Yauwa Matan Arewa Sun Fara Yin Maganin Yarinyar Nan Data Addabi malama Juwairiyya Kalli Tonan Asiri.

Subscribe AL-Ishara TV

Пікірлер: 52

  • @Hussaini611
    @Hussaini61119 күн бұрын

    Malama Agaskiya naji dadin kalamanki kuma sosai Allahu ya karawa Rayuwa Albarka

  • @user-ti3ik4ts4j

    @user-ti3ik4ts4j

    14 күн бұрын

    Gaskiyyane

  • @PEN-Mawii
    @PEN-Mawii19 күн бұрын

    WALLAHI BILLAHI MUN JINJINA MIKI SOSAI 👍🙏🙏👍👍 ALLAH YA SA KIMUTU MUSULMA MUMINA ALLAH YA ALBARKACI ZURIYARKI

  • @wambai17
    @wambai1718 күн бұрын

    Uwa uwace Allah ya saka miki da alkhairi ya Kare iyali

  • @FatimaShuibu-ir3fn
    @FatimaShuibu-ir3fn19 күн бұрын

    Yayi mamana Allah yasaka miki da alkairi

  • @AminuAbubakar-c7n
    @AminuAbubakar-c7n19 күн бұрын

    Gaskiyane malama Allah ya Sanya alkairi

  • @salihuibrahim9850
    @salihuibrahim985019 күн бұрын

    Gaskiyane Allah ya saka da alkairi

  • @mukhtarumar1228
    @mukhtarumar122819 күн бұрын

    itama yarinyar nan ni ina ganin kamar ta dauko kwangilane na makiya musulunci afakaice allah yashirye ta bisa tafarkin annabi sallahu alaihi wasallam

  • @salihuibrahim9850
    @salihuibrahim985019 күн бұрын

    wannan shine ilimi mai anfani

  • @maimunahussain4896
    @maimunahussain48968 күн бұрын

    Jazakillahu bikhair ❤ Muna tare dake Wllh

  • @MaryamAbubakar-dt1hw
    @MaryamAbubakar-dt1hw11 күн бұрын

    Wannan shine gaskiya Allah y Saka d alkhair ameen

  • @uthmanabubakar4863
    @uthmanabubakar486316 күн бұрын

    Ma Shaa Allah. Jazakillahu khairan Wa Zaadakillahu ilman.

  • @HadizaMohammed-i8r
    @HadizaMohammed-i8r12 күн бұрын

    Allah ya sakamiki da alkhairi 🙏🙏🙏

  • @hauwatahir8040
    @hauwatahir80404 күн бұрын

    Slm Alkm Malama, May Allah reward you for speaking out and cautioning our Northern muslim women(both the house wives & working Muslim women). I like the way you explained that if a Muslim man is not treating his wife right or doing wrong in his marriage, it is between him& Allah. And their wives should be praying for them to become better husbands & better Muslim men in General. If they refuse Kuma, Allah is waiting for them on Judgement day. But that is not to say Muslim women should be brainwashed or incited to become disobedient to their husbands. Every Muslim Woman who has been exposed to Islamic knowledge through Islamiyyah etc knows that her paradise lies under the feet of her husband.. Malama na jinjina Miki. Allah ya kaara mana irinku 'a al'umma, wadanda zasu Rika tsaage gaskiya. May Allah reward you immensely with Jannatul Firdaws. I just pray that Allah guides this lady"s heart to the teachings of true Islam. She should research Why Islam is now the fastest growing religion in the world? Especially in the U.S & the UK? Infact, statistically, it is their women that are converting to Islam in very large numbers. There are at least 20000 converts yearly in the US. And this figure was only in the early 2000s . Today, the number has probably increased. Allah ya sa ta gaane. Amin.

