Ko Sarki Sanusi zai dawo gadon mulkin Kano?

Jahar Kano ta dauki zafi bayan da majalisar dokoki ta tabbatar da rushe dukkannin tsarin sabbin masarautu da tsohuwar gwamnatin Ganduje ta SAMAR . Yanzu haka dai rahotanni na cewa an jibge jami'an tsaro a gidan sarki. Wakilinmu Nasir Salisu Zango ya aikomana da karin bayani.

Пікірлер: 6

  • @AMMARAAMHOT-hd7ln
    @AMMARAAMHOT-hd7lnАй бұрын

    ❤❤❤❤

  • @AdamouIsmael-tx3of
    @AdamouIsmael-tx3ofАй бұрын

    😊😅 😊

  • @Ismailyelwa
    @IsmailyelwaАй бұрын

    Allah ya kyauta

  • @user-gd4vh7rj9l
    @user-gd4vh7rj9lАй бұрын

    Aminu ado bayero mukeso

  • @AdizatuBashir
    @AdizatuBashir20 күн бұрын

    Sanusi dawo dawo

  • @bachirdiankado348
    @bachirdiankado348Ай бұрын

    Ll

Келесі