Kuma kuji tsoron Allah Kuzo Masallacin dr ay muqabala Irin Wadda Sheikh Ismail yayi Da Dan dariqa hujja da hujja Ba fadi ra'ayinka in fadi nawaba
@user-zz6dm8ij9k
7 ай бұрын
Gaskiya dai kam
@Nasirkawu7 ай бұрын
Allah muna godia da kabamu Dr Idiris Abdul’aziz Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Gaskiya ne Dr muna godiya, Allah ye Dada kareshi
@Kaigam
7 ай бұрын
Da mi yake kara ka addini ?
@NrsKDDano7 ай бұрын
Tare da girmamawa Sheik Alkali Zaria, Dr Idris fa nasiha yayi muku, tare da hujjoji, mene amfanin zaman tare idan ana samun barna amma baza,a samu masu kawo gyara ba Sann hujjojin da ya bayar bamuji aance bâ hka bane.
@asj25tv27
7 ай бұрын
kowane saqo da yanda yakamata a isar dashi
@abdulharuna86747 ай бұрын
Masha Allah. Wallah wa'azi yayi. Babu zagi, babu mugayen maganganu, sai Ayoyin Allah da Hadisan Manzon Allah. Allah shi saka wa Sheikh Alƙali Salihu Zaria.
@user-cm7lz3co6h7 ай бұрын
Maganar Dr idiris abdul'aziz ce tasa na gane Yan izalah jos yan Bidi'a ne
@inoussaassoumane5505
7 ай бұрын
Tabbas na jima da gane haka
@alhassansalisu4811
7 ай бұрын
Wallahi Nima bansaniba sai da yayi magana akansu
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Gaskiya ne.
@mhmho
7 ай бұрын
To yaza,ai allah yasa sugane insunada raban ganewar Amma abin sai addu,a
@user-kz9oy9bu4h
6 ай бұрын
Gardi
@abdulhaqabubakar66297 ай бұрын
Tsakani da Allah ina kyautata wa malamin nan zato, ban dauka yana cikin irin wadannan yan izalar masu son zuciya ba, amma wadannan maganganu da yayi bai kyauta ba sam, na'am Nasiha abu ce mai kyau kuma babu wanda yafi karfin ayi mishi ita. Amma tambayar ita ce mene ne Dr Imam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi yayi na raba kan Al'umma? Don ya fada muku gaskiya!! Nace ko bahaushe ya ce gyara kayan ka bai zamo sauke mu raba ba!! Allah yasa mu dace
@mohammedhalilumaiyadi42077 ай бұрын
Alhamdulillah Dr idriss tushen tanshi Bauchi ya hanasu bacci, yanzu mutane sun fara gane sunnar Taku
@musagiwa2778
6 ай бұрын
Allah ya zaba mana mafi alkairi banda son kai
@muhammadsabo8537 ай бұрын
ALLAH ka taimaki Dr. Idris. Akan Yan gargajya da son zuciya.Dr. Idris Yana fadin gaskiya Duk Inda ya ganta.
@nusaibaabdulhadialiyu9660
7 ай бұрын
Ko
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Tabbas
@LawanAdamu-qt2mu7 ай бұрын
Allah yakare mana Dr Idris dodon Yan bidia bazasu iyaba har abada wlh
@abdoulkaderfaroukou47017 ай бұрын
Allah ya kare Dr idriss ❤
@MuhammadAli-kw6sj
6 ай бұрын
Amin thumma amin
@S_Misau7 ай бұрын
Dr. Idris Abdul'Aziz Dutsen Hujja. Allah Ya qara wa Mallam Idris Abdul'Aziz Lafiya, Ilimi, fahimta da Imani.