  • @AminuYau-te9bx
    @AminuYau-te9bx12 күн бұрын

    Wannan matar don ba yarinya bace muna rokon shiriyarta idan mai hakane. Mutane yanzu ana neman suna da burgewa ta ko wani hali. Son suna da burgewa zai Kai mutum ya Kuma baro. Allah Ya kara mu dukka. Ameen

  • @ahmadabubakar3785
    @ahmadabubakar378517 күн бұрын

    Alhamdulilla you are right

  • @rashidaabubakarjamda7198
    @rashidaabubakarjamda71985 күн бұрын

    May Allah reward you. Allah ya shiryi wannan yarinyan.

  • @aishabulama-v6t
    @aishabulama-v6t15 күн бұрын

    Masha Allah

  • @mustaphasaidu-lt1lx
    @mustaphasaidu-lt1lx19 күн бұрын

    Malama, Allah Shi qara ma rayuwa albarka.

  • @muttakasaniabubakar6141
    @muttakasaniabubakar61414 күн бұрын

    MASHA ALLAH ALLAH saka da alkairi

  • @maryamsani3160
    @maryamsani316019 күн бұрын

    Jazakillahu khaira

  • @hidouissa8767
    @hidouissa876716 күн бұрын

    Masha allah ❤❤

  • @AliyuSani-vm2dy
    @AliyuSani-vm2dy19 күн бұрын

    Allah ya saka da alheri

  • @ArmiAtto-hf1ho
    @ArmiAtto-hf1ho19 күн бұрын

    Gaskiya malama yayi Allah karemu

  • @user-dd2rt8it9i
    @user-dd2rt8it9i14 күн бұрын

    Allah.yastare.mana.imanimu

  • @user-nc1kq8sr6r
    @user-nc1kq8sr6r19 күн бұрын

    Annoba ne zai faru, zina da alfasha.

  • @husnabashir5766
    @husnabashir576616 сағат бұрын

    Masha Allah malama Allah ya biyaki

  • @user-rg3ls1cu1v
    @user-rg3ls1cu1v19 күн бұрын

    JazaakiAllahu Khairan

  • @jiddasaid4456
    @jiddasaid445612 күн бұрын

    شكرا

  • @adamuibrahim2768
    @adamuibrahim276819 күн бұрын

    Alhamdulillah

  • @KhadijaAdamu-f7j
    @KhadijaAdamu-f7j8 күн бұрын

    Allah yabiya

  • @babagambo7051
    @babagambo705114 күн бұрын

    Allah yayimiki albarka

  • @Mohd-xm2sw
    @Mohd-xm2sw15 күн бұрын

    Hajiya Allah yasaka da Alheri,,, itakuma wannan jahilar muna bata Shara take tayi karatu ba turabcine karatuba abokonn ma dasauranta

  • @mustaphasaidu-lt1lx
    @mustaphasaidu-lt1lx19 күн бұрын

    Malama, Allah Shi qara ma rayuwa albarka

  • @bintaisah5854
    @bintaisah585418 күн бұрын

    Allah yakaremu daga sharrinta wanna yarinya wakiliyar shedance mats kada kusaurareta ku ji tsoron Allah Kuma wallahi mumatan arewa bazamu yards dahakanba

  • @ZAHARAUBALARABEMUSA
    @ZAHARAUBALARABEMUSA16 күн бұрын

    Wannan yarinya wallahi kallon mahaukaciya nake mata. Malama ke kuma Allah Ya saka maki da alkhairi

  • @FalmataBukaridris
    @FalmataBukaridris19 күн бұрын

    Alhmdlllh. Mungode sosai wllh

  • @YusraMani
    @YusraMani11 күн бұрын

    Jazakillah khair sister, u’ve said it all My question to this girl is that is she married? If she’s not then I she’s not in position to give advice on marriage. If she is married, she should come out with her spouse and rate the happiness of their matrimonial home with full honesty Fisabillillah.

  • @faizatafida3603
    @faizatafida360310 күн бұрын

    Masha Allah kinyi magana. Mai matukan muhimmanci mudai we are Muslim we obey Allah SWT & our beloved prophet Muhammad SAW we are going to die slavering for our husbands all what we want is to die Muslims & our husband acceptance to enter Aljannal firdaus to be with him as leaders of hurul,in Insha Allah so lubna be care allow us to die in peace.

