Tayi yunkurin yanka mijinta dan kar ya tona mata Asiri bayan ya gano tana cin amanar Aurensa.
Жүктеу.....
Пікірлер: 45
@nasermukutar-iw3ly2 күн бұрын
اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد
@umeenoyrat41302 күн бұрын
Gaskiya ne malama Allah ya saka da alkairi ❤❤❤❤❤
@al-furqanwalhudatv
2 күн бұрын
Amin
@ibsnomaa2 күн бұрын
Wannan gaskiya ne Abu A'isha. Jazakallahu khairan
@dalhaibrahim51982 күн бұрын
Har nayi daria, ai in ba wuka, akwai adda da kwalba da wuta da sauransu. Maganin abun shine shariar musulunci. Shine zai Saita kowa. Duk Wanda yayi a masa.
@bashirsaniabubakar82952 күн бұрын
Allah ya saka maka da alkairi wallahi Maza na cikin balayi acikin wannan balayin Kaine malami na farko da kafahinci haka
@djamilasalifou10552 күн бұрын
Amma naji dadin wannan kalaman naki yar uwar, wallahi daga karshe sai da nai kwalla, wallahi da zaaji ta bakin mata da yawa da wallahi mata da yawa bakin cikin sa namiji yake ajalinsu
@Amadounouhnou2 күн бұрын
جزاكم الله خير الجزاء
@al-furqanwalhudatv
2 күн бұрын
amin
@MamaneissoufouJamila2 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi malaman nn ta tapo ko ina.
@kmuhd94732 күн бұрын
Hum Allah ya taimaka 😢
@nasermukutar-iw3ly2 күн бұрын
malan inaga fa maza sesun kara binkice kan matan dazasu aira allah yakiyayemu
@bachirbachir-tu8fbNiger2 күн бұрын
حسبنا الله ونعم الوكيل
@fatimamuhammadkeraukerau83382 күн бұрын
Allah yasa mudace,Allah yarabamu dason zuciya
@youssoufabdouscience35232 күн бұрын
Wai Mike faruwa ne, allah yayi mu tsari daga sharin su
@djjbril46452 күн бұрын
Ya Allah katsaremu da mamunan kadara
@nourimalam1262 күн бұрын
Allah ka saukin wannan balaqin
@sunusiabdullahi99412 күн бұрын
سبحان الله 😢😢😢
@badiyya48152 күн бұрын
Alhamdulillah mlma Allah ya miki àlbarka irin wannan waazi shi al ummar musulmi muke buqata a yanzu mazanmu da matanmu wlh
@waziriarsenal1443
2 күн бұрын
Gaskia ne yar uwa
@mahammadsani469Күн бұрын
لاحول ولاقوة الابالله 🇳🇪
@ibrahimismail7532 күн бұрын
Gaskiya dai hukunci ne da ba, a shiya sa amma idan ana yin hukunci dai dai da abinda suke da baza suyi attempt kisa ba allah ya shiryi haular muslmi doramu akan dai dai ya da tardamu
@fatimaabdullahi4782Күн бұрын
Assalamu alaikum Abu aisha barkanmu da wannan lokaci maitarin albarka maganar ka gaskiya ne ammafa koba akai mace gidan aure da wuqaba karmu munta da shedancin mata inbabu wuqa agida zasu sayo akasuwa koma ashiga magwfta a aro duk wannan zasu iya sheda nun mata kawai abidokar Allah azauna lafiya mace takashe akasheta wannan shine gaskiya abi is oba wlh Allah ka shirya ka tsaremu dan al farmar manzan Allah sallallahu alaihi wasallam Ameen 🤲
@al-furqanwalhudatv
Күн бұрын
Wannan Gaskiya ne tunda can. da anyi zamanin masu saka guba, yanzu kuma yan daba masu dabawa miji wuka tabbas dabaru ha zasuyi ba ayi hukuncin Allah kawai shine mafita.
