Gaskiya anan Nafi gamsuwa da maganar Sheik Idris Duk dayake baiyin abubuwan shi a cikin natsuwa, amma na gamsu da hujjar daya bayar Gaskiya.
@SalissouHaroun Жыл бұрын
Assalam'àlaikum warahmatullahi yah Allah ya hada kan mlm mu akangaskiya ameen
@muryarafricatv1688 Жыл бұрын
Allah Sarki amma ka fahimci Dr babanmu sani rijiyar lemu tambayar anan shine alkanawi ya hallat zaben mace ko bai halitta ba san shi Malan sani kan addini a ka masa tambaya ba demokradiyya ba
@auwaluahmadu2144 Жыл бұрын
Allah ya Saka wa Dr Idris Abdul Aziz da alkhairi, mu mun fahimci Dr.
@idrisumar7058 Жыл бұрын
Bismillahirrahmanirrahim. Duk dama ai matsalan Democradiya kenan. Muna addu'a Allah ya sama mana hanya na Allah yanda yakeso kan tsarinshi. Ameen
@hausacademia Жыл бұрын
Allahu akbar Dr. Idris ikon Allah.
@tanimumuhammad303 Жыл бұрын
Dr Idris bashi da natsuwar da za ayi irin wannan muhawarar dashi.
@yahayamaharazu8676 Жыл бұрын
Dr Idriss Abdul Aziz jazakallahu khairan lihidayatul Islam
@auwaluahmad182 Жыл бұрын
A gaskiya sheikh alkanawi wallahi ka burgeni kuma na fahimchi kamun da kakeso kayiwa Dr Idris amma ya ki yarda. Dr. Idris dan allah kadena hawa kan Yan uwanka maluman sunnah domin wallahi dr.sani da Dr pantami sunfika binchiken ilimin addini
@saniyunus6172 Жыл бұрын
Masha Allah tabarakallah Allah yasakawa malamammu na sunna da alkairi
@3ple_a_brownbrown-ly1zo
Жыл бұрын
Ameen y rabbi
@rabiumuhammadinuwa4673 Жыл бұрын
Allah ya karawa Dr. Idris lafiya da nisan kwana!!
@saniyakubu9680 Жыл бұрын
Allah ya kamaku. Kuci kanku
@JafarFima Жыл бұрын
Allah ya sakawa alkanawi da alkhairi
@idrisumar7058 Жыл бұрын
Ina marama Malam Idris baya
@moussaila3354 Жыл бұрын
Allah Ya biyaka dr idisi🤲🤲🤲
@bawal2019 Жыл бұрын
Assalamu alaikum. Alkanawi kaji tsoron Allah akan abinda kake fadi. Kal ka zama me son zuciya. Mu dai mun fahimici duk abinda Dr Idris ke nifi. Dr Idris Allah ya kara ilimi tare da ikhlasi wajan aiki da karantar da ilimin. Alkanawi Allah ya ganar da kai gaskiya kuma ya raba ka da taqalidanci. Shi kuma Dr Sani Allah yasa ya gyara zuwa gaba.
@abudaanish9208
Жыл бұрын
Jazaakallahu Khairan. Naji dadin kalamanka. Taqleedi ba qaramin sharri bane ga Al'umman musulmai.
@aminusirleh2321
Жыл бұрын
Alhamdulillah wannan gaskiya ne alkanawi Don Allah komai da,ayi aji tsoron Allah
@ismailchikaire5727
Жыл бұрын
Sosai sosai ma
@umaribrahim5459 Жыл бұрын
Dr ya fiku gaskiya Allah taimaki Dr Amin
@yunusahassan4138 Жыл бұрын
Gsky Malam idriss yayi, a matsayin sa na malamai bai kamata ya rinka yin irin wandannan abubuwan ba
@abdussalamumarmukthar5508 Жыл бұрын
Maganar gaskiya Dr. Idris bebada hakkin tattaunawa ba. Da ka'idar tattaunawar. Tunda wannan tattaunawar anayi, don afahimta ne. Badon son, zuciya ba. Duk abinda yashafi! (ADDININ ALLAH) kar kaji tsoron kowa sai ALLAH. Ingaskiya tazo kawai, afadeta. ALLAH YASA mudace.
