Sheikh Abdalla G/kaya da Sheikh Adam Abdalla sun Kara dira kan masu rawar iskanci sa sunan Mauludi
Фильм және анимация
Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Пікірлер: 147
Gaskiya ne Malan Allah ya kyauta
ماشاء الله تبارك الرحمن بارك الله فيك وجزاك الله خيرا
Allah yasa mu gama da duniya lafiya 🤲🏼
Kai jama'a yanzu wannan shine maulidin to Allah yasa mu dace 🤲😭😭😭
@hamisuzangohamisuzango5448
Жыл бұрын
Ameeeen
Allah ya shrya
Gaskiya dai wannan wulakanta addi nine wlh
Suba ganala
Abin ban dariya 😗🤣😅😆😁😀😊😄 Allah shi kaiwta
Allah ya kyauta
Jazakhumu Llahu khair Ustaz,you made it clear for me and many I guess, Jazakhumu Llahu khair once more
Allah ka Dora mu akan daidai
Allah yakyuta
Allah samu dace
amma wassu musuluman sun lallace....iskanci da jahilci sun hadu.... Allah ya sa su gane.... ameen 🤲🤲🤲
Sallalahu alaihi wasallam 🥰 Astagfirullah wa'atubu illaik Ya Allah kada ka kamamu da laifin abunda wawayenmu suke aikatawa🙏
Ubangiji Allah yasa mudace😢
Wallahi wallahi wannan dai badalace ba addiniba ko wanne irin jahiline mutum Babu yadda za ai ace wai wannan ce hanyar murna ga haihuwar manzon Allah, ai Annabi nutsuwane Kuma shi komai cikin ladabi akemasa masa da nutsuwa wannan tsagwaran jahilci akayi a wajennan kaga shigar iskanci da rawa ta rashin mutunci
Wlh Abun da Akeyi yayi yawa😢😢hmmm Allah yasa mudace Allah kuma yabammu da imaninmu
Kai jama a yanzowannan duk da sunan san Annabi ne in ance iskancine kuzagi mutane Allah ya shiryeku Allah yasakawa malamanmu na sunnah da alheri
Wallahi adaina rawan iskanchi
Allah ya shirya
Subahanala Allah ya sa mudace
Gaskiya muna mauludi Mai tsafta Amma sautari masu wannan iskancin sunasonne kawai su'bata sunan mauludi da masu mauludi
@user-iy9vb1ow3m
Жыл бұрын
Gaskiya suna zubar mn da kima Wlh 🥺sam ba haka maulidi yake ba 🤦♂️ Amma fah baza mu daina ba. Abin da ya kamata shine ko wani uba yasa ido akan y'arsa ko dansa dan gaskiya suna bata mn maulidi 🤦♂️🤦♂️🤦♂️
@sakeenaatkaber2797
Жыл бұрын
Idan kika lura shikansa videos anhadashine kala kala akwai nataran maulud akwai wanda banataran maulidba akwai nakamfe wanda yanfilms sukayi akwai kuma wanda narawane da wakokin yanflms ni abinda nafahimta anhadane dan akara samunhujja akan masu maulid amma tabbas nasancewa duk cikin kowace kungiya akwai batagari amma su yan izala basuda adalci duk inda sukasan malumanmu nayin maulid nagaskiya da nutsuwa basasan sununashi sede neman akasinhakan amma wlh duk wanda yadorawa kansa cewa zeyi yaki da maulid natabbatar to yadorawa kansa wahala bakadanba
@rukayyayusuf4077
Жыл бұрын
@@sakeenaatkaber2797 mufadawa juna gaskiya wlalahi duk na mauludine babu maganar wani tallen yan films
Subhanallha 🤔🤔🤔
Allah ya Kara kiyaye ka sheikh
Gaskiya kam yakamataadayna
Allah ya kyauta ya tsare mana imaninmu ya rabamu da son zuciya
Allah ya ganar damu gaskiya amin
Allah ya ganar dau
Allah yashiryesu
Allah ya shiriya da su amen
Allah ya yafe mlm