@SoulemanAbdallah2 күн бұрын
سبحان لله 😂
@user-cb5iz3mh8s2 күн бұрын
يا الله يرب😢
@user-op8ms2fy9n2 күн бұрын
Kai Nageria se Allah
@jibrinkanta4722 күн бұрын
Inna lilahi wainna ilihi rajun 😢😢😢😢😢
@habibou.ibrahim91072 күн бұрын
Allah ya sauwwake.yaufa labarin na ma aure tane
@ibsnomaa2 күн бұрын
Wallahi kinyi magana, ga talauci kuma ga bakin hali da wanne mace zata ji
@user-sl8zn6th1m2 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@MoustaphaAminu2 күн бұрын
yayi malan dan jarida yanzu kuma da wané sabon qazapi aka zomana
@Amadounouhnou2 күн бұрын
لا حول ولا قوة الا بالله
@MassaoudouLawalКүн бұрын
😢😢😢
@oumarmoctar71312 күн бұрын
Allah yasa mufi karfin zukkatanmu
@Abdu-m92 күн бұрын
Allah kasa mu dace
@user-ti3ik4ts4j2 күн бұрын
Agaskiya aringa kashe duk wanda yakashewani
@dalhaibrahim51982 күн бұрын
Dole a hana Kallon finafinan da suke nuni da kisan kai, in ba haka ba akwai aiki babba.
@djamilasalifou10552 күн бұрын
Hum, akwai lauje cikin nadi, da Yana biya mata bukatun ta Taya zata nemi wani a waje, maza ku tashi kuyi ta kanku, kuna zaune bakwa anfanar da da komai sai bakin hali da muzirai cikin gidan, ba soyyaya ba kalamai masu dadi sai hantara.
@al-furqanwalhudatv
2 күн бұрын
Jamila, Wallahi mafi yawan fadikan. mata basubrasa komai ba rashin tsoron Allah ne.
@djamilasalifou1055
2 күн бұрын
@@al-furqanwalhudatv Haka ne, amma wallahi laifin maza yanada yawa
@djamilasalifou1055
2 күн бұрын
@@al-furqanwalhudatv zaka mata da miji gida daya daki daya amma sai a shafe shekara bai kusanceta ba , ba magana mai dadi kulum kuna cikin tashin hankali akan ita matar tana da bukata amma Mijin baya anfanar da komai idan ta Kai korafi gida baa sauraron ta zaa korata ta dawo gidan miji, wani gidan idan an ajiyemiki Kayan abinci ba kudin cefane, idan ka kai kara gaban sharia zaa ce bakiyi ragowa ba, ya kamata a Rika jan hankalin iyayen matan su Rika sauraren korafin ya yan su koda mai zai faru
Пікірлер: 45
اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد
Gaskiya ne malama Allah ya saka da alkairi ❤❤❤❤❤
@al-furqanwalhudatv
2 күн бұрын
Amin
Wannan gaskiya ne Abu A'isha. Jazakallahu khairan
Har nayi daria, ai in ba wuka, akwai adda da kwalba da wuta da sauransu. Maganin abun shine shariar musulunci. Shine zai Saita kowa. Duk Wanda yayi a masa.
Allah ya saka maka da alkairi wallahi Maza na cikin balayi acikin wannan balayin Kaine malami na farko da kafahinci haka
Amma naji dadin wannan kalaman naki yar uwar, wallahi daga karshe sai da nai kwalla, wallahi da zaaji ta bakin mata da yawa da wallahi mata da yawa bakin cikin sa namiji yake ajalinsu
جزاكم الله خير الجزاء
@al-furqanwalhudatv
2 күн бұрын
amin
Allah ya saka da alkhairi malaman nn ta tapo ko ina.