@abdulrashedaliyu8060 Жыл бұрын
Allah yabiyaka Dr Idris
@aminusirleh2321 Жыл бұрын
Dr idiris Abdul azeez fa Allah yake kareshi kuma Wallahi duk,kan malami na gaskiya Allah baya kunya tashi Allah yaja kwanan mlm Allah ya kara ima,ni da nisan kwana
@adamuyakubu5115 Жыл бұрын
Kuma kaji sorun Allah Alkanawa
@abou-souleymanetoune517 Жыл бұрын
as salam alaykoum wa rahamatoullah. Allah ya qara hada kan malamman mu
@nurasalisusulaimansulaiman8902 Жыл бұрын
Ga gaskiya a zahiri, Amma Alkanawi baka da gaskiya tsakani da Allah
@davidshigarda3237 Жыл бұрын
Malam ya fika gaskiya, ansar sa masu gamsuwa ne.
@aboubacarmahamadouhabibou4304 Жыл бұрын
Allah ya sakawa Dr Idris Abdul Aziz da alkairi gaskia bani tareda Dr sani Oumar yanada saka shubuha sosai akan fatawowinsa suna sabawa da yawan hujja sei shubha yake sakawa sosai Allah yayi mana jagoranci akan gaskia
@moussaila3354 Жыл бұрын
DR idisi ikon allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@shamwilulawan1197 Жыл бұрын
Ya faru 2015 sakanin Manan Taraba da ishiyaku.
@brhmsaad Жыл бұрын
Idan na saurari Dr. Sani Rijiyar Lemo to ni dai ban iya wata tambaya akan abinda yayi bayani domin baya barin wata kafa da zaka sami kokwanto ko wani rudu. Allah madaukakin sarki ya hore wa wannan bawan Allah iya bayani a natse sannan da shiga zuciyar dalibi domin kore masa duk wata shubha ko kokwanto. Abinda na lura dashi a nan shine Dr. Idris yayi mummunar fahimta ne kawai ga bayanin Dr. Sani Umar.
@abdulazizyussif3953 Жыл бұрын
Jazaakallahu khairan ya akhi
@mainabukar2976 Жыл бұрын
Assalamu Aliakum. Ni a nawa fahimtar idan har mutanen wani yanki suka yarda tun a primaries suka tsaida macce to idan akaci karo da arne to sun haramta wa kansu zabe. Dan bai kamata ba abarta tun farko ta tsayaba har ashiga shubuha
@abdullahikashimibrahim6014Ай бұрын
Dr dai yagudu kuma gaskiya Don rashin hujja yasa Yagudu. Allah Sarki, lokachin da yace Ajefawa Air Marshal kuma Air Marshal yafadi kasa warwas Don addini yace haka ko Don bukatar Kansa. Kuma Allah Ya kunyatashi. Hmm Ajuri zuwa Rafi wataran sai labari.
@biggeibuwa941 Жыл бұрын
Bantaba tinani Alkanawi yanada son zuciya, kuma Yana bin son zuciya sai a wannan karo. Allah ya shiryemu
@muhammadlauwalusman8656 Жыл бұрын
Dr idris Allah ya kara takawa mai hankali ne zai gane inda dr ya nufa
@abachisouleymaneabdoulaye Жыл бұрын
Allah yasakama Idrisa
@ismailchikaire5727 Жыл бұрын
Dr Idris ya fiku gaskiya sosai
@saidoukaita8884 Жыл бұрын
Gaskiya alkanawiy ya tabbata munafuki
@alibaba9382 Жыл бұрын
Sai mai zurfin tunani zai gane cewar Dr Idris yafi gaskiya.
@bashirbuhari8235 Жыл бұрын
Dokta idris muna tare dakai Allah yasaka maka da alkhairi Allah yabaka aljannah firdausi mungode
@abdufatahagbere6185 Жыл бұрын
الاجتهاد لا ينقد بالاجتهاد مثله!