  • @NanaShettima-xf9by
    @NanaShettima-xf9by16 күн бұрын

    Muna godiya anty❤❤❤

  • @AsfawaSarki
    @AsfawaSarki18 күн бұрын

    Karowachi

  • @HalimaAliyu-no4nx
    @HalimaAliyu-no4nx19 күн бұрын

    Jihilace Wai ita baturiya

  • @abotronicstek3316
    @abotronicstek331619 күн бұрын

    Allah ya sakama malama da wannan dan tiktok din da gidan Aljanna, a last video dana gani kafin wannan na wannan yarinya, na fadi cewa sauran qabilu har haushin matan mu na arewa sukeyi, ganin yadda maza ke daukan nauyinsu gaba daya, bayan su aka sarinsu ba haka sukeyi ba, kuma gashi naji malama ta fadi kaman ceceniyar abinda na fadi. Sannan babu mamaki wannan mission da dukkan alamu mission ne maqiya addinin musulunci suka bata don tazo ta qarasa tarwatsa zamantakewa, wanda duk inda aure akace ya lalace babu abinda ya rage, shiyasa hadith na manzon Allah yake nunamana martaban aure, a yayinda a kullum babbabn burin shedan shine yaga aure ya lalace, har awards yake bawa shedanunsa ga duk wanda yazo da report cewa yayi sana diyyar mutuwar aure, duk shedanin daya sami wannan nasara shikan yayi abunda shedan wato iblis yake so sama da komai. Kunga kenan itama wannan lubnar tantiriyar shedaniya ce acikin bil'adama. Duk wacca takeda hankali dasanin yaka mata bazata bari wannan shedaniyar ta sa tayi asarar aurenta ba. İrin wadannan bata garin so suke aure ya qara qaranci idan ya qara qaranci karuwanci da zinace zinace sai yawaita idan ya yawaita, za akai kaida kakeda mata bakada hope din idan ka fita aiki zaka dawo kasami matarka kaman yadda kabarta sanda zaka fita, wato kaman a irin wayewar su turawan akasari. Da ka fita itama ta fice zataje su hadu da wani fasiqi suyi zina, haka akeson a maida arewa, wannan shine mission dinsu, kaga babu ragowar tarbiyya kenan. Allah dai ya kare mana arewa ya kuma karemu daga shedanun mutane dana aljanu.

  • @user-dd2rt8it9i
    @user-dd2rt8it9i14 күн бұрын

    Tananeman..abokan.shigawutane

  • @AmiraMurtala-iq5kl
    @AmiraMurtala-iq5kl9 күн бұрын

    Tabbas matan musulmai mufarka domin anagab na halakardamu wanna yarinyar koranstuwa nati bazanyi kaffaraba yar kwangilan makiya musulunci ce dubada maganganunta,ya Allah kabamu kariya kamar yadda kabama mata azamanin manzon Allah Allah kanagani Muna bautarkane adakin mazajenmu badan komaiba saidan Kai da manzon kukace ayi Allah kakaremu Dan darajar manzon Allah tabbas wani Abu zaifaru nan gaba tunda akafara haka allayakare matan muminai

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j19 күн бұрын

    Duk yanda akayi uwarta batazaman aure uwarta batatare da ubanta

  • @fatimabashir6905

    @fatimabashir6905

    14 күн бұрын

    Ubanta ya dade da mutuwa. Maman Kuma dama yar Algeria ce

  • @user-ti3ik4ts4j

    @user-ti3ik4ts4j

    14 күн бұрын

    Shiyasa idan mutum zai nemi aure yaduba zuria tagari masu addini ba kyauba Shima ubanta farar fata yabi batarbiyyaba

  • @hadjarasani114
    @hadjarasani11419 күн бұрын

    Masha Allah

  • @usmanabdullahi8610
    @usmanabdullahi861019 күн бұрын

    Masha Allah

  • @AminuAbubakar-c7n
    @AminuAbubakar-c7n19 күн бұрын

    Masha Allah