Inna lillahi wa inna ilaihi rajuun ya rabb karabamu da hau da bala'i
@sakinadeeni471313 күн бұрын
Inna Lillahi wa Inna Ilaihi rajiun Dan Allah iyaye idan yaranku sun kawo muku qarar miji ku dinga yi musu sulhu ku dena korar yaranku ko gwalesu, idan abu ya gagara a raba auren Ku kuma mata ku dena daukko wuqa duk azabar da namiji ze muku, gwanda ku fita ku bar masa gidan akan daukko wuqa, ku kuma maza ku ji tsoron Allah da rage zafin zuciya da zalincin tauyewa mata hakki abin yayi yawa fa Allah ya rabamu da sharrin hawa dokin zuciya Amin
@AlhayatAlhayat-jr8wq
13 күн бұрын
Mafi suki duknamijin dayake dukan matansa raba auren shene mafi alkayrikaway Allah yakiyaye lefinsane shiyaja saiday muce Allah gafartamasa amin
@sakinadeeni4713
12 күн бұрын
@@AlhayatAlhayat-jr8wq Ai wani bakin cikin ma da suke maka yafi dukan, dukan zuciya yafi na jiki ciwo sai de Allah ya qara mana haquri kawai Maza ku gyara gidanku dan kuna kunna masa wuta da kan ku gsky
@Speedyvampir213 күн бұрын
Wannan Qaddara ce. Gani na ke ba da niyya ta yi ba.
@AminatuRamadan11 күн бұрын
Allah sarki Allah yajikanshi da rahama Allah yasa mucika da kyau da Imani Allah yarabamu da mumunar kaddara
@MubarakAminu-k9e8 күн бұрын
Wallahi Matarnan Tabani Tausayi. Kumani Nayaddada Ita Akan Cewa Kuskurene Tasamu. Allah Ta'aalaa Yabata Ikon Tuba Kafin Mutuwa Yakuma Karfe Tubanta. YaaRabbul Aaalameen. Ameen. Allahu Akhbar Ray Rayuwa Kenan. Allah Ta'aalaa Yayafe Masa Ameen.
@HamzaAbdou-gp7li13 күн бұрын
subahanilla wala haula wala kuwwata Innabila allah ya jiqanshi da rahama allah yasa aljanna ce makoma Amin
@kudiratlasisi672713 күн бұрын
Inna lillahi wà inna ilayhi rajiun, abinan akwai tashin hankali wallahi. Allah ka rabamu da mummunar kadara😢😢😢
@mamansadik382113 күн бұрын
Innalillahi wainnailaihi rajiun, Allah kayafemata daga bada gangan bane ,shikuma Allah yajikanshi da rahma ,bayayuwa ka aje macce kace baka bata abinci ,musamma. Wannan ma da tahaihu tana bukatar kulawa , gaskiya wasu maza baikamata suyi aure ba ,saboda basuda iliminshi.allah yakaremu da mumunar kaddara
@nuraauta726813 күн бұрын
ALLAH yajikansa ke kuma ALLAH ya kawo miki dauki yafitar dake
@alaminmohammad700513 күн бұрын
Subhanallah, a rage kallon fina finai, ade ji tsoron Allah
@muhammadsani523913 күн бұрын
Hasbunallahu Wani'imal Wakil.... Allah sarki, nayi matukar tausaya mata. Yadai rasu Allah ya jikansa. But, indai abinda tafada gaskiya ne yanada laifi sosai.
@Furkayma13 күн бұрын
Innalillah wa inna illaihir rajuun. Allah ka rabamu da mumunar qaddara😭😭😭. Amma da gannin wnn kasan bazata iya kashe dabba bama. Bare mutum, qaddara ce ta sameta 😭.
@mustaphakale8879
13 күн бұрын
Wlh wannan haka yake, ynx ma xapin rabuwa dashi ya ishe ta
@maryamdauda2253
12 күн бұрын
@@Furkayma bazata iya kashe dabba ba Amma ta kashe Dan Adam KO AI duk gaskiar ta tunda ta iya dauko wula alaji sai de addu'a da za a dinga daukan matakai akan wadda suka kashe wassu wallahi da an dena kashe kashe a Nigeria
@maryamdauda2253
12 күн бұрын
Wuka
@kudiratlasisi6727
12 күн бұрын
@@Furkayma wallahi kuwa hartasani KUKA wallahi it's a pity kadarar tace yazo haka. Allah ya rabamu da mummunar kadara Amin.
@mustaphakale887913 күн бұрын
Innalillahi wa Inna Ilaihi raji'un, Allah ubangiji Ka Kara kare mu daga mummunar kaddara, wannan dai kaddara ta kenan
@user-yp9kt2dm8x12 күн бұрын
Innallahi wa Inna ihaihin rajiun Allah ya rabamu da munmunar kaddara😢
@aliyuaminubababa711012 күн бұрын
Kin kashe ma yara ubansu ,rigistan sim nawa akesamu dayuwuwar baidashine ko anam ma kinuna Bakida rufin asiri Wanda yamitu me yakawo beciyar wa ,subahallah
@user-ge1ip1tr6b
12 күн бұрын
Wannan ai ba gurin rufun asiri bane idan ta rufa asiri anan za'a kama ta da babban laifi ai
@nafiuhamisu222613 күн бұрын
Allah sarki
@rukayyafaruk341213 күн бұрын
Subhanallah...Allah ya rabamu da mummunar kadara...Allah ya gafarta masa yayi mai rahama.
