Zainab indomie ta fusaa ta yaga asase saboda cin mutuncin da akayiwa uban gidanta (Adam A. Zango)
Музыка
This is the official KZread channel of Adam A Zango (Prince Zango), Kannywood Actor, Director, Dancer and Musician. Adam A. Zango is a popular Hausa actor and musician from Zango. Please Subscribe for more: goo.gl/LLYB2a --
#AdamAZango #AdamZango #PrinceZango #Kannywood #HausaFilm #HausaMusic #HausaMusic2023 #MentaMusic #HausaSongs #HausaSongs2023
Пікірлер: 161
Well as a ghanaian, I never met zango b4 but his face and his actions alone will tell u he is a good man, yes. He is confident and blessed dats why some of them hate him
@HalimaIsaBako
2 ай бұрын
Dama Idan Allah ya yiwa bawansa daukaka Sai ya sha fama da mahadasa.Allah ya kara maka hakuri zango ya kare ka daga dukkan shairi
@bilalnyame7790
2 ай бұрын
@@HalimaIsaBako beautiful submission
@sakinadeeni4713
2 ай бұрын
Anwa Annabawan Allah da Sahan bayin Allah bare wani mutum
Bilya from Ghana has said my mind I felt Adam within me and thank you Zainab for shedding more light. Cheers Adam ❤
My favorite actor ❤ Ni banason star stardom dinta ta dawo, nafison Allah ya kawo mata miji na gari.
Duk yadda akayi wannan bawan Allah gaskia yanada farin jini sosai, Wato sai najikawai adam a zango yayimin wlh Allah yakara daukaka. Zango yafikarfinsu Hassada ga mairabo wlh taking.
😭😭😭😭😭Allah sarki wlh Mai gida Kai Dan halak ne kuma wlh duk Mai yaga bayanka baya iyawa domin Kai Mai kyakkyawar xuciya ne Mai aikata alkhairi ne Ina tare akoda yaushe kuma Ina nan xuwa gareka Mai gida domin ayi tafiyar ka tare Dani kabani wannan damar Mai gida daga young doctor sokoto 🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻Allah ya Kara yima kariya daga makiyanaka
Allah yashiga lamarinka sbd mutucin annabi Muhammad s w a ❤❤❤🎉🎉
Gaskiya ne mai gida Adam dan halal ne kuma Allah na taré dashi❤❤❤
Allah sarki Zainabu,ai mutum din kenan da akace mugun icce. A wancan lokacin ai dama aljihun Adamun yake yabo,yanzu kuma aljihun rarara,Allah ya bamu tsawon rai wanda yafi rarara kudi ya Faso kiji yadda Tijjani zai tube rarara a duniya.
Témoignage touchante wallahi
Thank you for this Zainab❤🙏🙏🙏. They are ingrates, sadly!!!
Wlh yarinyan nan batada matsala, She has a clean heart.
Adam A Zango is an super start which God as exalted not from yesterday to today and always
Allah yamuki Albarka Zainab
Allah sarki rayuwa kenan
Salam aeilkoum machallah merci
Allah sarki duniya zainab indomi kinanan daranki
Gaskiya Asase bakayiwa Zango Adalchi
@hamzagarbamoctar1977
2 ай бұрын
Walahi ko
Allah sarki Adam 😢😢😢
Allahu'akkubar bawan Allah Adamu zango 😢
Gaskiyane indomy
Agaskiya ni wlh wannan aikinma da kukeyi way shi film 📽️ amatsayinku na mata kamata yayi ace kuna gidan mazajanku wlh domin duk wata mace burinta shine gidan mijinta Allah ya kawo mazan aure basu albarka
AbdallahNiger ❤❤🙏🙏
Nice one Zainab Allah Yasakamiki
Har yanzu wannan baiwar Allah tana raye 😢 ikon Allah Kai rayuwar duniya 🌏
Allah sarki
Wayyo Adam Allah ya taimakeka❤
ماشاءالله تبارك الله الرحمن ❤
Allah Sarki Adamu, allah yasachi a aljanna firdawsi
My boss❤❤❤❤
Masha allah alhmdulillahi ❤❤
Macha allah zainab
Muna godiya sosai Zainaba Indomie
Indomie if you was born in 1990 that's means you're 34 years old wow but your ⭐ still shining bainu bakya tsufa love you so much
Allah yayi miki albarka ya baki zurriyya mai albarka
Allah sarki rayuwakenan
❤❤🎉🎉 macha'allah
I love you indomie❤❤❤❤
ALLAH yasakawa takwara da Alheri❤❤❤
Ai hassada gamai rabo takine, Allah yakaramaka lfy,da nisan kwana ❤
Allah Sarki har natuna docter zango
Zainab indomie ❤
Masha Allah madalla❤❤😊😊
Allah yasa sakon Nan yaje a kunnen asase😔
Masha allah gaskiya daya ne Allah yamiki albarka
What she is saying about him that is what exactly adam zango said, me to be sincere i trust adam zango in all his speech, pressure ne ya masa yawa wlh Allah ya bashi lfy
Very good zainab thank alot❤
Yar halak ❤
Masha allah Allah yabiyaki zainab
Allah na bayan mai gaskiya kuma gaskiya daya take ayi hakuri da rayuwa da abokan rayuwa