@khaleefazulfa933
7 ай бұрын
Amin
@aboubacarsahibou.adarnagat4147 ай бұрын
Allah ya kiyaye Dr Idriss 🥰🇨🇮
@AuwalAFaruq-eo1tq
7 ай бұрын
Masha allah
@muhdbhamidu74137 ай бұрын
Kai mlm kaji tsoron allah kafin zuwan tafa sahabbai basu yi sunnah ba kenan sannan kuna sake wandon ku yan gargajiyan jos
@kabiruibrahim54547 ай бұрын
Allah ya saka da alkairi maulana
@aishaabdulazeez2017 ай бұрын
Ya Allah duk wani wanda yansan gaskiya kuma yaki fadinta sabida san zuchiya, ya Allah ka tozartashi tun agidan duniya amin!
@mhmho7 ай бұрын
Nagaba yadade dayin gaba nabaya sai daikura allah jadaran dr idris yakara lafiya da nisan kwana munatare da malam insha allah
@user-wj2yl1pz2q6 ай бұрын
Masha allah Allah ya qara daukaka
@aishaibrahim48847 ай бұрын
MashaAllah Allah yasa yaji Allah ya sakawa malam abubakar salihu zaria da aljannatul firdausy
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Kunada abun mamaki gaskiya meyasa bai kare abunda aka tuhumeku da Shiba gaskiya anyi abun kunya ,Dr dei ya amda yena jiranku a masallachinsa
@user-xv1dl2bd1e7 ай бұрын
Allah ya saka da alhayri malam Alkali. Allah ya kara lafia da sawon rayuwa. Dr Idrisse, kagi soron Allah, kiyayar tayi yawa wallahi.
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Kokuma bakua son gaskiya dei
@LawanAdamu-qt2mu7 ай бұрын
Dr Idris yafi karfinku hujja kawaii kude kuyi ta haushinku kawaii
@AdvancePhones7 ай бұрын
Kaima kaji tsoran Allah
@bangix7 ай бұрын
Allah yasaka malam acikaba da fadamana gaskiya allah yakara nisanan kwana Ameen
@user-fp4ku2tf7c7 ай бұрын
Masha Allah
@auwaluahmad1827 ай бұрын
Allah ya Kara lafiya da Nisan kwana sheikh alkali
@yusufibrahim96597 ай бұрын
Tun ba asan izala ba wlh Ana aikata Sunnah Akasannan
@muhdbhamidu74137 ай бұрын
Allah yakare mana dr idris🙏❤️❤️❤️❤️💯💯💯💯
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Ameen Ya Allah
@AbuMulaikaYushau-qi2nm7 ай бұрын
Akwai Wanda yafi kamata yaji tsoron Allah cikin ku biyu Kamar Kai.
@user-ki4bf2ir3k6 ай бұрын
Mash allah
@laoualigarbamahamadoulmouf3837 ай бұрын
DR IDRISS MOUNA MAY KEAOUKEAWAN ZATO CHI BA MOUNAFIKIBANE CHIYASA AKE GANIN LAYFINSA. KOUMA CHIYASA BAYDA CHAMAKI GA KOWA.KOUMA HAKANE TSANTSAR ADDINI. ALLAH JIKAN ALBANI. WLY DAYANA RAYE DAYA KASANCE TARE DA DR IDRISS
@khalifa82297 ай бұрын
Dr idriss ikon Allah ❤ yan gargajiya akama sunnah ❤
@laminuhassanlaminuhassan2772
7 ай бұрын
kasan ma à nar dan gargajiya kuwa
@asj25tv27
7 ай бұрын
Kucire san zuchiya Dan Allah
@ssouana43857 ай бұрын
Dr Idrissu Mujaddadi yafi karfin yaro
@kabirousaidou1341
7 ай бұрын
gaskiya ne
@muhdbhamidu74137 ай бұрын
Kuji tsoron allah yan gargajiyan jos
@aliyuyusuf39507 ай бұрын
Malan kaji tsoron Allah annabawa dasa habay dukansu kananifin Basu San sunnaba sayda izzala tozo Allah karabamu da sanzuciya daza linci
@nusaibaabdulhadialiyu9660
7 ай бұрын
Da farko dai ka fara komawa ka koya yadda ake rubutu
@nurarabiu80817 ай бұрын
Allah Saka da alkairi
@khaleefazulfa9337 ай бұрын
Yakamata daya karasa maganarsa kuma sai yayi shuru, Allah ya kyauta
@Speedyvampir27 ай бұрын
Shi wannan daman ashe dan izalar gargajiya ne ashe ? Allah ya tona maka asiri. Na daina ganin darajar shi. Allah ya shirye ka.