@salafi5018 Жыл бұрын
Gaskiya ba'ama gama maganar Dr idris da maganarku, gaskiya yafiku gaskiya mu bamayin tak'alidanci na wani malamin sunna dun yanda muke sonshi hujja ingantacciya itace gaskiya
@sirajomamadou6732 Жыл бұрын
Agasqiya ahlkanawi ni dai anan va gasqiya kouma vacayi adaltu va kanason docta katue sani rijiya lemou na da gasqiya kouma idrisa azizi destin tanchi fa gasqiya savoda ahlla Adèle sonzoutuya idrisa azizi destin tanchi ya fi houja a gasqiya fa 🇳🇪🇳🇪🇳🇪
@ibrahimjibril2339
Жыл бұрын
Gaskiya ne sheikh
@hajaraumar3193 Жыл бұрын
Su alkanawi yankungiya da gungiyanci , wallahi ada Ina Maka kyakyawanzato bansan kana da wata manufa arankaba sai yanzu dawannan
@muhammadabba2706 Жыл бұрын
Narantsi da allah wanna yaron bace da kunya
@adamuyakubu5115 Жыл бұрын
Alkanawi mufa ba yarabane gaskiya intazo a fadeta
@ubaabdullahi3909 Жыл бұрын
Dr, ai tattawnawa Ka saurareni in saurareka.
@mubarakabdulrazaq6050 Жыл бұрын
Bai taba faruwa ba a Nigeria, ace kadai ga musulma ga kafiri. Ko a taraban, a wancen lokaci, ba kawai kadai mama taraba da ishaku bane, akwai sauran yan takara kuma a cikin su akwai musulmai. A wannan bigeren, ya cancanta a zabi wata party wanda ba biyun da suke da tasiri ba, don, in duk musulmi sunyi haka, ba za suyi asaran kurian su ba.
@fatimamuhammadkeraukerau8338 Жыл бұрын
Malam Allah yakaramaka lfy Danisan kwana me amfani
@hajiyaumma2029 Жыл бұрын
Dr kadinga adalci amaganarka
@aminuori307 Жыл бұрын
Alkanawi dan neman suna Dr. Idris yama nisa
@idrisumar7058 Жыл бұрын
Addini babu ra'ayi
@aminuarmayau529 Жыл бұрын
Alkanawee kayi gaskiya,Dr Idris yana da shubha
@aminuarmayau529 Жыл бұрын
Dr Idris ya rude,bin son zuciyar sa ya gadar masa da rikicewa
@umar5392 Жыл бұрын
Gaskiya kai Alkanawi baka da basira kawai dai adole kanaso kayi suna ne kaima. Get out pls. Ta'asumanci ke damunka.
@ibrahimmujaheed5237 Жыл бұрын
Mallam akano jami iyyar nawane
@belloabdulyakeen5825 Жыл бұрын
Toh wai dole sai Apc da PDP ne ? In musulmai sun taru akan wata jamiyya daban mai dan takara namuji musulmi ba za su ka da su ba?
@khadijayahayamuhammad616311 ай бұрын
Kati hakuri alkanawi .
@el-shababmaisabuwa2697 Жыл бұрын
Wannan karon wallahi ban tareda dakta
@hallirumukhtar8843 Жыл бұрын
Ni tambayar da zanyi shin idan musulmi ya jefa ma mace quri’a shin yana da zunubi wurin Allah ko yaya?
@yusufaudu4658 Жыл бұрын
You don't have to insult your contemporaries to gain fame. Its not a matter of competition, why not mind his business preached his understanding with facts.