Jazakumullahu kairan malamam mu ya Allah ya biyaku da mafeefeecin alkairi Allah bazaisa kugajiba kada kugajiya ya Allah ka shirresu ka ganar dasu ka tsaremu🤲 dan uwa umar Allah ya biyaka da kaidamu Allah yahadamu aladan ya samucimin wadancan addu"oin Ameen ya hayyu ya qayyum🤲💘💘🇸🇦🇳🇬
@thda9709
Жыл бұрын
masha allah Ameen
😭😭😭😭😭😭😭
Subhanallah
Dan Allah inn.acha wanna adinina dan Allah kayarda Kai jama.a
Walahaula walakou wata in bidi a va houja c kame kame kouna iscantu kounafaqe wa da tuewa maoulidi adinine malouman soufaye walahi soun va yahoudawa goudoumou wa awajan pata tarviya matasa ahlla zekamakou
Karya ne wlh Annabi yana tare damu . Kuyan izala kun kasa gane wace wa ako ina Akoi nakir ki Akoi naban za . Ko acikin malam mai Akoi nakir ki Akoi naban za to haka zalika cikin darikama Akoi nakir ki Akoi naban za kuga ne mana
Allah y saka da alkhairi
Allah yasakawa malamanmu da alkairi Allah yasamu gane mugyara amin
Allah yaganar dasu amma lalacewar tayi yawa
ALLAH YAKARAMANA SON MUHAMADU MANZON ALLAH ANABI SALLALAHU AIHI WASALM TO ALLAH YASA MUDACE DUNIYA DA LAHIRA YASA SUGANE
Allah yasa sugane subar wannan bidi a
@sunnahsakinshaallah2554
Жыл бұрын
Amin summa amin
Allah ya ba malamai hakuri,ya basu ladan aikin fahintar da jama'a addinin musulunci bisa hanyar gaskiya.
Iskafa na wahalar da me kayan kara maulidifa baza adenaba
ما شاءالله وأنا وانتم
kai jama'a Allah ka tsare mana imanin mu da na iyalinmu sunnah dadi kana gagin ahalulsunnah kaga nutsatsen mutum domin addinin kansa ma nutsuwa ne Allah ya barmu akan sunnah amin
@fatimausman811
Жыл бұрын
Ameen
@shuaibuadamu6648
Жыл бұрын
Amiin broo
Dan Allah yanzu wan mai hankali zace addine ne Kai jama'a
Gaskiya malam Adam naji dadin zanchenka Allah yasaka da alhairi ameen dakayi adalchi dakache wasu Mata da wasu samari kuma dakache muje muyi maulud amma wanan tsarin bayyiba gaskiyane amma maulud muzamu dainaba mu agurinmu ba bid,abace kamar yadda wa,azinkasa babid,abache agunku
Allah ya ganardasu kamar yadda ya ganardamu
JAZAKUMULLAHU BIHAIRAN
Yan maulidi Mahaukata marasa tarbiya
Allah shirya
Allah ya sawaka hauka
Allah kakaremu daga charrin biadi'a
@baihakiabdoulsalami
Жыл бұрын
Ameen
Allah shirya ba Haka ake maulidi gaskia
Innalillahi naji kamar wakar warrr ce da chasss🥺😢aketa hawa
@sumayyahassanbello5862
Жыл бұрын
Hadda olololo buga
Allah Yakyauta
To jama â wallahi mulididai yana da kyau ayi amma dai se inkayi da Allah kuma Annabi gaba dayawa anna bamasu tsoran Allah bane domi wanda ke tsoran Allah kuma yakenema rahamar Allah bazai aikarata haka ba koma yanayi tarbiyarma ba dayabane domi inkoka duba wasu makarantu basa abida wasukeyi sabida yanayi tarbiyar ba dayabane inko nura diyawa suko makaranta basa zuwa amma da ance ranar maulidin tazo sufikowa zagewa waja anfito zagaye sabida akwai diyawa badan Allah suke fitauwa ba sabida dikan wanda yafinto dan Allah koma da kyau kyauwar niya bazai aikata abin Allah wadai ba Allah sa mudace 🥰🇳🇪
Allah yasa su gane!!
Allah yahdikum
@awtftfd5149
Жыл бұрын
WNNhakyki
Akwai malamai cikin izalah gaskiya. Abisa mubari juma'a kake zagi da cin mutunci wasu malamai da suna huduba, kuma ka gama ka shiga bada sallah.
