Gaskia sokoto Muna fama da matsalar tsaro yanzu ku tafi Isa ko sabon birni gabacin sokoto. Yanzu inda kuke a tsare da ku Ake .
@user-ez8ki5xp6bСағат бұрын
Ba a kashesu shiyasa wlh kudena bawa kanku wahala domin me ajiyar makamai yafi meyin ta addanci laifi anbar shari'ar Allah dole aga masifu iri iri Allah kashiryamu
@fatimaaliyumainamaina38574 сағат бұрын
Ya Allah Ya dada tona maku asiri
@AleaoGimba4 сағат бұрын
Dan shegiya tsinane
@sadiqibrahim2985 сағат бұрын
El rufai yafika daraja
@stormssss1095 сағат бұрын
Abu na farko ba atiku bane ya kawo El rufai ,Abdulsalam abubakar ya hada obasanjo da Mallam,Amma Mallam yayi aiki a karkashin atiku b p e atiku ne chairman shi mallam d g ,eanan mallan barawo bane shi ma ubasani 4 days agi ya fada yace yasan Mallam bai taba nuna yana son wata babar mota ko.gida sanan ya. Fada gida ma na Dubai uba sani ya matsa masa banki ya bashi kudi ya siya video na Nan na yawo ,meyasa e f c c bata kamashi ba ta tuhume shi in har da gaske ya saci kufi ?,Kai u are a frustrate politician who has achieved nothing ko councilor baka iya zama ba so ka chi kudin campaign na buhari ya juya ma baya ,ko kaine hasadun iza hasada kasan ruwan Zaria ,ga ayuka mallan nan a abuja da Kaduna saboda haka sauraren ka ma is a total waste of time ,kayi haushiin ka Mallam babu abunda zai same shi sai alhairi
@harounaadambana3 сағат бұрын
Malam nasiru duk arewa ba dan siyasa mara soro da iya mulki irinsa kaje ka tanbaya agayama
@stormssss1092 сағат бұрын
@@harounaadambana ina ga baka fahimci zanchena ba ne ,jiya walahi talahi bilahi Ina tare da Mallam a suncity Abuja saboda haka mu mun San ba barawo bane Kuma mutun ne Mai kokarin yin abunda za a dade ana mora
@ahmedrufai47757 сағат бұрын
Buba Galadima, ka shiga rudu.
@user-it2ni7ik4t8 сағат бұрын
Ka biya ni Buba Galadima, ba wani aikin da muka gani sai cuwa-cuwa kawai. Gari kazan-kazan, sai duhu da ramu a kan kwalta ko ina sannan a ce anyi aiki? Shekara takwas sai ka ce wata takwas, bacci suke yi ne?
@alaminslyksauri64788 сағат бұрын
History 😢
@IlliasouSaidou-po3id8 сағат бұрын
Masha allah merci beaucoup
@umarakomaye33669 сағат бұрын
Lallai Buba Galadima, kai INJINMIYANE, ba engineer ba Shashasha
@abdurrahmanlawal97989 сағат бұрын
Allah swt ya tona maku asiri makiya zaman lafiya.
@user-cl2gu5yh8o10 сағат бұрын
Karya kakeyi
@sulaimankhairan548010 сағат бұрын
Ashe makiyan mu suna tare damu kai jama a haka zamu rayu
@ibrahimahmad1113311 сағат бұрын
Wanna a in ne
@adamuabubakar117312 сағат бұрын
😏😏😏
@aishaabdulrashid146420 сағат бұрын
Allah ya jaaaaa kwana malam ya ƙara daukaka
@jamiluahmed242021 сағат бұрын
😂😂😅
@auwalahmed160022 сағат бұрын
Allah ya kauda azzalumai adoron kasa
@sufsuf4109Күн бұрын
ina full interview?