@alameenibraheemhameed4346
Жыл бұрын
Dan bature amana da hausa dan allah
@MohammedUsman-qf3ur Жыл бұрын
Gaskiya mal Alkanawy kayi Abun kirki amma tambayadanakewa Dr.me hukuncin zaben mutuminda yake taimakawa arna
@saubanmusazango2346 Жыл бұрын
Ana tattaunawa da masu nutsuwa ne gaskia ba dan hauragiya ba
@alioassoumanedanmalka4031 Жыл бұрын
As Salamu aleykum ku dena bata lukacinku kan Dr jakki bayada fahimta, Dr sani yayi cikake bayani
@muhammadabbaaliyu2793
Жыл бұрын
Hmm 🤔
@daudaumar4113 Жыл бұрын
Wlh zaka koma jahili idan kana jayayya da dacter
@imamharoun980 Жыл бұрын
Malam Alkanawi in kace haka,kana nufin Musulmin Taraba zasuyi hasaran quri'a kenan in suka zabi NNPP?
@UmarHTukur Жыл бұрын
Akramakallah nidei Dan Adamawa ne, duk cikin Yan takaran Adamawa na gomna Babu kirista, APC da PDP dukkansu musulmai suka tsayar. APC Mace sannan PDP na mijine. To wani Fatawa zaku bamu Akramakallah. Sannan Dr. Sani a karshen jawabinsa yace "A karkashin democradiya ita macen zataji tsoron Allah kar ta tsaya a karan kanta karta tsaya, Amma tsayin ya Bata Daman tsayawa. Wata Kila wannan ne Dr. Idris yake ishara
@juwairiyyaaliyusulaiman3280 Жыл бұрын
Gaskiya kai altanshawi baka da tarbiyar magana da ladabi sai kabarshi yaqarasa katambayeshi ,da ina jin dadin bayananka amma yanzu gaskiya kaban kunya kaqyara
@mustaphateacher3032 Жыл бұрын
Wannan alkanawj dan renin wayo ne wallhi
@aboubacarmahamadouhabibou4304 Жыл бұрын
Sannan gaskia ni a ganina bai kamata Dr Idris ya Rika tattaunawa da IRin alkanawi ba shi Dr sani Oumar yakamata asamu zaifi
@adamuyakubu5115 Жыл бұрын
Ba kai kadai kasan ilimin hikimafa
@abubakarusmanhassan46723 ай бұрын
Allah ya baku lafiya da hankali
@alh.aliyumohammedinuwa6191 Жыл бұрын
Butulu
@oumaroufaroukelhadjeissou8537 Жыл бұрын
Tara ta ka bugun goma alkanaway da dt jaki
@ayshayarima978
Жыл бұрын
UBANKA NE DR JAKI. BA MALAM BA
@malanabdamalanabda-mp4bg Жыл бұрын
Wannan tattaunawar fata da amafani
@idrisumar7058 Жыл бұрын
Ita ta sauka cikin jami'iyan taba Namiji mana
@daudaumar4113 Жыл бұрын
Kayi hakuri dacter yafika hujja
@mustaphahabib9935 Жыл бұрын
Nifa gaskiya banyarda wannan Idris din malami bane, kullum cikin sukar malamai yake
@juwairiyyaaliyusulaiman3280
Жыл бұрын
To ai shiyake nunamaka cewar malamine metsoran Allah baya qin fadar gaskiya ko akan waye shiyasa kaima baka sansa munai masa fatan alkhairi
@ayshayarima978
Жыл бұрын
KATAMBAYI BANANKA ZAIMA BAYANI KO SHI WAYE
@abuammarbare8841 Жыл бұрын
Allah Sarki, Nasiha wa may kuskure Ba Haka tsarinta yake, الجرح والتعديل منهج شرعي، لكن الكثرين استغلوه لاغراضهم الخاصة ولاسقاط نجوم من أهل العلم المؤثرين بعيون الجهال
To in har abinda Dr. yake nufi kar a zabi kowa (tsakanin mace da kafiri) to ya yi inkarin babin Daruriyat a Musulunci. In har haka ne to itama Demokuradiyya haramun ne, me yasa mu musulmai muka shiga siyasa. Tun farko kan ma mu shiga cikinta.
@hausacademia Жыл бұрын
To ba cancacxcen musulmi ne yasa tatsaya ?
