Kai jama'a wannan matsala yaushe zata kawo ƙarshe. Allah mun tuba.
Kai jama'a wannan matsala yaushe zata kawo ƙarshe. Allah mun tuba.
Жүктеу.....
Пікірлер: 9
@sadiyafarouk50262 күн бұрын
Y Allah ka kara shiryar d zuriyan mu d yanuwa muslmai, Y Allahnka saka man aakqn dukkanin wani azalumi d ke saka diyan mu akan mugiwan hanya 😭😭😭 Ameen y rahaman
@Asee_1232 күн бұрын
Innalillahi wainna ilaihir rajiun Allah yakawo mana dauki wannan rayuwar ya kara shiryamu
@byungogotech3749Күн бұрын
Ni nagayamuku matsalarmu dayace Nigeria idan ankama ba,a kashewa
@laifihanjine14282 күн бұрын
Nigeria ne kadai mutum zai fada da bakin sa wai yayi kisa
@kabiruyusuf1912 күн бұрын
mutum na lissafa sunayen wadanda ya kashe kaman kace ba mutani ya kashe ba,babu ko alamun nadama
@user-ez8ki5xp6b2 күн бұрын
Babu hukuncin kisa akan masu kashe mutane maganar zaman lafiya a Nigeria bata taso ba tunda mutanen da suke kisan sunabirge gwamnatin kasar shiyasa suka ajje shari'ar Allah
Пікірлер: 9
Y Allah ka kara shiryar d zuriyan mu d yanuwa muslmai, Y Allahnka saka man aakqn dukkanin wani azalumi d ke saka diyan mu akan mugiwan hanya 😭😭😭 Ameen y rahaman
Innalillahi wainna ilaihir rajiun Allah yakawo mana dauki wannan rayuwar ya kara shiryamu
Ni nagayamuku matsalarmu dayace Nigeria idan ankama ba,a kashewa
Nigeria ne kadai mutum zai fada da bakin sa wai yayi kisa
mutum na lissafa sunayen wadanda ya kashe kaman kace ba mutani ya kashe ba,babu ko alamun nadama
Babu hukuncin kisa akan masu kashe mutane maganar zaman lafiya a Nigeria bata taso ba tunda mutanen da suke kisan sunabirge gwamnatin kasar shiyasa suka ajje shari'ar Allah
Akache chege kawai
Innalillahi wa Inna ilaihi rajioun