@ibrahimmuhammad23077 ай бұрын
Allah kagyara kura kuren malaman Sunnah kahada kawunansu
@adilaosman500
7 ай бұрын
Allahummah amen 🙏
@mhmho
7 ай бұрын
Amen 🙏
@RealityEmpowerment6 ай бұрын
Sunnah sakk sai a Dutsen Tanshi
@aminouniger82787 ай бұрын
I love dr idriss ❤❤😊
@slimkid0225
7 ай бұрын
You love trouble 😢
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Yes ❤
@slimkid0225
7 ай бұрын
@@Speedyvampir2 that means you are practicing something different.
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
@@slimkid0225 what is your proof.
@aishaabdulazeez2017 ай бұрын
In shaa Allah, sae Allah yabaku kunya, masusan zuchiyan banza
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Bi izzinillah yenzuma sun gama jinkunya
@idrissouzenabou10907 ай бұрын
malan salihu kai zakaji tsoron Allah ba Dr Idriss ba. kuna tsoro asirin ku na ya tonu ne?
@asj25tv277 ай бұрын
Gaskiya dutsen Tanshi yana kama da yan,bori
@laoualigarbamahamadoulmouf3837 ай бұрын
MALAN N KAIMA KAJI TSORAN ALLAH AI KAFIN ZOWAR IZALA DAMA AKOY DUKAN ABUBUWAN DAKA ZANA DAMA SAKACIN MUTANENE YASA SUKAYI WATSI DASOU.LOKACIN SAHABAI AI BABOU IZALA.KUMA BA DOLI SEDA IZALA AKE CHIGA ALJANNA. KAWAY DAGA YANA FADIN GASKIYARDA KOU BAKU FADI
@user-no3jc6dr9n7 ай бұрын
Masu Qaryan Sunnah yan gargajiya
@laminuhassanlaminuhassan2772
7 ай бұрын
kasan ma à nar gargajiya kuwa
@AbdulmumuniSuleman7 ай бұрын
S A W ❤❤❤
@abubakarhussainiabdullahi99376 ай бұрын
❤❤❤
@IbrahimMoussa-fd1qz7 ай бұрын
جزاك الله خيراً وبارك الله فيك
@ABDULLAHIMOHAMMED-nf2pm7 ай бұрын
Hmmm Daman Dr yafada cewa kuna dukan mutaneh
@kamaladeenhamisu38577 ай бұрын
Bana karyata ka, saboda kana yin da'awar ka cikin hikima da nishadi; amma izala wallahi basu ne suka zo da abinda ka lissafa ba. Haba malam tazo da wasu abubuwa dama akwai su ta ha66aka sune kwarai kuwa, haka tazo da 6arna. Misalin izala kamar wayar salula ne ga 6arna ga gyra:
@aishaabdulazeez2017 ай бұрын
Kuma in shaa Allah, dr yamuku nisa, iyayan son zuchiya!
@realAMUmar7 ай бұрын
Mal. Yayi magana chewa “Ajiye gemu, Izala taza dashi”, amma Mal. baya ajiye gemu. Tas yake kwashewa. Wannan sabama Sunna ne, kuma kama da Yahudawane. Wannan shine abunda Dr. IDRIS yake fada dashi akan Yan Izala, Musan man na Jos; sabama Sunnar Manzon Allah da raba kan al’umma. Kudauki gaskiya, kubar kare karya da son rai.
