SAYYIDA KHADIJA SERVICES RADIO AND YOUTUBE CHANNEL
SAYYIDA KHADIJA SERVICES RADIO AND YOUTUBE CHANNEL
BARKA DA SHIGOWA CIKIN WANNAN CHANNEL TAMU TA SAYYIDA KHADIJA SERVICES
MUNA MUKU FATAN ALKHAIRI DA FATAN ALLAH YA BAMU LADAN AYYIKAN MU YAKUMA KARA KUSANTAMU GA ANNABI DA IYALAN GIDANSA TSARKAKA
HAKIKA WANNAN CHANNEL DIN AIKINTA ZAIFI DAN GANTUWA NE DA SAYYIDA KHADIJA A.S
AKAN MAUDU,IN
ITA BA BAZAWARA BACE TANA A BUDURWA ANNABI YA AURETA
A CIGABA DA KASAN CEWA TARE DAMU
KUDANNA MANA SUBSCRIPTION DA ALAMAR KARARRAWAR SANAR WA DA ZARAR MUN DORA
ZAKU IYA NEMAN MU TA WHATAPS NOMBER NAMU 08091774018
Пікірлер
Labbaika y Hussain labbaika y Hussain labbaika y Hussain
❤🎉
In anakaratu matannan masu surutu bamajin dadi wallahi
Don Allah a rika girmama Quran Har wajan rikeshi saboda Qurani maganar Allah ne girmama shi girmama Allah ne rashin girmama shi kuwa rashin girmama Allah ne !
Don Allah a rika girmama Quran Har wajan rikeshi saboda shi Qurani maganar Allah ne girmama shi girmama Allah ne rashin girmama shi kuwa rashin girmama Allah ne!.
❤❤❤❤❤❤❤❤
Masha Allah
Kur'Ani abun girmamawané a ganina ku kiyayé wurin rikéchi.ku kalli videonku Zaki gani Irin yenda kuké jiggigachi kamar Kayan wassa.ALLAH yassa mudacé.kafutar ma ranka babu bukatar hujja akan IYAYEN MA'AIKI (S.A.W)Aljanna tasutché Sayda alfarmarsu muma in muna da rabo samun alfarmarsu za'mu chiga.in chaa ALLAH.
Masha Allah s a w
Allah Yaqara LAFIYA Ya mlm
Allah Ya saka da alkairi
SALLALLAHU ALAIHIM WAS SALLAMA
Karon farko Allah ya qarawa Malan lfy da nisan kwana.. Alfarmar nabiyul hudah.. ❤️💜❤️
Masha Allah... ❤
Labbaika Ya Hussain
Allah Yaqara kusan chi
😅
MASHA ALLAH
Kai kam ai jahiline fitik ba'a bukatan yin mubahala da kai tunda kaihalakakkene, kana meman Wanda zaku halaka tare, in ba shiba wa zai tsaya yana jayayya da wanda yace ba batun aya ba hadisi ake yi ba, to in ba hakaba kaga bama batun addinin musulunci akeyi ba kenan tunda ba aya ba hadisi. Allah ya wadaran ka jahili.
Saboda yanuna soyaya ga iyayen annabi Muhammad shine yazan jahili Babou jahilai irin Wanda kafarinciki da cewa mahaifa manzon Allah suna wuta kuma wly kunacin halaka dakuda wanan malimai naku makiyan manzon Allah duk ubanda yayarda dahakan Allah yatsinemishi albarka
@@aboubacarhaaboubacarhassan2688 ka tsinema manzon Allah kenan da sahabbansa tunda su suka fadi, Allah ya ganar da Kai da masu fahimta irin naka.
@@abdullahiibrahimusman8135 wly karyace kuke yaushe manzon Allah yayi wanan magana kuma su sahabai abinda suke magana akanshi bahaifi Wanda yahaifi manzon Allah suke magana Kanen mahaifinshi suke magana aman dayake Ku tsinanune dakuda halakakun malimai sekukace mahaifinshi wly zakuci ubanku kudakanku Wanda sukeda wanan munmanan akida
@@aboubacarhaaboubacarhassan2688 Kai bakama San manzon Allah ya Fadi hakaba to kaga kaima ka zama Dan uwan dayan kenan, dan uwa matsalarku fa ta jahilcine da rashin tauhidi da rashin sanin waye Allah, shine babbar matsalarku wallahi Kuma Babu Wanda zai iya magancemuku wannan ciwon sai karatu, don Allah ku koma kuyi karatu ku dai na zage zage Wanda ba dalili, ni tausayinku Nike yi don wallahi duk wannan zage zage dakukeyi shi manzon Allahn fa da sahabbansa kuke zagi fa, saboda mu da kuke ganin cewa wai mu muka sa iyayen manzon Allah a wuta harma kuke tsine mana, bafa mu muka fada ba shi manzon Allahn da kanshi shi ya fada mu kawai mun karantane mun dauka llmantar da mutane ne don su sani Kuma su San girman Allah Kuma su yarda Allah shine buwayi gagara misali Mai yin yadda yaso a lokacin da yakeso, ba kuma sai lalle yayi maka dadi ba. Wannan hargowar da kunfan baki da kukeyi da sunnan wai kishin iyayen manzon Allah,duk jahilcine don Allah ku koma makaranta, wallahi alamarinku akwai ban tausayi. Daga karshe Allah ya rabamu da miyagun malamai marasa kan gado domin su suka kaiku suka baro amma ku dayike jahilai ne ku Kuna ganin sune malamai na kwarai Allah ya sauwake. DUK sonka da iyayen manzon Allah SAW ai baka kai shi kanshi ba. Abinda ya kamata kayi laakari sashi kenan, Allah yasa ku gane.