Wani abu sai Najeriya
Ouban giji Allah yasa mudace nidey nasan duka wanda yayi imani da Allah yasan MAULUD ba deydey baneba
@fatimamuhammad7967
Жыл бұрын
Gaskiya nayi Imani d Allah Kuma Ina maulidi hakan b laifi bane, kowa fahimtarsa daban, Allah yasa mudace duniya d lahira
@sakeenaatkaber2797
Жыл бұрын
Gaskiya nayi imani da allah kuma nasan mauludi soyayyace tashugaba saww kuma ai bazeyuyuba ace duk cikin kowace gungiya za atafi dede dole akwai batagari akowace tafiya
الله يهديكم
Allah ya Kare ka daga Dan bidiya
Hhhhhhhhh gaskiya kanawa nan masu maulidi suna shagali🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣wai maulidi wnn dai daga gani duk yan kano ne dan dama soyayyar su ta yan kasuwa ce🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 Wai happy birthday assshshaaaa kuzo muci kauri🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃hhhhhh show wai har wakar buga an lauya kaiii ba batu dai yasin
Kullum maulida Kara lalacewa yakeyi Allah yakyauta
Sunna sak bidia sam
😂😂😂 toh Allah ya shirya amma wannan ko mahaukaci yasan ba addini ba
Kuma ai kullum kudamu mutane damaganar bidi a bidi a bidi a ai bamaulidin kadaine bidi aba meyasa bakwa fadin sauran bidi oin
Suna fakewa ne da rawa dan su ci mutun maulidi wllh. Abinda ake filin ball⚽
Manzon allah Kenan s a w Babba dan babba s a w Wanda randa aka haifeshi. Bokaye da matsafa da makiya musulinci basu ji dadin duniya ba s a w 🥰😂💔 basuyi farin ciki ba😂🥰💔
@sakeenaatkaber2797
Жыл бұрын
Saww
S a w
لاحول ولاقوة إلا بالله العليه العظيم 😢😢
da na haifi da yazo yana kiran sunan manzon rahama yana rawa ta fitsara to wlh gwanda anyi asarar sa tun yana ciki
@sakeenaatkaber2797
Жыл бұрын
Nikuma inaga dakahaifi dan dazezo yanarawar dije gwara kahaifi dan da saboda kaunarsa damanzan allah zedunga yabansa haryana takawa cikin nishadi dan soyayyarsa bakaryabace idan harsoyayyar tasheka sndama zakaji yabansa karausaya baka gayawa kowaba sede daman idan kaunar gatanan gatanannede😊
@rukayyayusuf4077
Жыл бұрын
Ina tare dakai 💯
Bexbe www bexbe bebe wees
Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, wakokin su gwanja kawai ake hawa
@TsakarGida
Жыл бұрын
Wallahi wallahi wallah 😂
Yanzu yan tijjaniyya kunaso kuce muna annabi s a w zaiyi alfahari da wannan abun ?? Kuma sahabai da matansu da y'a y'ansu haka sukayi?
Haba dan Allah 😳😳😳😂
😂😂😂😂
لا حول ولا قوة الا بالله
Allah yakaremu dacerrin Ebidia mabiyatijjaniya dainyasi
🥺🥺🥺😂
اي والله صح
🥰🥰🥰🥰🙏🙏🙏👍👍👍
Duk menhankali yasan wannan ba.addini bane
Waikai Umar da uwarka nawa suka baka dan shegiya
@zearabeltalle3038
Жыл бұрын
Shashasha jahilli inaga baka da iyaye shiyasa kake zagin na wasu
@fareedaidrees1390
Жыл бұрын
Ji wani Wawa toh kace mana shi yace suje suyi rawa iskanci da sunan maulidi
@yusrahibrahimbajoga6068
Жыл бұрын
Please karka ku bashi amsa sune ya tayar da gaya bayan na addini da kuma Rashi sani daraja iyaye
Banda Yan izala sunfi kwarewa akan sharri, meyasa basu taba kawo Wanda sukayi MAULIDIN su bisa tsari, MAULIDIN mu Babu fashi, kul mutu bigaizukum,
انا لله وانا اليه راجعون
Warr🤣😂🤣
Wannan malamin yasha kwaya
@anassgarba5368