@oumaroufaroukelhadjeissou8537 Жыл бұрын
Ain izala masala ku kadai ta icheku
@sabiuyaukuringafa7955 Жыл бұрын
wato maganar gaskiya idi sanxuciyace da hassada ke damunshi
@hamzafardatt4927 Жыл бұрын
Docter jaki
@abubakarumar2164 Жыл бұрын
Munajin dadin rikicin dakukeyi
@abubakarbello1484
Жыл бұрын
Kowa dai da tasa matsalar
@abdulkadirimam2371 Жыл бұрын
Izala mugun ciwo
@ayshayarima978
Жыл бұрын
dariqa fa ?
@moussaila3354 Жыл бұрын
Alkanawi DUNIYA TA ganeka YIMUNA CHIRO bakada abin fada👎👎👎👎👎
@abdulahisaimaila-vb8tj Жыл бұрын
Kai izaladai abin banzace
@susum586 Жыл бұрын
لا يفهم كلام دكتور إدريس حفظه الله إلا العاقل. وأنت يا كنوى من آداب الحوار أن لا تقاطع المتحدث ولكن ليس لديك أي أدب حتى في طرح سؤالك.
@drayubaabubarkar9434 Жыл бұрын
Ga jahili ga mahaukaci
@ayshayarima978
Жыл бұрын
KAI KUMA WAYE KAO ?
@idrisumar7058 Жыл бұрын
Bismillahirrahmanirrahim. Duk dama ai matsalan Democradiya kenan. Muna addu'a Allah ya sama mana hanya na Allah yanda yakeso kan tsarinshi. Ameen
@mubarakabdulrazaq6050 Жыл бұрын
Bai taba faruwa ba a Nigeria, ace kadai ga musulma ga kafiri. Ko a taraban, a wancen lokaci, ba kawai kadai mama taraba da ishaku bane, akwai sauran yan takara kuma a cikin su akwai musulmai. A wannan bigeren, ya cancanta a zabi wata party wanda ba biyun da suke da tasiri ba, don, in duk musulmi sunyi haka, ba za suyi asaran kurian su ba.
@idrisumar7058 Жыл бұрын
Bismillahirrahmanirrahim. Duk dama ai matsalan Democradiya kenan. Muna addu'a Allah ya sama mana hanya na Allah yanda yakeso kan tsarinshi. Ameen
Пікірлер: 111
Dr idris ikon Allah
MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD ( S.A.W )🌍
Gaskiya anan Nafi gamsuwa da maganar Sheik Idris Duk dayake baiyin abubuwan shi a cikin natsuwa, amma na gamsu da hujjar daya bayar Gaskiya.
Assalam'àlaikum warahmatullahi yah Allah ya hada kan mlm mu akangaskiya ameen
Allah Sarki amma ka fahimci Dr babanmu sani rijiyar lemu tambayar anan shine alkanawi ya hallat zaben mace ko bai halitta ba san shi Malan sani kan addini a ka masa tambaya ba demokradiyya ba
Allah ya Saka wa Dr Idris Abdul Aziz da alkhairi, mu mun fahimci Dr.
Bismillahirrahmanirrahim. Duk dama ai matsalan Democradiya kenan. Muna addu'a Allah ya sama mana hanya na Allah yanda yakeso kan tsarinshi. Ameen
Allahu akbar Dr. Idris ikon Allah.
Dr Idris bashi da natsuwar da za ayi irin wannan muhawarar dashi.
Dr Idriss Abdul Aziz jazakallahu khairan lihidayatul Islam
A gaskiya sheikh alkanawi wallahi ka burgeni kuma na fahimchi kamun da kakeso kayiwa Dr Idris amma ya ki yarda. Dr. Idris dan allah kadena hawa kan Yan uwanka maluman sunnah domin wallahi dr.sani da Dr pantami sunfika binchiken ilimin addini
Masha Allah tabarakallah Allah yasakawa malamammu na sunna da alkairi
@3ple_a_brownbrown-ly1zo
Жыл бұрын
Ameen y rabbi
Allah ya karawa Dr. Idris lafiya da nisan kwana!!
