El-Rufai tare da Lauyansa suna yi wa manema labarai bayani bayan kai Majalisar Dokokin Kaduna Kotu

El-Rufai tare da Lauyansa suna yi wa manema labarai bayani bayan kai Majalisar Dokokin Kaduna Kutu bisa zargin ta da ɓata ma shi suna.

Пікірлер: 1

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q4 күн бұрын

    iKon allah sai kallo wai yau el rufa.i a kotu yake neman kariya kamar bashine ya rika taka mutane ba sai kace wani Dan karamin firauna