Allah yasakada alhairi
Allah yasaka da Al kairi
Amin malam
Ahsantum muna godiya
Mungode
A wajan wadanda aka bar mana
❤❤❤
Masha Allah sidi Allah ya ninka sutura
Masha Allah muna godiya sidi
Masha Allah sidi Allah ya faranta muku Allah ya ninka sutura
Assalamu alaikum allah yakarawa Malam lafiya takara tabbatar da malam akan tafarkin ahlulkisaii da maulana hujjatul Islam Sayyid sharip al'alawi sako daga Usman naseedee aljabbari alkadiree
Macha Allah muna godiya ya sidi Allah ya Kara lafiya muna fahimta munji dadi karatu Allah ya Kara kusanci ga chugaba annabi s.a.w Walahi najidadi amsa tambayoyinan..
Muna gdy
Sharif akoi Wani pastor here jengere yanaswa koriyar hirami
Masha Allah muna ta godiya Allah yasaka Allah Kuma ya tabbatar damu atare daku
Amana afuwa abubuwan sunada yawa fa,aslm
Macha Allah muna godiya ya sidi Muna fahimta da karatun alhamdu lilahi To mu mun karatu Akan sahabai guda uku abubacar Umar Osman akace inbasu kakache sayada fatima ba to su sukasa hanu kakache ta to Kuma malamai dama sunce doli asosu munyi tambaya akace bugu na sayada fatima ance bai tabata ba tunda Umar sahabin annabi s.a.w Kuma abokin imamu ali ne to taya yi haka ance duka Wanda ya kisu dan wutane to muda mukayi tambaya dumumuwan bayane mu bamusan abinda akayi abayaba yace indai inason ahlul beyti in barsu kwai
Macha Allah mun gode ya sidi muna fahimta Allah ya biya
Macha Allah Macha Allah ya sidi mun gode sosai karatu Yana dadi Allah ya Kara ma annabi s.a.w daraja ameen Agaiche da babamu Maulana sidi chareef al alawiy Allah ya Kara masa yarda da alfarma chugaban gaba dan a,inmatu tahira Ya sidi ga wata sallah nan yatake Da liman da mamu sallah a sahu guda kamar mutun 5 aslm.....❤❤
Insha sako zai isa
@@Sayyida_khadija_services Macha Allah nagode nagode ya sayadi karatun muna fahimta slm
Masha Allah wllh sidi nima haka naji kamar kamin Allura ne. Hakika munji Dadi sosai Allah ya saka da Al-khairi Allah ya Kara bayyanar Mana da gaskiya dan isar sayyada khadeejatul kubra A.S
Allah ya faranta
Slm sidi Allah ya Kara maku yarda naga tanbayata nagode sosai Allah ya Kara kusanci ga annabi s.a.w aslm
Muma mungode
Allahumma Ameen sidi Allah yasaka da Al-khari Allah ya kara bada masu taimakawa acikin wannan tafiya
Amin saboda maaiki
Muna godiya
Ya maulana sidi Allah ya Kara kusanci ga chugaba s.a.w eh tambaya nike naji wani Yana cewa bai kamataba a zikiri ana bugun Kuma yace bai kamataba ana bge ana rawa Macha Allah ya sayadi Allah ya Kara yarda ameen
Insha allah za aamsa
Masha Allah Sidi Shareef Allah ya saka da Al-khari
Mungode
❤❤❤
Masha Allah sidi Abu narjisa Allah ya barmu da ku
Ngd sosai allah ya faranta
Allah yasa mudace
Muhammad Bulama
Allah yakarawa malm basira
Amin amin
Masha Allah Shehi Allah ya saka da Al-khari Allah ya narkar damu acikin lamarin ku
Amin amin
Allah ta'ala yasaka da Alkairi
Muna godiya
Allah yakara lafiya danisan kwana ya sidi
Shehi na gdiya
Gashi dai kanata kokarin fadakarda mutane Amma salati ma bakayin Wanda annabi yace