@SuleimanMuhammad-kn1nhКүн бұрын
gsky ne allah yasaka da alkhairi
@KabiruYunusa-zu7njКүн бұрын
Wannan abin da kuke haska fuskar mutane akan tuhumar da ake masu babu kyaupa ko a addini haramun ne ba kyau bah dadi😢
@kadidiglobal4799Күн бұрын
Wan nan gaskiyane
@AuwalMohdmustaphaКүн бұрын
Me ake jira da irin wadannan,,? Dan kwaya azzalumi baya neman shiriya,,kawai amai hukunci da duk irin yaren da yayi imani dashi, kowa ya huta....da addu'ah tana shiryar da azzalumi da fir-auna yafi kowa shiriya
@ibrahimjari8962Күн бұрын
Karyane baka iyacewa kulle lokacin Ummaru Musa ai gudu kayi kace zakawo during Xmas ko tsire ka za,a kamar yadda sakuna keyina mai lafi za,ayimaka sai ka dawo, amman inaa matsoraci
@hassanmuhammad1659Күн бұрын
Allah yayi maka albarka Inda kaskene
@NasiruAbdullКүн бұрын
Seksi,amour
@NasiruAbdullКүн бұрын
Seksi,amour
@ibrahimmuntari85872 күн бұрын
ALLAH YAZAUNAR DA KASARMU LAPIA
@sanidanmamazxzdsani56622 күн бұрын
Innalillahi wainna ilaihiraju'un
@bintamustapha34042 күн бұрын
Mallam kayi daidai, Allah Ya kiyaye ka
@abdullahimustapha81572 күн бұрын
Tunda taki Haquri na Ibada yanxu xatayi na dole Kuma Babu lada
@fadilahmuhd6802 күн бұрын
Wane gari yake fadi 😭🙆🏻♀️ALLAH yashiryamana zuria
@GRS_SPORTS2 күн бұрын
Kinyi wawta amma Allah zai biya miki kakkin ki. 😭😭
@user-pn3uw4rq7b2 күн бұрын
Wanda akayi domin sa ya sani!
@user-cc4ii7rd4s2 күн бұрын
Allah ya temaki mallam 💪💪💪
@user-qt3pl1cj7q3 күн бұрын
iKon allah sai kallo wai yau el rufa.i a kotu yake neman kariya kamar bashine ya rika taka mutane ba sai kace wani Dan karamin firauna
@JUBRANBULAYHl-yb4ke3 күн бұрын
Kuma ba Mu aika wani mawadãci ba a cikin wata alƙarya game da kalmar, lalle ne sũ, sun kãfirta da abin da Ka aika, kuma sunã cẽwa: "Lalle ne mu, a cikin dũkiyõyiNa da ɗiyãna, haƙĩƙa, mawadata ne, kuma bã zã a yi mana azaba ba." Lallai Ubangijina Yana shimfida arziki ga wanda Yake so, kuma yana azurta ta.” Amma mafi yawan mutane ba su sani ba, kuma ba dukiyoyin ku ba ne, ko ‘ya’yanku ne ke kusantar ku zuwa gare Mu, sai wadanda suka yi imani kuma suka aikata ayyukan qwarai suna da sakamako ninki biyu a kan abin da suka aikata Kuma a rãnar da Muke tãra su gabã ɗaya, Mu ce wa malã'iku, "Ku ji tsoronsu." , kuma mafi yawansu, a yau, wasunku ba za su iya amfanar juna ba, kuma ba za su cutar da juna ba Idan anã karatun ãyõyinMu bayyanannu a kansu, sai su ce: "Mẽne ne wannan, fãce mutum wanda yake nufin ya kange ku daga abin da ubanninku suka kasance sunã bautãwa?" Kuma ba Mu aika musu da wani mai gargaɗi ba a