@ibrahimbabangida2574
7 ай бұрын
Ai shi gemu ba kowa ne yake dashi ba.. Malam Zaria Allah bai sa yana da gemu ba shiyasa. Amma da yana ai zai bari...
@masoyinannabisaw7 ай бұрын
Aikuwa kajira juma'a zakajika abisa mimbari😂😂
@laminuhassanlaminuhassan2772
7 ай бұрын
har yayi tunjiya😂😂
@mustaphaadamu58227 ай бұрын
lalle dr idiris ya seya moku awiya
@mhmho7 ай бұрын
Inka fashimci malam wlh dabaka cekomiba akansa inkaga malam idris yayi kwansa da zekara duk abin dazai yimagana akansa wlh saiyana da hujjojinsa bada romankaba yake allah ka rabamu da sherrin kungiya da kungiyanci kaga kai yanzu mutane sungane kalarka adalilin fakewa da tura sakon nasiha allah kyauta
@SheirkhAmeerSheirkhAmeer7 ай бұрын
Dr idriss if fearo mallam. Me yasa yafasa
@RAMADANRAMADAN-zc3zd7 ай бұрын
Allah jikan mahaifa
@awwalzakari65997 ай бұрын
Damayace yasan wasu masu Sholing temple.
@Usmngu7 ай бұрын
Allah yasa mu dace
@MuhammedShetima-hc1fi7 ай бұрын
Mashall allah
@mustaphaadamu58227 ай бұрын
Ashe daman kai kana cikin yan izzalah jos ban sani ba
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Wallahi ya ban kunya.
@MuhammadAli-kw6sj7 ай бұрын
Masu karyan sunnah yan gargajiya wlh kuji tsoron Allah muna addu'a Allah yakaremana dr Idris dam shi yanayi ne dan Allah kukuma kunayi ne dam abin duniya dakuma jahilci irin naku allah yasa kutuba kudaina fatar da bayin Allah
@rabiurabs22947 ай бұрын
Da Dr Idris da sheikh alkali zaria duk malamanmune Kuma Kai da kake cewa sheikh alkali zaria ashe shima dan gargajiyane to ashe kaima babanka dan gargajiyane. 😮😮
@MuhammadAli-kw6sj7 ай бұрын
Alkali zariya wlh da muna maka kyakyawan zato amma wlh yanzu kam mun barranta dakai
@adamuyusuf57236 ай бұрын
Dr jaki dutsen tanshi
@user-cm7lz3co6h7 ай бұрын
Kai ashe Dan izalah josne
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Wallahi ni ma ban Sani ba sai yanzu. Na daina ganin darajar shi.
@haroontahir46937 ай бұрын
Dr jaki baya Jin nqsiha, Allah ya shirye shi.