Жыл бұрын
Hahaha kai ke shan kwaya bayi kama da su ba kuma bazayi kama da su ba inchallah
@mohamedsani7104
Жыл бұрын
Kwaya kwaya kwaya kwaya kwaya
@rukayyayusuf4077
Жыл бұрын
Tabbas Nima Naga alamar yasha qwaya Amma ta sunnah bata bidia da fajirciba to muna masa murna gaskiya
@mohamedsani7104
Жыл бұрын
Kwaya kwaya kwaya kwaya a
Kawai masu Bata maulidi suyi tsoron Allah sudaina, amma koza ku mutu wllh Sai munyi baku isa kuhanaba, izala hauka d neman suna kawai
@fatimausman811
Жыл бұрын
Kuda yan chuch duk daya Allah yasa kugane
@dan_talaka
Жыл бұрын
Hum ai dai daga cikin ku suke dai ko kuma ke ma kin San wannan ba addini bane wllh
@shuaibuadamu6648
Жыл бұрын
Ubankii ne babban mahaucii jakar banza dakikiya mtswwwww😡
Kai Fasikai fajirai makaryata mayaudara wulakantattu makiya allah malaman izalah Maulud saimunyi dukcikin murnane abimdayaba yan izalah haushi shine saboda anacewa dangale wandoma bidi,ane inbahakaba ruwanku yan yan sa,ido kufa yan izalah kunefa farkon ta,addanci aduniya amatsayinkuna wahabiyawa wato ahalul Sunnah tumdabakwayi kuyishiruma wawaye fasikai kaskantattatu makaryata mayaudara wulakantattu makiya allah Maulud saimunyi inbaka abukayi shiru ta,addancinda kuke mu yan darika bamayi tsinannun yan kwangilar addini kaskantattatu Yan Izalah saidai kumutu maulud saimunyi
@tahiremoussa7789
Жыл бұрын
Sakare banza kawai bakasan komi ba jahili '
@ibrahimkd2229
Жыл бұрын
@@tahiremoussa7789 Dan shegiya dama,ai haka malamanku sukakoyamuku zagin mutane dakuma Kiran mutane Jahilai saboda kunaganin kukukafi kowasani dakaida malamanku fasikai fajirai makaryata mayaudara wulakantattu makiya allah yan maula irinku ahaka zakukare akaskance zakamutu mahassada kawai damaku da,anmaida muku murtani saikuce jahilcine because you and your imam you are stupid idiot Human being back to school stupid
@rukayyayusuf4077
Жыл бұрын
Waya hanaku ballagazu shiyasa kullum Ake ganinku a firgice AI saboda bakwa Kan daidai
@ibrahimkd2229
Жыл бұрын
@@rukayyayusuf4077 will you keep your mouth shut firgitatu aibabu kamar malamanku na Izalah fasikai fajirai makaryata mayaudara wulakantattu makiya allah ko Abubakar GUMI zaidawo bazamufasa Maulud idiot bakiga daya dagacikin malamanku ba DR Idris korahama babu afuskarshi saboda makirine su Assadusunnah jahilai kabiru gombe abdullahi balalau Gero argungun yahaya jingir duk idon makirai fajirai fasikai kaskantattatu garesu yayan banza da anmaida muku murtani saikuce jahilcine because you are stupid idiot people
🙏🙏🙏💕🇳🇬
😭😭 wly
❌❌❌❌🤔🤔🤔🤔😱😱😱
Ina ruwan ku da maulidi tunda bakuyi to kubar masuyi..
@dan_talaka
Жыл бұрын
Malan wannan fa ba maulidi bane rawa kawai sukeyi wllh
@shuaibuadamu6648
Жыл бұрын
Ubanka nace
@dan_talaka
Жыл бұрын
@@shuaibuadamu6648 haba maln mai yayi zafi ne haka
@shuaibuadamu6648
Жыл бұрын
@@dan_talaka kabar yan bidi'an Nan zamuyii mgnn kowanii Dan shegiyah...
Toh koke karantada matan aurefa kouna zina da matAn mutane kozo kona qarya in iska ya ta.da
@zearabeltalle3038
Жыл бұрын
Hmmm insha Allah sai kayi bayanin wannan a wajen ubagiji,ya Allah dan Allah ka raba mu da jahillai kaman wannan
🤣🤣🤣🤣