gabãninka, kuma ba su yi ƙarya ba To, yãyã na ƙaryatãwa game da shi, ka ce: "Abin sani kawai, inã yi muku gargaɗi da ku, da ku tsaya ga Allah biyu biyu, sa'an nan kuma ku yi tunãni." Mẽne ne a cikin abõkan tãrewarku? "Fãce Allah, kuma Shĩ, a kan kõme, Shĩ ne shaida. "Lalle ne idan na ɓace, to, ina ɓacewa ne a kan kaina Waɗanda malã'iku suke karɓar rãyukansu, suka ce: "Don me kuka kasance mãsu rauni a cikinta?" , Mazaunansu Jahannama ce, kuma Mummunar makoma ce, sai wanda aka zalunta maza da mata Ya Allah Ka halakar da duk wani azzalumi, azzalumi, da azzalumi a cikin kasa da karkashin sama da hakkin abin da ka saukar , kai mai adalci ne kuma kana da adalci ga talakawa, bayinka masu rauni a Kenya, Afirka da dukan ƙasashen duniya, Ya Allah, Ya Allah, Ya Allah, Ya Rayayyi, Ya Maɗaukaki, Ya Mai Iko Mabuwayi, Ya Rahma, Ya Rahma, Ya Rahma, Ya Allah, don alfarmar Shugabanmu Muhammadu tare da alayensa da sahabbansa, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, da daukakar wannan Alkur'ani mai girma. Tsira da amincinka su kara tabbata ga shugabanmu Muhammadu da alayensa da sahabbansa, Ya Allah, Amin, Ubangijin talikai.☝🏻☝🏻🤲🤲☝🏻☝🏻
@ismailbabaaliyu58903 күн бұрын
Allah kara kadan ma kagani dan banzan bawa kawai
@KABIRUIkiyi3 күн бұрын
Kina wane,garine
@KABIRUIkiyi3 күн бұрын
Allah sakamaki,da,alkairi
@abuusmanibnusman77443 күн бұрын
Drop your Account number, let's assist you with the little we can to settle your dept. Allah ya saka miki
@nasirkabir77893 күн бұрын
Ga talauci, ga jahilci, ga sata, why don’t you guys kill them on the spot where they’re arrested. Ana sakinsa zai koma sata da sace mutane. Just imagine wannan Katon jahilin Su Kamaka Su kaika daji suna duka Ana sai an kawo kudi.
@saminusallau-nl3vg3 күн бұрын
Karya take ita ta haifi kayanta
@hamidasani39413 күн бұрын
Ita mahaifiyar taki ita ya kama taji da matsalar inhar da gaske mahaifiyar kice bazata yarda fuskarki ta bayyana a wannan babban case din ba
@dalhaibrahim51983 күн бұрын
Ki kaishi kotu kai tsaye, karki bata lokaci wajen yan sanda. A kotun zaiyi bayani, in akwai uzuri to Kowa zaiji. Karki bata lokaci, ki kaishi kotu. Sannan a gaba ki Kiyaye Kuma kibi a hankali wajen muamala da customers. Allah ya fitar dake.
@user-lt9dn6kv1c3 күн бұрын
Kuji tsoron Allah wlh
@MukhtarUsman-zl3wh3 күн бұрын
Wan nan tatsuniyya ce, Wai sadda kika dauki ya rinyar ba kowa wurin, ki rike yarki kawai
Пікірлер
Gaskia sokoto Muna fama da matsalar tsaro yanzu ku tafi Isa ko sabon birni gabacin sokoto. Yanzu inda kuke a tsare da ku Ake .