@bilyaminuabubakar99077 ай бұрын
Masha Allah jazakhallah khairan
@khalifamusa14817 ай бұрын
Mtsweee Yan KUNGIYA
@metre.awarou54957 ай бұрын
Son juciya kenan inkungiya ku karbi gaskiya kawai
@nayoussatankari31667 ай бұрын
يهديكم الله❤❤❤❤
@FRLAs6287 ай бұрын
Malam, damuna, saurarNka, Amma, yanzu, mun, gane, kai waye, kuma, kusani, kitabu, wasunna,, kurikeshi, kuyidaraja, A, Idu, mabiya, sabo, damuna, gane, yan, su, zuchiya
@abdulhaleemjunaidu19216 ай бұрын
Kaji sakarai
@user-yx2rf3ce7uАй бұрын
Yan gargajiya
@aishaabdulazeez2017 ай бұрын
Bakusan gaskiya neh kawaii
@yserklass28827 ай бұрын
Yan gargajiya kenan ace dama wannan da Mai wa,aizin mata na Zaria Shima kune
@sadiqabubakar23727 ай бұрын
Malan Idris mai fada da aya da hadisi
@GgGg-im6tz7 ай бұрын
Salm❤❤❤
@laminuhassanlaminuhassan2772
7 ай бұрын
salama warahamatillah wabarkatahu
@barakamutari6897 ай бұрын
Idris Kaja tsoron Allah dr
@AbbaLastdon7 күн бұрын
Nagode malm
@maryamtukur96367 ай бұрын
Ikon Allah malam baka kare abunda aka tuhumeku da Shiba malam gaskiya😂😂
@aishaabdulazeez2017 ай бұрын
Bakusan gaskiya walahi
@user-kz9oy9bu4h6 ай бұрын
Uhmm
@aishaaliyu94957 ай бұрын
Malam Zaria ka bani kunya
@aliyusabdullahi38617 ай бұрын
Malam kataro match Allah yakaimu juma'ah lafiya 🤣🤣🤣
@khalifa82297 ай бұрын
Muqabala gani ga ka karanta nunamin kuje masallacin dr idris imamu ahlussunnah dutsen hujja yan gargajiya mun gane ku 😂
@laoualigarbamahamadoulmouf3837 ай бұрын
IDAN KACE IZALA TAKAWO DAGE WANDO.TO SEKA LOURA CIKIN WA ANDA SUKAZO MUKABALA DA DR IDRISS DUKA WANDOUNANSU SOUN CHIDESSOU MIYASA BAKA HWARA MASOU NASIHA SUJI TSORAN ALLAH SU DAGE WANDO.KENAN KANADA SAN ZUCIYA MALAN
Пікірлер: 141
Kuma kuji tsoron Allah Kuzo Masallacin dr ay muqabala Irin Wadda Sheikh Ismail yayi Da Dan dariqa hujja da hujja Ba fadi ra'ayinka in fadi nawaba
@user-zz6dm8ij9k
7 ай бұрын
Gaskiya dai kam
Allah muna godia da kabamu Dr Idiris Abdul’aziz Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Gaskiya ne Dr muna godiya, Allah ye Dada kareshi
@Kaigam
7 ай бұрын
Da mi yake kara ka addini ?
Tare da girmamawa Sheik Alkali Zaria, Dr Idris fa nasiha yayi muku, tare da hujjoji, mene amfanin zaman tare idan ana samun barna amma baza,a samu masu kawo gyara ba Sann hujjojin da ya bayar bamuji aance bâ hka bane.
@asj25tv27
7 ай бұрын
kowane saqo da yanda yakamata a isar dashi
Masha Allah. Wallah wa'azi yayi. Babu zagi, babu mugayen maganganu, sai Ayoyin Allah da Hadisan Manzon Allah. Allah shi saka wa Sheikh Alƙali Salihu Zaria.
Maganar Dr idiris abdul'aziz ce tasa na gane Yan izalah jos yan Bidi'a ne
@inoussaassoumane5505
7 ай бұрын
Tabbas na jima da gane haka
@alhassansalisu4811
7 ай бұрын
Wallahi Nima bansaniba sai da yayi magana akansu
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Gaskiya ne.
@mhmho
7 ай бұрын
To yaza,ai allah yasa sugane insunada raban ganewar Amma abin sai addu,a
@user-kz9oy9bu4h
6 ай бұрын
Gardi
Tsakani da Allah ina kyautata wa malamin nan zato, ban dauka yana cikin irin wadannan yan izalar masu son zuciya ba, amma wadannan maganganu da yayi bai kyauta ba sam, na'am Nasiha abu ce mai kyau kuma babu wanda yafi karfin ayi mishi ita. Amma tambayar ita ce mene ne Dr Imam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi yayi na raba kan Al'umma? Don ya fada muku gaskiya!! Nace ko bahaushe ya ce gyara kayan ka bai zamo sauke mu raba ba!! Allah yasa mu dace
Alhamdulillah Dr idriss tushen tanshi Bauchi ya hanasu bacci, yanzu mutane sun fara gane sunnar Taku
@musagiwa2778
6 ай бұрын
Allah ya zaba mana mafi alkairi banda son kai
ALLAH ka taimaki Dr. Idris. Akan Yan gargajya da son zuciya.Dr. Idris Yana fadin gaskiya Duk Inda ya ganta.
