Da Dr Idris da Mai kwano sune futinar ahlissunnah sabida har so suke malami yayi kuskure suci mutuncin sa suce wa mutum jahili Kuma wallahi su Kabir gombe sunfi Dr da Mai kwano yada daAwar Sunnah
@ZakariyyaAbdullahi-nf4ge Жыл бұрын
Allah yakaremu da makicin me kwano da ire irensu a duniya,Muna Kuma Allah yakaremu
@rabiatumuhammadismailismai3522 Жыл бұрын
Wannan mai kwanon ba karamin azzalumibane
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Zakinsun malam musa allah yasaka maka da alkhairi yajikan mahaifanka yayiwa ahalinka albarka
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Tabbas malam musa allah yasaka maka da alkhairi
@uzairubappah2020 Жыл бұрын
Insha allahu zamuyi shiri na musamman akan akidun yan madakila da manufofinsu
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Don allah Malam musa kabar batun lafazi,kadaiyi kadayyi raddi akan subaffa da maikwano, don lafazin idrisu babu munana lafazi ko ladabi ga fiyayyen halitta kuma kasan usulubi kowane malami nasa dabanba, tabba banida wanda nakeso dakauna kamar annabin rahama
@ismael.amadoumahamadou89 Жыл бұрын
Allah yabamu ikon tabbata akan sunnar Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama 💓
@adamutanimu5637 Жыл бұрын
Gaskia badaidai bane fadin hakan
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Gaskiya mai kwano yazama sakarai
@isefyoussef8378 Жыл бұрын
❤❤allah ya saka da alkhairi musa yusef Allah ya kareka
@mouhamedcisse8358 Жыл бұрын
Gaskiya musa bakada adalci
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Abinda dr sani yake nufi shine awani lokachin zayyiwu afadi magana mutane suga muninta amma Allah da manzonsa batada muni agunsu. Shikenanfa batun dr sani
@mainamaaji9363 Жыл бұрын
Allah yasaka malam musa, kuma Allah ya fahimtar da Maikwano
@says-lq1or Жыл бұрын
Allah ya rabamu da hassada
@maimunausman2393 Жыл бұрын
Masha Allah malam Musa muna godiya sosai
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Dr sanidai yayi gaba sai hkr wlh
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Indai anchutar da annabi yana magana malam musa saidai idan ba haramun akayiba, sahabbai dasuke shiga chin abinchi gidan annabin rahama ai bawai haramun sukeyiba, Amma ai annabi yanajin takura inda annabin rahama yasan hakan zai halakasu wlh saiyayi musu hani
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Me kwano dakakanka nakara gane sharrin hassada wlh
@Princematawalletv5769 Жыл бұрын
Wai Kai Asadu Sunnah Bakada Aiki Sai Raddi
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Dr sani baifadi chewa idrisu yayi kuskure ba
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Gaskiya mekwano sakaraine
@ahmadsaad9465 Жыл бұрын
Masha Allah
@auwalsuleman8152 Жыл бұрын
Yahudawa Kun hade Ashe ta ciki ....
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Amma tabbas dr idris babu wani kuskure akansa wlh
@user-li7sp4nr3j Жыл бұрын
Tuntada Belo yabo yawankechi munkabar sauraresa
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Mai kwano baima fahimchi raddin dr saniba fa
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Maikwano akwai tubka da warwara tahakika wlh
@ZakariyyaAbdullahi-nf4ge Жыл бұрын
Don Allah mlm Asadussunah
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Tabbas malam musa
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Allah kataimaki zakin sunnah
@Bobcr-ys3cx Жыл бұрын
Asadus sunnah akoy adalci,ina kyautata zato a gareka,amma ni dan dariqa ne
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Wlh nagamsu mekwano tabbas hassada takama masa zuchiya wlh
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Tabbas maganarka akan Baffa hotoro da abokinsa akwai sakarchi
@zakirugarba5289 Жыл бұрын
Da salafiyya da izala da wahhabiyawa dukkansu jahilaine
Пікірлер: 35
Da Dr Idris da Mai kwano sune futinar ahlissunnah sabida har so suke malami yayi kuskure suci mutuncin sa suce wa mutum jahili Kuma wallahi su Kabir gombe sunfi Dr da Mai kwano yada daAwar Sunnah
Allah yakaremu da makicin me kwano da ire irensu a duniya,Muna Kuma Allah yakaremu
Wannan mai kwanon ba karamin azzalumibane
Zakinsun malam musa allah yasaka maka da alkhairi yajikan mahaifanka yayiwa ahalinka albarka
Tabbas malam musa allah yasaka maka da alkhairi
Insha allahu zamuyi shiri na musamman akan akidun yan madakila da manufofinsu
Don allah Malam musa kabar batun lafazi,kadaiyi kadayyi raddi akan subaffa da maikwano, don lafazin idrisu babu munana lafazi ko ladabi ga fiyayyen halitta kuma kasan usulubi kowane malami nasa dabanba, tabba banida wanda nakeso dakauna kamar annabin rahama
Allah yabamu ikon tabbata akan sunnar Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama 💓
Gaskia badaidai bane fadin hakan
Gaskiya mai kwano yazama sakarai
❤❤allah ya saka da alkhairi musa yusef Allah ya kareka
Gaskiya musa bakada adalci
Abinda dr sani yake nufi shine awani lokachin zayyiwu afadi magana mutane suga muninta amma Allah da manzonsa batada muni agunsu. Shikenanfa batun dr sani
Allah yasaka malam musa, kuma Allah ya fahimtar da Maikwano
Allah ya rabamu da hassada
Masha Allah malam Musa muna godiya sosai
Dr sanidai yayi gaba sai hkr wlh
Indai anchutar da annabi yana magana malam musa saidai idan ba haramun akayiba, sahabbai dasuke shiga chin abinchi gidan annabin rahama ai bawai haramun sukeyiba, Amma ai annabi yanajin takura inda annabin rahama yasan hakan zai halakasu wlh saiyayi musu hani
Me kwano dakakanka nakara gane sharrin hassada wlh
Wai Kai Asadu Sunnah Bakada Aiki Sai Raddi
Dr sani baifadi chewa idrisu yayi kuskure ba
Gaskiya mekwano sakaraine
Masha Allah
Yahudawa Kun hade Ashe ta ciki ....
Amma tabbas dr idris babu wani kuskure akansa wlh
Tuntada Belo yabo yawankechi munkabar sauraresa
Mai kwano baima fahimchi raddin dr saniba fa
Maikwano akwai tubka da warwara tahakika wlh
Don Allah mlm Asadussunah
Tabbas malam musa
Allah kataimaki zakin sunnah
Asadus sunnah akoy adalci,ina kyautata zato a gareka,amma ni dan dariqa ne
Wlh nagamsu mekwano tabbas hassada takama masa zuchiya wlh
Tabbas maganarka akan Baffa hotoro da abokinsa akwai sakarchi
Da salafiyya da izala da wahhabiyawa dukkansu jahilaine