@naimatushuaibu771113 күн бұрын
Lahaula wala kuwwata illaa billah,wallahi banta samun.labarin dayasani na fashe da kuka cikin kankanin lokaciba irin wannan, Allah ka rabamu da mummunar jarabawa
@Furkayma
13 күн бұрын
@@naimatushuaibu7711 wallahi nima hk😭😭😭
@kudiratlasisi6727
12 күн бұрын
@@naimatushuaibu7711 wallahi ya tada min hankali sosai
Пікірлер: 36
Inna lillahi wa inna ilaihi rajuun ya rabb karabamu da hau da bala'i
Inna Lillahi wa Inna Ilaihi rajiun Dan Allah iyaye idan yaranku sun kawo muku qarar miji ku dinga yi musu sulhu ku dena korar yaranku ko gwalesu, idan abu ya gagara a raba auren Ku kuma mata ku dena daukko wuqa duk azabar da namiji ze muku, gwanda ku fita ku bar masa gidan akan daukko wuqa, ku kuma maza ku ji tsoron Allah da rage zafin zuciya da zalincin tauyewa mata hakki abin yayi yawa fa Allah ya rabamu da sharrin hawa dokin zuciya Amin
@AlhayatAlhayat-jr8wq
13 күн бұрын
Mafi suki duknamijin dayake dukan matansa raba auren shene mafi alkayrikaway Allah yakiyaye lefinsane shiyaja saiday muce Allah gafartamasa amin
@sakinadeeni4713
12 күн бұрын
@@AlhayatAlhayat-jr8wq Ai wani bakin cikin ma da suke maka yafi dukan, dukan zuciya yafi na jiki ciwo sai de Allah ya qara mana haquri kawai Maza ku gyara gidanku dan kuna kunna masa wuta da kan ku gsky
Wannan Qaddara ce. Gani na ke ba da niyya ta yi ba.
Allah sarki Allah yajikanshi da rahama Allah yasa mucika da kyau da Imani Allah yarabamu da mumunar kaddara
Wallahi Matarnan Tabani Tausayi. Kumani Nayaddada Ita Akan Cewa Kuskurene Tasamu. Allah Ta'aalaa Yabata Ikon Tuba Kafin Mutuwa Yakuma Karfe Tubanta. YaaRabbul Aaalameen. Ameen. Allahu Akhbar Ray Rayuwa Kenan. Allah Ta'aalaa Yayafe Masa Ameen.
subahanilla wala haula wala kuwwata Innabila allah ya jiqanshi da rahama allah yasa aljanna ce makoma Amin
Inna lillahi wà inna ilayhi rajiun, abinan akwai tashin hankali wallahi. Allah ka rabamu da mummunar kadara😢😢😢
Innalillahi wainnailaihi rajiun, Allah kayafemata daga bada gangan bane ,shikuma Allah yajikanshi da rahma ,bayayuwa ka aje macce kace baka bata abinci ,musamma. Wannan ma da tahaihu tana bukatar kulawa , gaskiya wasu maza baikamata suyi aure ba ,saboda basuda iliminshi.allah yakaremu da mumunar kaddara
ALLAH yajikansa ke kuma ALLAH ya kawo miki dauki yafitar dake
Subhanallah, a rage kallon fina finai, ade ji tsoron Allah
Hasbunallahu Wani'imal Wakil.... Allah sarki, nayi matukar tausaya mata. Yadai rasu Allah ya jikansa. But, indai abinda tafada gaskiya ne yanada laifi sosai.
Innalillah wa inna illaihir rajuun. Allah ka rabamu da mumunar qaddara😭😭😭. Amma da gannin wnn kasan bazata iya kashe dabba bama. Bare mutum, qaddara ce ta sameta 😭.
@mustaphakale8879
13 күн бұрын
Wlh wannan haka yake, ynx ma xapin rabuwa dashi ya ishe ta
@maryamdauda2253
12 күн бұрын
@@Furkayma bazata iya kashe dabba ba Amma ta kashe Dan Adam KO AI duk gaskiar ta tunda ta iya dauko wula alaji sai de addu'a da za a dinga daukan matakai akan wadda suka kashe wassu wallahi da an dena kashe kashe a Nigeria
@maryamdauda2253
12 күн бұрын
Wuka
@kudiratlasisi6727
12 күн бұрын
@@Furkayma wallahi kuwa hartasani KUKA wallahi it's a pity kadarar tace yazo haka. Allah ya rabamu da mummunar kadara Amin.
Innalillahi wa Inna Ilaihi raji'un, Allah ubangiji Ka Kara kare mu daga mummunar kaddara, wannan dai kaddara ta kenan
Innallahi wa Inna ihaihin rajiun Allah ya rabamu da munmunar kaddara😢
Kin kashe ma yara ubansu ,rigistan sim nawa akesamu dayuwuwar baidashine ko anam ma kinuna Bakida rufin asiri Wanda yamitu me yakawo beciyar wa ,subahallah
@user-ge1ip1tr6b
12 күн бұрын
Wannan ai ba gurin rufun asiri bane idan ta rufa asiri anan za'a kama ta da babban laifi ai
Allah sarki
Subhanallah...Allah ya rabamu da mummunar kadara...Allah ya gafarta masa yayi mai rahama.
Lahaula wala kuwwata illaa billah,wallahi banta samun.labarin dayasani na fashe da kuka cikin kankanin lokaciba irin wannan, Allah ka rabamu da mummunar jarabawa
@Furkayma
13 күн бұрын
@@naimatushuaibu7711 wallahi nima hk😭😭😭
@kudiratlasisi6727
12 күн бұрын
@@naimatushuaibu7711 wallahi ya tada min hankali sosai
Innalillahi Wainna'ilaihirrajiun
Innalillahi wainna ilaihi ra'jiun Allahumma ajirni fimuseebateen wa khaliflee khairan minha
To yanzu wannan Mai zai cema Allah
Adingakayzuciyanesa
innalillahi wainnailaihirajuun
😢😢😢😢😢😢
😭😭😭😭😭😭😭
🥲