Hum Allah ya taimaka 😢
malan inaga fa maza sesun kara binkice kan matan dazasu aira allah yakiyayemu
حسبنا الله ونعم الوكيل
Allah yasa mudace,Allah yarabamu dason zuciya
Wai Mike faruwa ne, allah yayi mu tsari daga sharin su
Ya Allah katsaremu da mamunan kadara
Allah ka saukin wannan balaqin
سبحان الله 😢😢😢
Alhamdulillah mlma Allah ya miki àlbarka irin wannan waazi shi al ummar musulmi muke buqata a yanzu mazanmu da matanmu wlh
@waziriarsenal1443
2 күн бұрын
Gaskia ne yar uwa
لاحول ولاقوة الابالله 🇳🇪
Gaskiya dai hukunci ne da ba, a shiya sa amma idan ana yin hukunci dai dai da abinda suke da baza suyi attempt kisa ba allah ya shiryi haular muslmi doramu akan dai dai ya da tardamu
Assalamu alaikum Abu aisha barkanmu da wannan lokaci maitarin albarka maganar ka gaskiya ne ammafa koba akai mace gidan aure da wuqaba karmu munta da shedancin mata inbabu wuqa agida zasu sayo akasuwa koma ashiga magwfta a aro duk wannan zasu iya sheda nun mata kawai abidokar Allah azauna lafiya mace takashe akasheta wannan shine gaskiya abi is oba wlh Allah ka shirya ka tsaremu dan al farmar manzan Allah sallallahu alaihi wasallam Ameen 🤲
@al-furqanwalhudatv
Күн бұрын
Wannan Gaskiya ne tunda can. da anyi zamanin masu saka guba, yanzu kuma yan daba masu dabawa miji wuka tabbas dabaru ha zasuyi ba ayi hukuncin Allah kawai shine mafita.
سبحان لله 😂
يا الله يرب😢
Kai Nageria se Allah
Inna lilahi wainna ilihi rajun 😢😢😢😢😢
Allah ya sauwwake.yaufa labarin na ma aure tane
Wallahi kinyi magana, ga talauci kuma ga bakin hali da wanne mace zata ji
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
yayi malan dan jarida yanzu kuma da wané sabon qazapi aka zomana
لا حول ولا قوة الا بالله
😢😢😢
Allah yasa mufi karfin zukkatanmu
Allah kasa mu dace
Agaskiya aringa kashe duk wanda yakashewani
Dole a hana Kallon finafinan da suke nuni da kisan kai, in ba haka ba akwai aiki babba.
Hum, akwai lauje cikin nadi, da Yana biya mata bukatun ta Taya zata nemi wani a waje, maza ku tashi kuyi ta kanku, kuna zaune bakwa anfanar da da komai sai bakin hali da muzirai cikin gidan, ba soyyaya ba kalamai masu dadi sai hantara.
@al-furqanwalhudatv
2 күн бұрын
Jamila, Wallahi mafi yawan fadikan. mata basubrasa komai ba rashin tsoron Allah ne.
@djamilasalifou1055
2 күн бұрын
@@al-furqanwalhudatv Haka ne, amma wallahi laifin maza yanada yawa
@djamilasalifou1055
2 күн бұрын
@@al-furqanwalhudatv zaka mata da miji gida daya daki daya amma sai a shafe shekara bai kusanceta ba , ba magana mai dadi kulum kuna cikin tashin hankali akan ita matar tana da bukata amma Mijin baya anfanar da komai idan ta Kai korafi gida baa sauraron ta zaa korata ta dawo gidan miji, wani gidan idan an ajiyemiki Kayan abinci ba kudin cefane, idan ka kai kara gaban sharia zaa ce bakiyi ragowa ba, ya kamata a Rika jan hankalin iyayen matan su Rika sauraren korafin ya yan su koda mai zai faru
@youssoufabdouscience3523
2 күн бұрын
Kiji tsoron allah
@djamilasalifou1055
2 күн бұрын
@@youssoufabdouscience3523 toh?