Aisha Tsohuwar matar Adam A. Zango ta mayar masa da Martani
Музыка
This is the official KZread channel of Adam A Zango (Prince Zango), Kannywood Actor, Director, Dancer and Musician. Adam A. Zango is a popular Hausa actor and musician from Zango. Please Subscribe for more: goo.gl/LLYB2a --
#AdamAZango #AdamZango #PrinceZango #Kannywood #HausaFilm #HausaMusic #HausaMusic2023 #MentaMusic #HausaSongs #HausaSongs2023
Пікірлер: 362
wannan baiwar Allah haryanzu tana sonka dan Allah ka mayar da ita ɗakinta wallahi ta sonka haryanzu kuma tabani tausayi sosai kuma kaga ko ba komai ta fadama duniya kai waye
@muhammadhamza2063
2 ай бұрын
Wannan gaskiya ne wlh oga
@Statuthausa1
2 ай бұрын
Gaskiya a Zango ina fatan tana cikin wanda kuka rabu bisa tsotsa
@user-pt7hf2ii6d
2 ай бұрын
wlh ta bani tausayi sosai 😭
@muhamedauzai6888
2 ай бұрын
alhamdulillah alhamdulillah allah ya saka makida alkairi ❤
@PEN-Mawii
2 ай бұрын
@labaran gaskiya kagode ma ALLAH coz KALAMUNKA sunakan hanya your really a nice person with human fillings 🙏🙏🙏
Allah sarki Adamu mutumin kirki walh Allah zai sakama zango najima inajin tausayin abunda yake faruwa dakai amma babu yadda zanyi saboda nikaina walh nasan wannan daukakar jarrabawane agareka
Masha Allah Allah yayiwa rayuwarku albarka keda yaranki a Adam a zango Allah ysa akwai sauran zama tsakaninku
Masha allah alhamdulillah wannan kincika meriko adini ya allah ya biyamiki bukatinki n'a alkayri allah kayki gida alljanna firdayusi
Aslm dan allah dan allah mai guida na idan da hali kamayar da baiwa allah nan❤❤❤
Wallahi ko fitowarta datayi magana ya isheka bacci Adamu harda munshari wallahi, mashaAllah, Alhamdulillah,mashaAllah ❤❤❤❤ dama kamaidata❤❤❤ kuma nima inasonka tsakani da Allah ❤
Adamu don girman Allah kamaida wannan yar uwartaka.. ❤
Masha'allah wanan gaskiané yarima zango wanan tana bégénka ka mayarda ita tana sonka
Don allah adamu idan wanan baiwar allah bata da aure ka maida ta gidan please ❤
Mai guida Adamu dan Allah kama mai da ta wlh ta na da kirki wlh ❤❤
Allah sarki....Allah yasa wannan jarrabawar ta zamo alheri agareshi
Masha Allah gaskiya kinzama yarhalak acikin mata ammah shawarar dazan baku anan shine Dan Allah kustaya kucigaba da nazari arayuwarku kusasanta kikoma dakin mijinki sabida yinkan yafi alkhairi agareki ngd
❤❤❤❤ Allah yashiga lamarinka sbd mutucin annabi Muhammad s w a ❤❤❤ Allah ubangiji yashiga lamarinka sbd mutucin shehu tijjani RTA ❤❤❤❤❤
@BAR.3282
2 ай бұрын
Shehu TIJJANI me kuma?
