Kai jama'a wannan matsala yaushe zata kawo ƙarshe. Allah mun tuba.

Kai jama'a wannan matsala yaushe zata kawo ƙarshe. Allah mun tuba.

Пікірлер: 9

  • @sadiyafarouk5026
    @sadiyafarouk50262 күн бұрын

    Y Allah ka kara shiryar d zuriyan mu d yanuwa muslmai, Y Allahnka saka man aakqn dukkanin wani azalumi d ke saka diyan mu akan mugiwan hanya 😭😭😭 Ameen y rahaman

  • @Asee_123
    @Asee_1232 күн бұрын

    Innalillahi wainna ilaihir rajiun Allah yakawo mana dauki wannan rayuwar ya kara shiryamu

  • @byungogotech3749
    @byungogotech3749Күн бұрын

    Ni nagayamuku matsalarmu dayace Nigeria idan ankama ba,a kashewa

  • @laifihanjine1428
    @laifihanjine14282 күн бұрын

    Nigeria ne kadai mutum zai fada da bakin sa wai yayi kisa

  • @kabiruyusuf191
    @kabiruyusuf1912 күн бұрын

    mutum na lissafa sunayen wadanda ya kashe kaman kace ba mutani ya kashe ba,babu ko alamun nadama

  • @user-ez8ki5xp6b
    @user-ez8ki5xp6b2 күн бұрын

    Babu hukuncin kisa akan masu kashe mutane maganar zaman lafiya a Nigeria bata taso ba tunda mutanen da suke kisan sunabirge gwamnatin kasar shiyasa suka ajje shari'ar Allah

  • @user-hh9ih4pq9s
    @user-hh9ih4pq9s2 күн бұрын

    Akache chege kawai

  • @NuraIbrahim-x1r
    @NuraIbrahim-x1r2 күн бұрын

    Innalillahi wa Inna ilaihi rajioun

Келесі