Saɓani tsakanin Abba Gida-Gida da Uwar Gidan Dg DSS

#karatuttukanmalamanmusulunci

Пікірлер: 36

  • @abdulkadirabubakar9012
    @abdulkadirabubakar9012 Жыл бұрын

    Yauwa malam dan ALLAH ya kamata kayi magana akan abdullahi abbas , saboda shine babban mara tarbiyya a siyasar kano,

  • @abdurrahmanlawal9798
    @abdurrahmanlawal9798 Жыл бұрын

    Mallam Allah swt ya Kara Maka daukaka, Kuma mun gamsu da duk abinda ka gaya mana. Amma idan har tabbata tace idan tana Raye Abba ba zaiyi Gwamna ba A Kano. Ayi mata nasiha Mulki na Allah, shi yake Bada Mulki ga Wanda yaso. Allah ya taimaki mallam

  • @user-jg9ul2zl3d

    @user-jg9ul2zl3d

    Жыл бұрын

    Ni ban gamsu ba, -ya amshi gayyatar matan aure zuwa gidan ta, yaci abinci mijin ta ya fita ya sake barin su biyun suna hira, -yaushe addinin musulunci ya halakta hakan -matar da take kutuntumawa Qbba gida gid Ashar ina tarbiyyar take a nan -duk fadin kano akwai wanda yakai Abdullahi abbas rashin tarbiyya da jahilci, mallam baya gani ne Magana da matar aure ma a waje haramun ne -wannan malamin dan iska ne wallahi, baida gaskiya, kwadayayye ne

  • @MuzammilUmar-tg3hh
    @MuzammilUmar-tg3hh6 ай бұрын

    Hmmmmm Sai kace bakasan Halin Mata ba mllm ynz ga irintanan da Abba mutumin ne Mai Hali irin na ganduje wlh dasai yasaka A Wahala

  • @AbdullahiAbubakarUsman-wm3oj
    @AbdullahiAbubakarUsman-wm3oj2 ай бұрын

    ❤❤❤❤❤

  • @gamagaritv7279
    @gamagaritv7279 Жыл бұрын

    Gaskiya ne. Kowanne tsuntsu kukan gidan su yake yi.

  • @user-jg9ul2zl3d
    @user-jg9ul2zl3d Жыл бұрын

    Dan iskan malamin karya

  • @hausacademia
    @hausacademia Жыл бұрын

    Allah yaba wanda baiyi da kai mulki. Daganan zaka fahimci me nake nufi. Yanzu ba ka samun damar yiwa kasarka da alummarka hidima sai mai kulki ya sanka, koyasan wanninka. Kutsaya inda Allah ya thaidaku. Illimin Allah yawa gareshi. Alokacin da kasan wassu abubuwa. Wassu abubuwa sun buya maka.

  • @sadiqsuleman3281
    @sadiqsuleman3281 Жыл бұрын

    Jazakallahu khairan

  • @maryamsani3160
    @maryamsani3160 Жыл бұрын

    Allah Ya Sa ka da Alkhairi Malam,Amin Ya Hayyu Ya Qayyum.

  • @rabiuashiru4145
    @rabiuashiru4145 Жыл бұрын

    Hmmm

  • @SpiderDike-kb8dh
    @SpiderDike-kb8dh Жыл бұрын

    abin takaici ne a ce cin hanci da rashawa a kowane bangare na Najeriya. ka dauki sunayen kawayenka da sunayen jama’a ka basu aiki a DSS sai gobe ka tambayi me kasar nan bata ci gaba.

  • @mudassiribrahim5416
    @mudassiribrahim5416 Жыл бұрын

    Malam, ka bayyana abubuwa da yawan gaske. Halin da kasa take ciki halin da ke tsakaninku da yan siyasa yadda ake rabon upper ta aiki irin matsayin masu mulki wanda suke ci da sauransu. Allah yayi mana magani.