@shafaatuismail3015
2 ай бұрын
😂😂@@BAR.3282
Gaskiya baywar Allah ke yi kokari Allah ya biya miki da alheyri
Allah ya Bawa Kowa Mafita Wannan Kadarar Oga Zango
@AbdoulAzizAlimanman
2 ай бұрын
Ameen sunma ameen
Allahu akbar Allah sarki malam Adamu Abdullahi zango waliyin Allah Allah ya saka maka! 😊
Allah yayi miki albarka ya albarkaci zuri'arku ya daidaita tsakanin ku da Adam
Allah sarki Allah ya shiga lamarunku gaba daya😢
Al'amarin nan yasani kuka sosai saboda wallahi na tausayawa Oga
Ya Allah yasa ya mayar Dake Cikin Aminci wlh BB Wanda Zai Iya Fadan wannan gsky Indai Ba Mai kyakyawar Zuciyaba Allah yasa mugane Kuma mugyara Rayuwarmu Ta Duniya
Alhmdlh Allah ya kawo maka mafita maigida Adam a zango ❤❤❤
Inde ba saki uku ne tsakanin ku ba! Ko Kuma Tana da aure! Gaskia she deserve to be with you forever ka maida ta kawai gidan ka Wannan itace me sonka tsakani da Allah
@Rab426
2 ай бұрын
Gaskiyane
Masha Allah Allah ya Miki albarka Dan annabi S A W
Pls Dan Allah kakarbi aliyu daga gurin babansa zata Bata masa tarbiya
Allah ya kara miki albarka haka ake so
Allah sarki Ubangijin rahma jinkai gafara afuwa yafiya tausayi ya hayyu ya qayyum birahmatika astagis ya badi'ussamawati wal'ard yakawo mana mafita akan wannan lamarin Allah yaahiga lamarinka danawa da musulmi baki 1 Alfarman ANNABIN RAHMA S'A'W' 😢😢😢😢
To kawai yanzu idan baki da Aure kawai kuyita dawo dawo saboda adamu yana bukatar wani kusa dashi a halin da yake ciki yanzu
@rahmatuissah8189
2 ай бұрын
Exactly 💯 he really needs to return One of them walllahi ❤️ it's very important i really feel for him you could see Adam a Zongo has a heart of gold
Dan Allah adamu kamaida matarka haryanzu tanasanka Allah yadaidaita tsakaniku
@rajbenmuhammad7088
2 ай бұрын
It's too late
Har yanzu tana sonka Adamu Allah dedetaku ameen
Rayuwa kenan haka yake akwai jarabawa Allah yabaku ikon cin exams dinnan wllh kowa zai iya shiga wannan halin. Zango my Man
Dan Allah zango ka takama maman haidar birki tana batama tarbiyan yaro tunda batasan abunda ya dace tayiba a matsayinta na uwa
Allah ya zama gatansa ya bashi ikon cinye kowace irin jarabawa ya Kuma qara masa hkr Amin ya Rabbi
Slm ya Allah yabiyamiki dukkannin bukatunki na alkhairi ya Allah idanzama da adamu alkhairine agareku ya Allah yatabbatarmuku dashi sannankuma yakai dan uwa kaduba kainazari sosai akanwannan baiwar Allah idandahali kamayar da ita dakinta akarshe inamaibaka hakuri Allah ya albarkaci rayuwar duniya dakuma lahira❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Ameen, Allah kuma Ya daidaita tsakanin ku dashi...... Ubangiji Ya kawo masa mafita
Ma Sha ALLAH tabarakallah.Wlh bakomai Adam indai kana tare da ALLAH da Manzon ALLAH s.a.w Wlh ka riqe dahir haka zasu haqura
Ma cha Allah kinyi kalamay ma su dadi
Allah sarki Allah yakarawa rayuwarsa Albarka Allah ya dafa masa
Masha Allah gaskiya ta fito muna fatan Allah ya cigaba da shiga lamarinka alfarmar Annabin rahma da iyalan gidansa tsarkaka
Allah sarki,Allah ya sa ku dawo kuci gaba da zama
gaskiya maigida inda allah zaibakadama daka maidata wallah baiwar allah
Masha Allah, Allah sarki Adamu. Allah ya taimaka ma.
