Batun yaki a Nijar Matsayar Sanatocin Arewa dangane da yakar kasar Nijar daga bakin Sen Kawu Sumaila
Batun yaki a Nijar Arewacin Najeriya ake hari - Sanata Kawu Sumaila
Sanata Kawu Sumaila yace tuni yan kasuwa ke cigaba da tafka asara sakamakon rufe iyakar Nijar da Najeriya.
A wata tattaunawa da Premier Radio Sanatan mai wakiktar Kano ta Kudu ya nuna rashin goyan bayansu kan yunkurin ECOWAS dake shirin amfani da karfin soji a batun juyin mulki na jamhuriyar Nijar.
Пікірлер: 15
Allah yaqara maka lafiya da nisan kwana da imani da arziki da yalwa sanatan mu
Allah yakawo mana zama lafiya kasarmu Niger 🇳🇪 da Nigeria 🇳🇬 baki daya
Macha Allahu kawu samaila kafadi gaskiya zala Allah yasakama da Alkhairi
Masha Allah
Gaskiya ne my senator Allah yatemaka
Cameroon da Chad ba ECOWAS bane yakai Sanata
Allah y saka da Alkhaeri... Wallahi ka yi kokari ka yi naka ka yi na me karamin karfiii...!!!
Gaskiyane Wannan Abin da kake fada Azahirin Gaskiya inday akace Za ai fada mu Yan Arewa masan mamma Yan KANO KATSINA ZAMFARA JIGAWA MAIDIGORI YOBE Dasauransu Dan Allah Yan majallis Nageria kutaimaka kada kuyarda Ayi fadan Nan
❤❤❤
Gaskiya ne Hon, Allah ya TSARE mana ku Ameen.
💯👍👍👍
❤❤❤😂
Zancan ka hakum
Nigeria tafaasa yan ta addaa, ammaa wai zata kai hari wata kasa. Habba nigeria kubar rashin kunyaa. Kai tinubu ko tafiyaa baka iyaa. Inji Sheikh Bello Yabo:MEI TANGAL TANGAL. DUK MASIBAN AREWA BUHARI YASHUUKA, SHII DA WASU MALAMAI YAN MAULAA, AHLU NAIRA