@nusaibaabdulhadialiyu9660
7 ай бұрын
Ko
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Tabbas
Allah yakare mana Dr Idris dodon Yan bidia bazasu iyaba har abada wlh
Allah ya kare Dr idriss ❤
@MuhammadAli-kw6sj
6 ай бұрын
Amin thumma amin
Dr. Idris Abdul'Aziz Dutsen Hujja. Allah Ya qara wa Mallam Idris Abdul'Aziz Lafiya, Ilimi, fahimta da Imani.
@khaleefazulfa933
7 ай бұрын
Amin
Allah ya kiyaye Dr Idriss 🥰🇨🇮
@AuwalAFaruq-eo1tq
7 ай бұрын
Masha allah
Kai mlm kaji tsoron allah kafin zuwan tafa sahabbai basu yi sunnah ba kenan sannan kuna sake wandon ku yan gargajiyan jos
Allah ya saka da alkairi maulana
Ya Allah duk wani wanda yansan gaskiya kuma yaki fadinta sabida san zuchiya, ya Allah ka tozartashi tun agidan duniya amin!
Nagaba yadade dayin gaba nabaya sai daikura allah jadaran dr idris yakara lafiya da nisan kwana munatare da malam insha allah
Masha allah Allah ya qara daukaka
MashaAllah Allah yasa yaji Allah ya sakawa malam abubakar salihu zaria da aljannatul firdausy
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Kunada abun mamaki gaskiya meyasa bai kare abunda aka tuhumeku da Shiba gaskiya anyi abun kunya ,Dr dei ya amda yena jiranku a masallachinsa
Allah ya saka da alhayri malam Alkali. Allah ya kara lafia da sawon rayuwa. Dr Idrisse, kagi soron Allah, kiyayar tayi yawa wallahi.
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Kokuma bakua son gaskiya dei
Dr Idris yafi karfinku hujja kawaii kude kuyi ta haushinku kawaii
Kaima kaji tsoran Allah
Allah yasaka malam acikaba da fadamana gaskiya allah yakara nisanan kwana Ameen
Masha Allah
Allah ya Kara lafiya da Nisan kwana sheikh alkali
Tun ba asan izala ba wlh Ana aikata Sunnah Akasannan
Allah yakare mana dr idris🙏❤️❤️❤️❤️💯💯💯💯
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Ameen Ya Allah
Akwai Wanda yafi kamata yaji tsoron Allah cikin ku biyu Kamar Kai.
Mash allah
DR IDRISS MOUNA MAY KEAOUKEAWAN ZATO CHI BA MOUNAFIKIBANE CHIYASA AKE GANIN LAYFINSA. KOUMA CHIYASA BAYDA CHAMAKI GA KOWA.KOUMA HAKANE TSANTSAR ADDINI. ALLAH JIKAN ALBANI. WLY DAYANA RAYE DAYA KASANCE TARE DA DR IDRISS
Dr idriss ikon Allah ❤ yan gargajiya akama sunnah ❤
@laminuhassanlaminuhassan2772
7 ай бұрын
kasan ma à nar dan gargajiya kuwa
@asj25tv27
7 ай бұрын
Kucire san zuchiya Dan Allah
Dr Idrissu Mujaddadi yafi karfin yaro
@kabirousaidou1341
7 ай бұрын
gaskiya ne
Kuji tsoron allah yan gargajiyan jos
Malan kaji tsoron Allah annabawa dasa habay dukansu kananifin Basu San sunnaba sayda izzala tozo Allah karabamu da sanzuciya daza linci
@nusaibaabdulhadialiyu9660
7 ай бұрын
Da farko dai ka fara komawa ka koya yadda ake rubutu
Allah Saka da alkairi
Yakamata daya karasa maganarsa kuma sai yayi shuru, Allah ya kyauta
Shi wannan daman ashe dan izalar gargajiya ne ashe ? Allah ya tona maka asiri. Na daina ganin darajar shi. Allah ya shirye ka.