Baiwar allah wlh tabani tausayi 😢😢
Masha Allah,wannan marriage material ce,hakika dik macenda zaka aura Ka rabi da ita kuma ta yabeka ta cire tura wlh,don Allah yaya adamu idan akwai gyara a dawo da ita ta tarbiyyanta yayan dika koda zaka Auro wata yarinya daga Baya,don darajan annabi Muhammad sallallahu alaihi wa sallam
Babu Wanda ya'isa yakaika kasa wllh saita Allah tayi 🙏baba ado ✊ Allah yayayi Maka Abum dayake damunka 😭 Ameeeeeeeeeeen 🤲 Adam A Zango
Masha Allah Allah y Qarawa rayuwa albarka Allah yasa akoisauran Zaman aure astakaninku
Masha Allah gaskiya ne kinyi dde haka ake so👌👍
Masha Allah ko a yanzu kace alhamdulillahi Duk matar da miji ya saka har ta iya fadan alkhairi sa to har cikin ranta tafada Allah yabaka ikon cinye jarabawar ka Daukaka tana tare da kalubale
Allah ya karayi maki albarka ,ya albarkaci iyayenki da kakanninki,yadda kika wanke mijinki Allah ya wanke miki hawayenki. Allah ya albarkaci zuriyarku har diyan-diyanku
Masha Allah Wlh inajin dadin idan naji ana yaba ka
Arayiwa dama na kusa da kai yake cin amanan ka wllhy yanzu munane sun zama abin tsuro. Zaka taimaki mutun amma daga baya shine dai wan da zai fitar da sirrin gidan ka, babu gidan da ba matsala , dan wllhy idan kajii nawasu matsalar, ko kare ba zai ciki🙌
First comment Allah ya tsare mu da shirrin she dan
Allah yasa tana cikin wanda suka rabu bisa yarinta yadda ya faɗa
Dan Allah oga idan bata da Auré ka maida ta gidan ka
Allah yayi miki albarka ya baki muji nagari ya shiyar miki ko ya shiryar muku da xuriya ameen ya rabb
OGA ALLAH YABAKA MAFITA ARAYUWA DAN ANNABIN RAHAMA
Masha Allah alhmdllh makiyane kunji gaskiya koh wllh Allah Yana ganiniku wllh Allah negatan daddy Adam a zango Allah yashigemai gaba🎉🎉🎉
@ibrahimusmanmanshow5331
2 ай бұрын
Masha allah nidai ina bada shawara duk wanda yasan yaci zarafin wan nan bawan allah ina bashi shawara da yafito ya nemi gafaran sa ya bashi kakuri ya kamata mutane su daina shiga abinda mai shafesu wlh. Adam A. Zango mu Masoyanka muna yimaka fatan alkairi akoda yaushe
@yahayasnuhu
2 ай бұрын
@@ibrahimusmanmanshow5331 wllh koh zaifi
Pls pls ko sallam na ne ka amsa Asslamu alykum warahmatullahi wabarakatuh. Karkamanta mazin allah SAW da irin cin ka shin da aka mai a Makkah amma da yayi hakuri yanzu gaba shi more than 1.3billion pple ke alfahari da shi a ratuwa
Adamou Zango yanzou ne kashegaraina allah yakawomafita yakareka da makiya❤
Kai! Kaga matar kirki. Adam Zango duk halin da ake ciki kayi kokari ka sake auren wannan yarinyar. Yar Halasce kuma mata ta gari.