Allah yasa mudace
Alhamdulillah Masha Allah.. Adam Sai Allah
Allah yasaka Miki da alkairi
Allah sarki sorry adamu wlh talauci ne kawai yasa suke maka wannan surutun😂😂😂😂😂kai kayi haƙuri Mas'ud Fulani from Libya 🇱🇾🇳🇪💪muna yinka sosai
@SaleySaidou-xv7zf
2 ай бұрын
gorko baka j wlly 😂
@user-wy3iv6ho1f
2 ай бұрын
😂😂😂😂
@Masaudu2
2 ай бұрын
@@SaleySaidou-xv7zf gorko kuma 😂😂 a'a bani da aure fa kuma gorko yana nufin mai aure amma kaman ina ganin Comments ɗinka A TikTok
@d.bcooper2271
2 ай бұрын
Kaji sakarai ko? 😅😅
@Masaudu2
2 ай бұрын
@@d.bcooper2271 niɗin ne sakarai Allah shi kyeuta
❤❤❤❤
Masha allah zainab indomi ta gayi gaskiya yayi
Masha allah❤❤❤
Inayinki indomi
Masha Allah
Wallahi wannan gaskiya kikafada zainab
Allah ya saka miki da alkairi indo
Allah Shi Kyauta❤❤
Allah ya miki albarka zainab indomee
ي رب يالله 🫡👍
Kayi haquri Adam a zango rayuwane saida maqiyiya
🎉🎉
Yaya zainab Allah yabiyaki
Adamu kayi hakuri
🌹🌹🌹MY SWEET BEAUTIFUL ROLE MODEL
Allah ya kareka Yaya ado
Waiyo Adamu allah ya taimakeka akan maqiya
👏👏👏👏
Dan gurman Allah kuyi hakuri flis
Allah shiyi me kyau mutum namiji dashi amma se son stegumi da kananun magana time to kana social media abinda mutane yakama ta susani akanka da wanda be kamataba duk sani akeyi allah ya shiryamau gabadaya
❤
Allah ya raba mu da butulci
Fitina bata da kyau, Amma wallahi ni naji dadin wannan fitinar. Saboda naga fuskar da dade bangani ba, kuma naji murya dana dade ina missing. MISSING YOU A LOT @ZAINAB❤❤❤🎉😅
@ChamssiyaSanidanbaba
2 ай бұрын
Wly wly wly da Adamou zai aureni nayi ranstsuwa da dakin Kaaba da n'a bar aikina dan na nunama gaskiar aire har saï ka manta da aurenka nawane. N'a mantar da Kai bakin cikin dunia.❤❤❤
@magajimuftahumuhammad1530
2 ай бұрын
@@ChamssiyaSanidanbabahmm
@ChamssiyaSanidanbaba
2 ай бұрын
@@magajimuftahumuhammad1530 tabas hakane kudirina
@user-gb3jf2he1q
2 ай бұрын
Nima haka wlh tunda Allah ya halicce ni a Kennywood Banda jaruma kamar indomie Kuma har gobe inayinta
Allah ya kyauta
Now U don see the truth bah Adam U are doing well nah only God go judge u not a man continue with what U are doing boss Adam from your faithfully Jibson....
Na karanta a Mujallar FIM ta Ibrahim Sheme lokacin da jaridar ke fada da Zango har su ke ikirarin Adamu Ya tara Jahilai irinsu Nabraska da Falalu Dorayi
Gaskiya Nayi Farinciki Da Ganinki da kuma Wannan Maganar na kare Zango dakikayi Aradu sainaji nakara Sonki Azuciyana 😍😍
❤😢
Biri yayi kama da mutum . Integrity doesn't mean stupidity. May Allah give us deep understanding. Kowa yayi haquri pls.
Dan adam butulu
Mai gida kayi hakuri daukaka ce insha Allahu
How
Elhalak kinbiyamu wlly yakamata zango ayyanzu kasan halin mutane
Bawani fim maimasoya kamarwannA😂😢❤
Gaskiya un kannywood wanan karan bakuyiba ana kalan ku mutanan kirki mayan mutane ama wanan karan ya akayi kuka kasa tauche zuciyar ku? Désolé chawarar da zanbaku da Allah kudai na wanan cece kucin
0:34
iKon Alla Zainab indomie kécthé zubé haka eh duniya kizo in armé ki ko kinyi jiki,ki warké!!!
@d.bcooper2271
2 ай бұрын
😅😅😅
Duk ya manta da wannan saboda rashin adalci na dan Adam. Allah ya biyaki Zainab da kika iya fitowa kifada gaskiya.
❤❤😂❤
Amaida Wuka cikin Kube Adam Zango kayi hakuri kazama bangonda aka jingina
Mallam bashir mangafi musawa Katsina idan har mutane zasu iya frta alkairi abakunansu su iya riqe khairu azukatansu Babu MAKAwa da duniya tazauna lafiya Kai mutane FALYAQUL KHAIRAN AULAYAS MUT 😮😮😮😮😮😮
Everyone has the good and the bad side if asase comes out and talk about Adam about his good and the bad what's the big deal.he should never from the first time let anyone control his life for him are they his parents
Adam one in world zainab second in world
Wllh wllh zango indai ka tafi da rayuwar ka haka ko shakka banayi kai ɗan aljanna ne
@d.bcooper2271
2 ай бұрын
Kaji wani jahili kafiri
Mau 😂
Yar amana ado
A Zainab Tijjani Asase bece Adam Zango bashi da adalci ba, yace de bashi da zumunci, amma gsky ya yabi Adam ta wajen kyauta da rashin son abin duniya, ki koma ki saurari zancensa