Allah kagyara kura kuren malaman Sunnah kahada kawunansu
@adilaosman500
7 ай бұрын
Allahummah amen 🙏
@mhmho
7 ай бұрын
Amen 🙏
Sunnah sakk sai a Dutsen Tanshi
I love dr idriss ❤❤😊
@slimkid0225
7 ай бұрын
You love trouble 😢
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Yes ❤
@slimkid0225
7 ай бұрын
@@Speedyvampir2 that means you are practicing something different.
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
@@slimkid0225 what is your proof.
In shaa Allah, sae Allah yabaku kunya, masusan zuchiyan banza
@maryamtukur9636
7 ай бұрын
Bi izzinillah yenzuma sun gama jinkunya
malan salihu kai zakaji tsoron Allah ba Dr Idriss ba. kuna tsoro asirin ku na ya tonu ne?
Gaskiya dutsen Tanshi yana kama da yan,bori
MALAN N KAIMA KAJI TSORAN ALLAH AI KAFIN ZOWAR IZALA DAMA AKOY DUKAN ABUBUWAN DAKA ZANA DAMA SAKACIN MUTANENE YASA SUKAYI WATSI DASOU.LOKACIN SAHABAI AI BABOU IZALA.KUMA BA DOLI SEDA IZALA AKE CHIGA ALJANNA. KAWAY DAGA YANA FADIN GASKIYARDA KOU BAKU FADI
Masu Qaryan Sunnah yan gargajiya
@laminuhassanlaminuhassan2772
7 ай бұрын
kasan ma à nar gargajiya kuwa
S A W ❤❤❤
❤❤❤
جزاك الله خيراً وبارك الله فيك
Hmmm Daman Dr yafada cewa kuna dukan mutaneh
Bana karyata ka, saboda kana yin da'awar ka cikin hikima da nishadi; amma izala wallahi basu ne suka zo da abinda ka lissafa ba. Haba malam tazo da wasu abubuwa dama akwai su ta ha66aka sune kwarai kuwa, haka tazo da 6arna. Misalin izala kamar wayar salula ne ga 6arna ga gyra:
Kuma in shaa Allah, dr yamuku nisa, iyayan son zuchiya!
Mal. Yayi magana chewa “Ajiye gemu, Izala taza dashi”, amma Mal. baya ajiye gemu. Tas yake kwashewa. Wannan sabama Sunna ne, kuma kama da Yahudawane. Wannan shine abunda Dr. IDRIS yake fada dashi akan Yan Izala, Musan man na Jos; sabama Sunnar Manzon Allah da raba kan al’umma. Kudauki gaskiya, kubar kare karya da son rai.
@ibrahimbabangida2574
7 ай бұрын
Ai shi gemu ba kowa ne yake dashi ba.. Malam Zaria Allah bai sa yana da gemu ba shiyasa. Amma da yana ai zai bari...
Aikuwa kajira juma'a zakajika abisa mimbari😂😂
@laminuhassanlaminuhassan2772
7 ай бұрын
har yayi tunjiya😂😂
lalle dr idiris ya seya moku awiya
Inka fashimci malam wlh dabaka cekomiba akansa inkaga malam idris yayi kwansa da zekara duk abin dazai yimagana akansa wlh saiyana da hujjojinsa bada romankaba yake allah ka rabamu da sherrin kungiya da kungiyanci kaga kai yanzu mutane sungane kalarka adalilin fakewa da tura sakon nasiha allah kyauta
Dr idriss if fearo mallam. Me yasa yafasa
Allah jikan mahaifa
Damayace yasan wasu masu Sholing temple.
