Ko Sarki Sanusi zai dawo gadon mulkin Kano?
Jahar Kano ta dauki zafi bayan da majalisar dokoki ta tabbatar da rushe dukkannin tsarin sabbin masarautu da tsohuwar gwamnatin Ganduje ta SAMAR . Yanzu haka dai rahotanni na cewa an jibge jami'an tsaro a gidan sarki. Wakilinmu Nasir Salisu Zango ya aikomana da karin bayani.
Пікірлер: 6
❤❤❤❤
😊😅 😊
Allah ya kyauta
Aminu ado bayero mukeso
Sanusi dawo dawo
Ll