Ba a kashesu shiyasa wlh kudena bawa kanku wahala domin me ajiyar makamai yafi meyin ta addanci laifi anbar shari'ar Allah dole aga masifu iri iri Allah kashiryamu
Ya Allah Ya dada tona maku asiri
Dan shegiya tsinane
El rufai yafika daraja
Abu na farko ba atiku bane ya kawo El rufai ,Abdulsalam abubakar ya hada obasanjo da Mallam,Amma Mallam yayi aiki a karkashin atiku b p e atiku ne chairman shi mallam d g ,eanan mallan barawo bane shi ma ubasani 4 days agi ya fada yace yasan Mallam bai taba nuna yana son wata babar mota ko.gida sanan ya. Fada gida ma na Dubai uba sani ya matsa masa banki ya bashi kudi ya siya video na Nan na yawo ,meyasa e f c c bata kamashi ba ta tuhume shi in har da gaske ya saci kufi ?,Kai u are a frustrate politician who has achieved nothing ko councilor baka iya zama ba so ka chi kudin campaign na buhari ya juya ma baya ,ko kaine hasadun iza hasada kasan ruwan Zaria ,ga ayuka mallan nan a abuja da Kaduna saboda haka sauraren ka ma is a total waste of time ,kayi haushiin ka Mallam babu abunda zai same shi sai alhairi
Malam nasiru duk arewa ba dan siyasa mara soro da iya mulki irinsa kaje ka tanbaya agayama
@@harounaadambana ina ga baka fahimci zanchena ba ne ,jiya walahi talahi bilahi Ina tare da Mallam a suncity Abuja saboda haka mu mun San ba barawo bane Kuma mutun ne Mai kokarin yin abunda za a dade ana mora
Buba Galadima, ka shiga rudu.
Ka biya ni Buba Galadima, ba wani aikin da muka gani sai cuwa-cuwa kawai. Gari kazan-kazan, sai duhu da ramu a kan kwalta ko ina sannan a ce anyi aiki? Shekara takwas sai ka ce wata takwas, bacci suke yi ne?
History 😢
Masha allah merci beaucoup
Lallai Buba Galadima, kai INJINMIYANE, ba engineer ba Shashasha
Allah swt ya tona maku asiri makiya zaman lafiya.
Karya kakeyi
Ashe makiyan mu suna tare damu kai jama a haka zamu rayu
Wanna a in ne
😏😏😏
Allah ya jaaaaa kwana malam ya ƙara daukaka
😂😂😅
Allah ya kauda azzalumai adoron kasa
ina full interview?
gsky ne allah yasaka da alkhairi
Wannan abin da kuke haska fuskar mutane akan tuhumar da ake masu babu kyaupa ko a addini haramun ne ba kyau bah dadi😢
Wan nan gaskiyane
Me ake jira da irin wadannan,,? Dan kwaya azzalumi baya neman shiriya,,kawai amai hukunci da duk irin yaren da yayi imani dashi, kowa ya huta....da addu'ah tana shiryar da azzalumi da fir-auna yafi kowa shiriya
Karyane baka iyacewa kulle lokacin Ummaru Musa ai gudu kayi kace zakawo during Xmas ko tsire ka za,a kamar yadda sakuna keyina mai lafi za,ayimaka sai ka dawo, amman inaa matsoraci
Allah yayi maka albarka Inda kaskene
Seksi,amour
Seksi,amour
ALLAH YAZAUNAR DA KASARMU LAPIA
Innalillahi wainna ilaihiraju'un
Mallam kayi daidai, Allah Ya kiyaye ka
Tunda taki Haquri na Ibada yanxu xatayi na dole Kuma Babu lada
Wane gari yake fadi 😭🙆🏻♀️ALLAH yashiryamana zuria
Kinyi wawta amma Allah zai biya miki kakkin ki. 😭😭
Wanda akayi domin sa ya sani!