Allah yasa mu dace
Mashall allah
Ashe daman kai kana cikin yan izzalah jos ban sani ba
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Wallahi ya ban kunya.
Masu karyan sunnah yan gargajiya wlh kuji tsoron Allah muna addu'a Allah yakaremana dr Idris dam shi yanayi ne dan Allah kukuma kunayi ne dam abin duniya dakuma jahilci irin naku allah yasa kutuba kudaina fatar da bayin Allah
Da Dr Idris da sheikh alkali zaria duk malamanmune Kuma Kai da kake cewa sheikh alkali zaria ashe shima dan gargajiyane to ashe kaima babanka dan gargajiyane. 😮😮
Alkali zariya wlh da muna maka kyakyawan zato amma wlh yanzu kam mun barranta dakai
Dr jaki dutsen tanshi
Kai ashe Dan izalah josne
@Speedyvampir2
7 ай бұрын
Wallahi ni ma ban Sani ba sai yanzu. Na daina ganin darajar shi.
Dr jaki baya Jin nqsiha, Allah ya shirye shi.
Masha Allah jazakhallah khairan
Mtsweee Yan KUNGIYA
Son juciya kenan inkungiya ku karbi gaskiya kawai
يهديكم الله❤❤❤❤
Malam, damuna, saurarNka, Amma, yanzu, mun, gane, kai waye, kuma, kusani, kitabu, wasunna,, kurikeshi, kuyidaraja, A, Idu, mabiya, sabo, damuna, gane, yan, su, zuchiya
Kaji sakarai
Yan gargajiya
Bakusan gaskiya neh kawaii
Yan gargajiya kenan ace dama wannan da Mai wa,aizin mata na Zaria Shima kune
Malan Idris mai fada da aya da hadisi
Salm❤❤❤
@laminuhassanlaminuhassan2772
7 ай бұрын
salama warahamatillah wabarkatahu
Idris Kaja tsoron Allah dr
Nagode malm
Ikon Allah malam baka kare abunda aka tuhumeku da Shiba malam gaskiya😂😂
Bakusan gaskiya walahi
Uhmm
Malam Zaria ka bani kunya
Malam kataro match Allah yakaimu juma'ah lafiya 🤣🤣🤣
Muqabala gani ga ka karanta nunamin kuje masallacin dr idris imamu ahlussunnah dutsen hujja yan gargajiya mun gane ku 😂
IDAN KACE IZALA TAKAWO DAGE WANDO.TO SEKA LOURA CIKIN WA ANDA SUKAZO MUKABALA DA DR IDRISS DUKA WANDOUNANSU SOUN CHIDESSOU MIYASA BAKA HWARA MASOU NASIHA SUJI TSORAN ALLAH SU DAGE WANDO.KENAN KANADA SAN ZUCIYA MALAN
1:02
Mazugal
Aen izalar jaos yan gargajiya makiya sunar Annabi Sallallahu alaihi Wasallama jahile
@asj25tv27
7 ай бұрын
Allah ya,isa Allah ya isa kai wawane bakasan meye gargajiya ba
Batazoda ajje gaimubane ???
@lukmanrabiu9935
7 ай бұрын
Gemu
“Kudai kunka yanda Allah ya halliche ni Bakowa zan daquma murabu lafia ba” 😂ashe dai shaolin gaskia ne 🤣 Astagafirullah 🤲
😅😅😅😅
Wahabiyawa Dara taci gida Kuyi ta fada tsakanin ku Daman abin da aka koya muku kenan rigima da surutu
Wahabiyawa ku kashe kanku matsiyatan banza
Kai mlm kaji tsoron allah kafin zuwan tafa sahabbai basu yi sunnah ba kenan sannan kuna sake wandon ku yan gargajiyan jos
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah