
@Sadiyamk
Күн бұрын
Kayi gaskiya
Gaji sai wani hakikicewa yake sai kace aikin allah yake aikatawa film aikin allah ne to allah tsinewa film albarka
Allah ya tsaremana imaninmu Allah ya rabamu da irin wayanan tsofi masoya zuciya
WANNAN FUTOWA, RASHINTA YAFI ALKAIRI ALLAH YAKARE IMANIN MU GABAƊAYA. AMMEEN
Ikon Allah mekamai da malamai amma namaka uziri sabodasanika da addinika kadanne Allah sa kabar wasan karya kafin mutuwa Wasafa kuma karyafa tow
Dr housseyni Allah ya biya ka
❤saw 🎉
❤❤❤
Ma tsayinsu na mayya kenen fa 😢😢😢
🇳🇪🇳🇪شكرا لك
Babu yadda za ayi marar tarbiyya yabada tarbiyya dan film sai dai ya bata tarbiyya, Allah yasa mug ama lfy
Wannan Tahir Fagge din kasurgumin jahili ne. 😅. Kamata ya yi ka je islamiyya ka yi karatu. No wonder ya ke shashanci kawai. Allah ya shirye ka.
Kfadi gaskiya kar ka damu yan hasada ❤❤❤
To, abu, aisha, kaima, kafara, zaman, dMuwa, in, basuso, azagesu, to, su, daina
Docton mahaukatadai
Wai dasu Shah Rukh Khan da Salman Khan da Pastors kake kafa misali, haba Tahir Fage. Duk dalibin ilimi yasan Dr. Hussaini ba jahili bane kuma rashin zaman shi dan Nigeria ko wanda bai taba aure ba baya nuna cewa shi ba malami bane, akwai malamai magabata da har suka koma ga Allaah basu taba yin aure ba, masali Ibn Taymiyyah. Duk mutun mai tarbiyya da mutunci da kishin matar shi ba zai zo social media yana rawa da ita ba kuma Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yana yin wasa da iyalin sa a cikin gida a dakunan su, Hadisan Aisha Allaah ya kara yadda da ita sun nuna haka. Amma menene banbanci tsakanin wasa da iyalin ka da social media da kan titi.
Dr gskyne
wly malam magana shi gaskiya ne yakamata kafin afara tsinuwa akansu yakamata afara nemansu kuma wly malami mafiyawansu suna bukatar malimai surinka kiransu sunamusu nasiha kuma wly yawan nunamusu kwara da yawan tsinuwa dasukemisu malam kuma yakamata kusauke nauyi da Allah yadoramuku kurinka nemansu kurinka yimisu nasiha
@khadimulansartv
2 күн бұрын
Dan Uwa anemesu ayi musu me? Shin film din a 6oye sukeyi ne? Su da kansu fa suna fadan halayensu, sannan meye Durbin film a addini.. Tabbas acikin su akwai mutanen kirki, kamar sauran mutane, Amma film din fa?
Anyimusu daidai saboda su suka rusa tarbiyar yan hausawa sun gurbata musu rayuwa
Allah Sarki ga tsufa Ga shedan ci Ga talauci Ga yakar addinin Musulunci Yakamata yatuba
Ma tsayinsu na mayya kenen fa 😢😢😢
Done
Ma tsayinsu na mayya kenen fa 😢😢😢
Ma tsayinsu na mayya kenen fa 😢😢😢