Allah ya kamaku. Kuci kanku
Allah ya sakawa alkanawi da alkhairi
Ina marama Malam Idris baya
Allah Ya biyaka dr idisi🤲🤲🤲
Assalamu alaikum. Alkanawi kaji tsoron Allah akan abinda kake fadi. Kal ka zama me son zuciya. Mu dai mun fahimici duk abinda Dr Idris ke nifi. Dr Idris Allah ya kara ilimi tare da ikhlasi wajan aiki da karantar da ilimin. Alkanawi Allah ya ganar da kai gaskiya kuma ya raba ka da taqalidanci. Shi kuma Dr Sani Allah yasa ya gyara zuwa gaba.
@abudaanish9208
Жыл бұрын
Jazaakallahu Khairan. Naji dadin kalamanka. Taqleedi ba qaramin sharri bane ga Al'umman musulmai.
@aminusirleh2321
Жыл бұрын
Alhamdulillah wannan gaskiya ne alkanawi Don Allah komai da,ayi aji tsoron Allah
@ismailchikaire5727
Жыл бұрын
Sosai sosai ma
Dr ya fiku gaskiya Allah taimaki Dr Amin
Gsky Malam idriss yayi, a matsayin sa na malamai bai kamata ya rinka yin irin wandannan abubuwan ba
Maganar gaskiya Dr. Idris bebada hakkin tattaunawa ba. Da ka'idar tattaunawar. Tunda wannan tattaunawar anayi, don afahimta ne. Badon son, zuciya ba. Duk abinda yashafi! (ADDININ ALLAH) kar kaji tsoron kowa sai ALLAH. Ingaskiya tazo kawai, afadeta. ALLAH YASA mudace.
Allah yabiyaka Dr Idris
Dr idiris Abdul azeez fa Allah yake kareshi kuma Wallahi duk,kan malami na gaskiya Allah baya kunya tashi Allah yaja kwanan mlm Allah ya kara ima,ni da nisan kwana
Kuma kaji sorun Allah Alkanawa
as salam alaykoum wa rahamatoullah. Allah ya qara hada kan malamman mu
Ga gaskiya a zahiri, Amma Alkanawi baka da gaskiya tsakani da Allah
Malam ya fika gaskiya, ansar sa masu gamsuwa ne.
Allah ya sakawa Dr Idris Abdul Aziz da alkairi gaskia bani tareda Dr sani Oumar yanada saka shubuha sosai akan fatawowinsa suna sabawa da yawan hujja sei shubha yake sakawa sosai Allah yayi mana jagoranci akan gaskia
DR idisi ikon allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Ya faru 2015 sakanin Manan Taraba da ishiyaku.
Idan na saurari Dr. Sani Rijiyar Lemo to ni dai ban iya wata tambaya akan abinda yayi bayani domin baya barin wata kafa da zaka sami kokwanto ko wani rudu. Allah madaukakin sarki ya hore wa wannan bawan Allah iya bayani a natse sannan da shiga zuciyar dalibi domin kore masa duk wata shubha ko kokwanto. Abinda na lura dashi a nan shine Dr. Idris yayi mummunar fahimta ne kawai ga bayanin Dr. Sani Umar.
Jazaakallahu khairan ya akhi
Assalamu Aliakum. Ni a nawa fahimtar idan har mutanen wani yanki suka yarda tun a primaries suka tsaida macce to idan akaci karo da arne to sun haramta wa kansu zabe. Dan bai kamata ba abarta tun farko ta tsayaba har ashiga shubuha
Dr dai yagudu kuma gaskiya Don rashin hujja yasa Yagudu. Allah Sarki, lokachin da yace Ajefawa Air Marshal kuma Air Marshal yafadi kasa warwas Don addini yace haka ko Don bukatar Kansa. Kuma Allah Ya kunyatashi. Hmm Ajuri zuwa Rafi wataran sai labari.
Bantaba tinani Alkanawi yanada son zuciya, kuma Yana bin son zuciya sai a wannan karo. Allah ya shiryemu
Dr idris Allah ya kara takawa mai hankali ne zai gane inda dr ya nufa
Allah yasakama Idrisa
Dr Idris ya fiku gaskiya sosai
Gaskiya alkanawiy ya tabbata munafuki
Sai mai zurfin tunani zai gane cewar Dr Idris yafi gaskiya.