Allah ya temaki mallam 💪💪💪
iKon allah sai kallo wai yau el rufa.i a kotu yake neman kariya kamar bashine ya rika taka mutane ba sai kace wani Dan karamin firauna
Kuma ba Mu aika wani mawadãci ba a cikin wata alƙarya game da kalmar, lalle ne sũ, sun kãfirta da abin da Ka aika, kuma sunã cẽwa: "Lalle ne mu, a cikin dũkiyõyiNa da ɗiyãna, haƙĩƙa, mawadata ne, kuma bã zã a yi mana azaba ba." Lallai Ubangijina Yana shimfida arziki ga wanda Yake so, kuma yana azurta ta.” Amma mafi yawan mutane ba su sani ba, kuma ba dukiyoyin ku ba ne, ko ‘ya’yanku ne ke kusantar ku zuwa gare Mu, sai wadanda suka yi imani kuma suka aikata ayyukan qwarai suna da sakamako ninki biyu a kan abin da suka aikata Kuma a rãnar da Muke tãra su gabã ɗaya, Mu ce wa malã'iku, "Ku ji tsoronsu." , kuma mafi yawansu, a yau, wasunku ba za su iya amfanar juna ba, kuma ba za su cutar da juna ba Idan anã karatun ãyõyinMu bayyanannu a kansu, sai su ce: "Mẽne ne wannan, fãce mutum wanda yake nufin ya kange ku daga abin da ubanninku suka kasance sunã bautãwa?" Kuma ba Mu aika musu da wani mai gargaɗi ba a gabãninka, kuma ba su yi ƙarya ba To, yãyã na ƙaryatãwa game da shi, ka ce: "Abin sani kawai, inã yi muku gargaɗi da ku, da ku tsaya ga Allah biyu biyu, sa'an nan kuma ku yi tunãni." Mẽne ne a cikin abõkan tãrewarku? "Fãce Allah, kuma Shĩ, a kan kõme, Shĩ ne shaida. "Lalle ne idan na ɓace, to, ina ɓacewa ne a kan kaina Waɗanda malã'iku suke karɓar rãyukansu, suka ce: "Don me kuka kasance mãsu rauni a cikinta?" , Mazaunansu Jahannama ce, kuma Mummunar makoma ce, sai wanda aka zalunta maza da mata Ya Allah Ka halakar da duk wani azzalumi, azzalumi, da azzalumi a cikin kasa da karkashin sama da hakkin abin da ka saukar , kai mai adalci ne kuma kana da adalci ga talakawa, bayinka masu rauni a Kenya, Afirka da dukan ƙasashen duniya, Ya Allah, Ya Allah, Ya Allah, Ya Rayayyi, Ya Maɗaukaki, Ya Mai Iko Mabuwayi, Ya Rahma, Ya Rahma, Ya Rahma, Ya Allah, don alfarmar Shugabanmu Muhammadu tare da alayensa da sahabbansa, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, da daukakar wannan Alkur'ani mai girma. Tsira da amincinka su kara tabbata ga shugabanmu Muhammadu da alayensa da sahabbansa, Ya Allah, Amin, Ubangijin talikai.☝🏻☝🏻🤲🤲☝🏻☝🏻
Allah kara kadan ma kagani dan banzan bawa kawai
Kina wane,garine
Allah sakamaki,da,alkairi
Drop your Account number, let's assist you with the little we can to settle your dept. Allah ya saka miki
Ga talauci, ga jahilci, ga sata, why don’t you guys kill them on the spot where they’re arrested. Ana sakinsa zai koma sata da sace mutane. Just imagine wannan Katon jahilin Su Kamaka Su kaika daji suna duka Ana sai an kawo kudi.
Karya take ita ta haifi kayanta
Ita mahaifiyar taki ita ya kama taji da matsalar inhar da gaske mahaifiyar kice bazata yarda fuskarki ta bayyana a wannan babban case din ba
Ki kaishi kotu kai tsaye, karki bata lokaci wajen yan sanda. A kotun zaiyi bayani, in akwai uzuri to Kowa zaiji. Karki bata lokaci, ki kaishi kotu. Sannan a gaba ki Kiyaye Kuma kibi a hankali wajen muamala da customers. Allah ya fitar dake.
Kuji tsoron Allah wlh
Wan nan tatsuniyya ce, Wai sadda kika dauki ya rinyar ba kowa wurin, ki rike yarki kawai
Karya také munafuka
Allah ya sa mu dace