Masha Allah Allah yakara rufamana asiri duniya da lahira
Ni Ina son zamanki da shi Allah yasa dasaurar rabo alfarmar sw
Kai jama,a mutun bakyau Allah yasaka Miki da mafificin alkhairi
Mutuniyar kirki kin dace da sunan ki kuma ta burgeni bata da rawar kai Alhamdulillah da kika wanke shi Allah ya raya maku yaranku
Gaskiya ga alama wannan baiwar allah batada hayaniya, kamar yadda tace qaddara ne rabuwarsu wata qilama abun da yasa suka rabu bai kai yakawo ba, don dai allah ya hukunta rabuwarsu ne kawai, Allah yasa kunada rabon sake zama don gaskiya ko cikin matan A zango wannan ta daban ce, Allah ya shiga lamarin🤲
Gaskiya wannan matar kwarai ce Allah ya baki Wanda ze Fi zama Alkhairi gareki baiwar Allah 🤲
Alhmdulillah! May Allah continue to protect you Mall. Adam Zango
masha allah allah yabiyaki allah sa alljanace makoma
Ma Sha Allah Maganar Hankali Gaskiya Wannan Uwa Che
Dan Allah Adamu idan batada Aure kamaidata wallahi tanasonka
Allah yana tare daku incha allah
Masha Allah, Allah ya shiga lamarin ku, ya raya zuriya, please get her back. InshaAllah zaman ku na gaba, zai yi kyau da farin ciki. This is true love. I wish you best of luck
Allah ubangiji yamiki albarka
Slm saku zuwaga Adamu Abdullahi zango Dan girman allah Da annabi kamairda wannan baiwar allah nan wlhi Ku baka duniya zatamaka addu.a in sha allah
Amin
Wallahi in har Kai Mana Kara, ka dawo da wannan mata, to mu kuma munyi alkawari mundinga yi maka addu'ar Alkhairi kenan insha Allah.
Allah yaganar, daku, kudaina, nabata, yabiya, yaran, mutanenku,
Wlh oga wannan tanasonka Sosai
Wallahi labaran Ina tare da Kai tanasonsa
Da girman allah oga ka dawo da ita please ❤
Allaah ya saka maki da Alkhayri shi kuma Adamu Allaah ya bashi ikon cin wannan jarrabawar ta rayua😢😢😢
Allah y’a saka miki d’à Alheri
Allah yamukou sabi mafi alkhairie amen
Allah ya karika a zango❤
Allah ya Kara maka hakuri da juriya
dan Allah zango kamaiyarda wanan dakin ta na aure Wallahi tanason ka fiye da yanda kakesanta
Allay mikki albarka ya b'aki midjin nagari kumma
Macha allah najidadin.wannan.magana.allah.biyaki❤.allah.yabadaikon.zango.yamaidaki.gidansa
ALLAH CHIYI MIKI ALBARKA MACHA ALLAH
Masha Allah ,haka ake so mace ta gari ta kasance . Allah ya sanya nutsuwa a zuciyarka,duk wadda ta haihu da miji ba ta kaunar taga ana xin mutuncin,uban yayanta saboda tsaro,da kuma tuna future na yara Allah ya shiryar damu baki daya Ya daidaita alamuran ku ameen
Adamu zango Allah ybk mace ta gari anan GABA wadda zaka nucu da ita da kulawar ta kamar Maryam shuaibu wato Meera itakadai ce zata kula da Kai insha Allahu
Allah yaimaki albarka lalle ke kinfito agidan tarbiya Tabbas bamu taba ganinkiba a social media ubangiji Allah yakara tsaremaki imanimki yashiryamaki yaranki Yasa adamu yamaidake gidanki
Allah Sarki, Allah ya sanya ki koma gdanshi Aisha, shi Kuma Allah ya bashi hakuri
ameen ya Rabbi Allah sarki rayuwa 😢❤❤❤
Cette femme est très gentille, je l'aime !
Wlh daciwo ace uban yayanka😢😢😢
Wlh wannan Gaskiya ne take fada 😢
Ameen 🤲🤲🤲 Rabbi ❤❤❤❤ Thank you so much 🥰🥰🥰🙏🙏🙏🙏 Alhamdulillah
@user-zt2li8io4h
2 ай бұрын
❤
Masha Allah haka akeson mace mai fadan gaskiya
Hakurin dazan baka dan girman Allah adamu kafita daga sha’anin wa’innan bayin Allah
Boss Allah yabada mafita