Dokta idris muna tare dakai Allah yasaka maka da alkhairi Allah yabaka aljannah firdausi mungode
الاجتهاد لا ينقد بالاجتهاد مثله!
Gaskiya ba'ama gama maganar Dr idris da maganarku, gaskiya yafiku gaskiya mu bamayin tak'alidanci na wani malamin sunna dun yanda muke sonshi hujja ingantacciya itace gaskiya
Agasqiya ahlkanawi ni dai anan va gasqiya kouma vacayi adaltu va kanason docta katue sani rijiya lemou na da gasqiya kouma idrisa azizi destin tanchi fa gasqiya savoda ahlla Adèle sonzoutuya idrisa azizi destin tanchi ya fi houja a gasqiya fa 🇳🇪🇳🇪🇳🇪
@ibrahimjibril2339
Жыл бұрын
Gaskiya ne sheikh
Su alkanawi yankungiya da gungiyanci , wallahi ada Ina Maka kyakyawanzato bansan kana da wata manufa arankaba sai yanzu dawannan
Narantsi da allah wanna yaron bace da kunya
Alkanawi mufa ba yarabane gaskiya intazo a fadeta
Dr, ai tattawnawa Ka saurareni in saurareka.
Bai taba faruwa ba a Nigeria, ace kadai ga musulma ga kafiri. Ko a taraban, a wancen lokaci, ba kawai kadai mama taraba da ishaku bane, akwai sauran yan takara kuma a cikin su akwai musulmai. A wannan bigeren, ya cancanta a zabi wata party wanda ba biyun da suke da tasiri ba, don, in duk musulmi sunyi haka, ba za suyi asaran kurian su ba.
Malam Allah yakaramaka lfy Danisan kwana me amfani
Dr kadinga adalci amaganarka
Alkanawi dan neman suna Dr. Idris yama nisa
Addini babu ra'ayi
Alkanawee kayi gaskiya,Dr Idris yana da shubha
Dr Idris ya rude,bin son zuciyar sa ya gadar masa da rikicewa
Gaskiya kai Alkanawi baka da basira kawai dai adole kanaso kayi suna ne kaima. Get out pls. Ta'asumanci ke damunka.
Mallam akano jami iyyar nawane
Toh wai dole sai Apc da PDP ne ? In musulmai sun taru akan wata jamiyya daban mai dan takara namuji musulmi ba za su ka da su ba?
Kati hakuri alkanawi .
Wannan karon wallahi ban tareda dakta
Ni tambayar da zanyi shin idan musulmi ya jefa ma mace quri’a shin yana da zunubi wurin Allah ko yaya?
You don't have to insult your contemporaries to gain fame. Its not a matter of competition, why not mind his business preached his understanding with facts.
@alameenibraheemhameed4346
Жыл бұрын
Dan bature amana da hausa dan allah
Gaskiya mal Alkanawy kayi Abun kirki amma tambayadanakewa Dr.me hukuncin zaben mutuminda yake taimakawa arna
Ana tattaunawa da masu nutsuwa ne gaskia ba dan hauragiya ba
As Salamu aleykum ku dena bata lukacinku kan Dr jakki bayada fahimta, Dr sani yayi cikake bayani
@muhammadabbaaliyu2793
Жыл бұрын
Hmm 🤔
Wlh zaka koma jahili idan kana jayayya da dacter
Malam Alkanawi in kace haka,kana nufin Musulmin Taraba zasuyi hasaran quri'a kenan in suka zabi NNPP?