  • @abdullahibaffa298
    @abdullahibaffa298 Жыл бұрын

    Allah ya saka maka da Alkhairi Wannan shine Adalci

  • @ibrahimyusufyawale2180
    @ibrahimyusufyawale2180 Жыл бұрын

    Antaba uwar dakin Malam

  • @bashirabdulhadisani6036
    @bashirabdulhadisani6036 Жыл бұрын

    Lawwali munganeka kaima

  • @AlhajiAbubakar-ev1ye
    @AlhajiAbubakar-ev1ye4 ай бұрын

    😅😅😅😅😅

  • @buhariabubakaridris6277
    @buhariabubakaridris6277 Жыл бұрын

    malam kaji tsoron Allah idan zakayi hukunci kayi akan tsari na addini wallahi duk abinda ka fada sai ALLAH ya tambayeka. shikenan saboda baka tsarin kwankwasiyya shi yasa ka dauki bangare kuma kana kiran kanka da malami, Allah ya bawa wanda bakwa so mulki mu gani ko garin zaku bari tunda ku bangare daya kuke bakwa taba fada idan an taba na wani sai wanda kuke so. malam ga tambaya, a wacce aya ko hadisi ka gani ana kiran matar wani a tambayeta akan wani abu wanda bai shafe kaba?

  • @sanitanimu6926
    @sanitanimu6926 Жыл бұрын

    Mlm kaji tsoran Allah

  • @aminuinusa7011
    @aminuinusa7011 Жыл бұрын

    Malam dake maganar Babu doka a kasa gaskiya babu doka doka wandabashi da kosisi take hukuntawa Nigerian

  • @mamansadik3821
    @mamansadik3821 Жыл бұрын

    Allah yasaka da alheri mallam kafadi gaskiya

  • @muazuhassandibal3355

    @muazuhassandibal3355

    Жыл бұрын

    P88

  • @hausacademia
    @hausacademia Жыл бұрын

    Ba ta kyauta ba da take daukar wanda ttaga dama. Musulunci shine adalci. Akira interview wanda yacancanta abashi. Yunzu kai malam musulnci ne yace manya su rika raba appointment? In Allah ya yarda za mu tsaida hukuma adala. Hukumarda zata bawa duk dan kasa dama. Karshen zalumci yazo. Malam ba za ku iya kare azzalumai ba. Kuriar kowa dayace don me za a bawa mutum daya damar muum dari da hamsin? Abi kauyika da biranai adau wayanda suka cancanta.

  • @ibrahimsuleimangmbtv9577
    @ibrahimsuleimangmbtv9577 Жыл бұрын

    Hmmmm

  • @ahmadyunusa7145
    @ahmadyunusa7145 Жыл бұрын

    Wannan gaskiya ne malam

  • @zaidouharouna7788
    @zaidouharouna7788 Жыл бұрын

    🤔😭🤫☝️

  • @hausacademia
    @hausacademia Жыл бұрын

    Kuntare damammaki sai naku ko saboda munzabeku. Nepotism, corruption and injustice.

  • @ayubaisah2861
    @ayubaisah2861 Жыл бұрын

    Allah yasaka da alkhairi

  • @abdullahibala3278
    @abdullahibala3278 Жыл бұрын

    Waye ya baka dama ka kira matar wani

  • @sanimuhammed8858
    @sanimuhammed8858 Жыл бұрын

    Dan iska Sha Sha

  • @yahayaidiabdourazakou2020

    @yahayaidiabdourazakou2020

    Жыл бұрын

    Astagfirullah

  • @sanisalisu2340

    @sanisalisu2340

    Жыл бұрын

    Ka zagi kanka sakarai.

  • @munacatconsult4671
    @munacatconsult4671 Жыл бұрын

    What thing concern this man abeg? Annabi ya umurce shi ya yi magana

  • @salisadam6424

    @salisadam6424

    Жыл бұрын

    An taba uwar dakin Malam.... Gaskiya Mal Lawan ya bani kunya... To anyi walqiya

  • @salisadam6424

    @salisadam6424

    Жыл бұрын

    Shima Mal Lawan ya kamata ya fadi alkhairi ko yayi shiru

Келесі