Akramakallah nidei Dan Adamawa ne, duk cikin Yan takaran Adamawa na gomna Babu kirista, APC da PDP dukkansu musulmai suka tsayar. APC Mace sannan PDP na mijine. To wani Fatawa zaku bamu Akramakallah. Sannan Dr. Sani a karshen jawabinsa yace "A karkashin democradiya ita macen zataji tsoron Allah kar ta tsaya a karan kanta karta tsaya, Amma tsayin ya Bata Daman tsayawa. Wata Kila wannan ne Dr. Idris yake ishara
Gaskiya kai altanshawi baka da tarbiyar magana da ladabi sai kabarshi yaqarasa katambayeshi ,da ina jin dadin bayananka amma yanzu gaskiya kaban kunya kaqyara
Wannan alkanawj dan renin wayo ne wallhi
Sannan gaskia ni a ganina bai kamata Dr Idris ya Rika tattaunawa da IRin alkanawi ba shi Dr sani Oumar yakamata asamu zaifi
Ba kai kadai kasan ilimin hikimafa
Allah ya baku lafiya da hankali
Butulu
Tara ta ka bugun goma alkanaway da dt jaki
@ayshayarima978
Жыл бұрын
UBANKA NE DR JAKI. BA MALAM BA
Wannan tattaunawar fata da amafani
Ita ta sauka cikin jami'iyan taba Namiji mana
Kayi hakuri dacter yafika hujja
Nifa gaskiya banyarda wannan Idris din malami bane, kullum cikin sukar malamai yake
@juwairiyyaaliyusulaiman3280
Жыл бұрын
To ai shiyake nunamaka cewar malamine metsoran Allah baya qin fadar gaskiya ko akan waye shiyasa kaima baka sansa munai masa fatan alkhairi
@ayshayarima978
Жыл бұрын
KATAMBAYI BANANKA ZAIMA BAYANI KO SHI WAYE
Allah Sarki, Nasiha wa may kuskure Ba Haka tsarinta yake, الجرح والتعديل منهج شرعي، لكن الكثرين استغلوه لاغراضهم الخاصة ولاسقاط نجوم من أهل العلم المؤثرين بعيون الجهال
@souleymanefounkoye2110
Жыл бұрын
Agaskiya.wannan.bai.daceba.ace.ana.sa.insa.atsakanin.malumman.sunnah.tho.allah.dai.ya.kawta Masamman.ma.ace.tsakanin.daliban.ilimi.da.malanmansu.😭
To in har abinda Dr. yake nufi kar a zabi kowa (tsakanin mace da kafiri) to ya yi inkarin babin Daruriyat a Musulunci. In har haka ne to itama Demokuradiyya haramun ne, me yasa mu musulmai muka shiga siyasa. Tun farko kan ma mu shiga cikinta.
To ba cancacxcen musulmi ne yasa tatsaya ?
Ain izala masala ku kadai ta icheku
wato maganar gaskiya idi sanxuciyace da hassada ke damunshi
Docter jaki
Munajin dadin rikicin dakukeyi
@abubakarbello1484
Жыл бұрын
Kowa dai da tasa matsalar
Izala mugun ciwo
@ayshayarima978
Жыл бұрын
dariqa fa ?
Alkanawi DUNIYA TA ganeka YIMUNA CHIRO bakada abin fada👎👎👎👎👎
Kai izaladai abin banzace
لا يفهم كلام دكتور إدريس حفظه الله إلا العاقل. وأنت يا كنوى من آداب الحوار أن لا تقاطع المتحدث ولكن ليس لديك أي أدب حتى في طرح سؤالك.
Ga jahili ga mahaukaci
@ayshayarima978
Жыл бұрын
KAI KUMA WAYE KAO ?
Bismillahirrahmanirrahim. Duk dama ai matsalan Democradiya kenan. Muna addu'a Allah ya sama mana hanya na Allah yanda yakeso kan tsarinshi. Ameen
Bai taba faruwa ba a Nigeria, ace kadai ga musulma ga kafiri. Ko a taraban, a wancen lokaci, ba kawai kadai mama taraba da ishaku bane, akwai sauran yan takara kuma a cikin su akwai musulmai. A wannan bigeren, ya cancanta a zabi wata party wanda ba biyun da suke da tasiri ba, don, in duk musulmi sunyi haka, ba za suyi asaran kurian su ba.
Bismillahirrahmanirrahim. Duk dama ai matsalan Democradiya kenan. Muna addu'a Allah ya sama mana hanya na Allah yanda yakeso kan tsarinshi. Ameen