RADDI GA DR. SANI UMAR R/LEMO....Sheikh Saidu Aliyu Maikwano Gusau (h)
Жүктеу.....
Пікірлер: 23
@kamalhudu24278 ай бұрын
Masha Allah ❤️❤️
@khaleefazulfa9335 ай бұрын
Allah yasaka da alkhairi malan mai kwano, amma acikin garin kano tundaga manyan malamanta harzuwa kan matasan malaman kano wllh kadanne malaman Sunnah kadanne gaba daya basuwuce akirgasu ba kuma kamar yadda ka fada basusan ilimin tauheedi ba gaskiyane wnn. Allah ka tsinewa kungiya da kungiyanci Amin ( iyyaka na'abudu wa iyyaka nasta'een.
@abdoulmoumine527 Жыл бұрын
Allah ya raba ka da hasada malam
@sufiyanuthaury3463 Жыл бұрын
Madallah da wannan usulubin malam, irin usulubin da ahlisunnah ke amfani fashi gurin raddi kenan. Allah ya qara lfy da wadata
@mahamatdjidda92067 ай бұрын
Kay soho kaji soron Allah to dan fodyo din dan izala ne dan darigar gadiriyya ce ina izalar take alokacin
@mouhamedcisse8358 Жыл бұрын
Macha allah allah ya sakamaka da alheri sheikh aliyu
@AbubakarNuhu-wj5ql Жыл бұрын
Allah ya saka da alhairi
@labaransaifullah6998 Жыл бұрын
Akwai Hassada a cikin wannan jawabi naka
@aminuzimit2472 Жыл бұрын
Allah (S.W.A) ya shiryeka…ka fitinu kanka da bayin Allah
@khadijayahayamuhammad6163 Жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi
@ibrahimsani1432 Жыл бұрын
Allah ya qara muwafaqa malan
@zakariyaidriss929 Жыл бұрын
Chaf! Akwai matsala gaskiya, dr sani dai gaskiya malamine paa raasiki, to amma dai bari muyi shuru filin namasu ilmine
@rabiumaidawa1664Ай бұрын
Kaidai kasan ko jahili yasan rijiyar lemo mai ilimine😂😅😂😅
@kamalhamidtv8325 Жыл бұрын
Idan ka ce Dr. bai cancanci a ba shi digiri ba hakan ma suka ne ga Saudiyya a irin ma'auninka. Malam don Allah ka zama mai adalci cikin zance. Kuma duk wanda yake son gaskiya zai fahimci maganarka akwai son rai sosai. Allah ya kare musulunci da musulmai na gaskiya. Ɓatattu kuma Allah ya ganar da su gaskiya.
@ibrahimsani1432
Жыл бұрын
Amma gaskiya Dan uwa, sai Naga kaman kasa son zuciya cikin comment Inka, idan har ka saurari malan da zuciya daya zakaji malan da yace Dr. Bai can-can ci zama Prof. Ko Dr. Ba malan Saida yace a wannan Qadiyya ta Dr. Idris AbdulAziz, indai har dama ba da zuciya daya kake sauraren sa ba, ya kamata ka Masa adalci. Allah ya datar damu
@abdoulmoumine527
Жыл бұрын
@@ibrahimsani1432 kai din ka tsaya ka saurareshi da zuciya guda? Wanda yazo yanata zage zage kawai. Wallahi akwai hassada cikin zuciyarshi. Kuma saidai ya mutu a haka
@zahraddeenmagaji1523 Жыл бұрын
mai kwano ka ji tsoron Allah. Dr. Sani Ya yi bayani akan abinda ya fahimta batare da ya kama sunan wani ko yaci mutuncin wani ba. amma Kai ba zaka iya fadar fahimtar ka ba sai kayi karya da kazafi ga Wanda kasan ya fika tsayuwa akan Sunna da bata gudunmawa.
@Aburaslan19
Жыл бұрын
Kaji tsoran Allah Dan uwa kayi bancike kafin wani magana
@sufiyanuthaury3463
Жыл бұрын
Idan har Kai Hakan ka fahimta to Allah ya qara Maka hasken zuciya, masu cewa Mai kwano nada son zuciya, Baku sanshi ba me wlh da Kun San Mai kwano da kunsan inda aka fito tafiyar Sunnah da Baku fadi irin wadannnan maganganun ba, Dole raddi yazamu ya qyamatar da abinda ake raddin Akai nai
Пікірлер: 23
Masha Allah ❤️❤️
Allah yasaka da alkhairi malan mai kwano, amma acikin garin kano tundaga manyan malamanta harzuwa kan matasan malaman kano wllh kadanne malaman Sunnah kadanne gaba daya basuwuce akirgasu ba kuma kamar yadda ka fada basusan ilimin tauheedi ba gaskiyane wnn. Allah ka tsinewa kungiya da kungiyanci Amin ( iyyaka na'abudu wa iyyaka nasta'een.
Allah ya raba ka da hasada malam
Madallah da wannan usulubin malam, irin usulubin da ahlisunnah ke amfani fashi gurin raddi kenan. Allah ya qara lfy da wadata
Kay soho kaji soron Allah to dan fodyo din dan izala ne dan darigar gadiriyya ce ina izalar take alokacin
Macha allah allah ya sakamaka da alheri sheikh aliyu
Allah ya saka da alhairi
Akwai Hassada a cikin wannan jawabi naka
Allah (S.W.A) ya shiryeka…ka fitinu kanka da bayin Allah
Allah yasaka da alkairi
Allah ya qara muwafaqa malan
Chaf! Akwai matsala gaskiya, dr sani dai gaskiya malamine paa raasiki, to amma dai bari muyi shuru filin namasu ilmine
Kaidai kasan ko jahili yasan rijiyar lemo mai ilimine😂😅😂😅
Idan ka ce Dr. bai cancanci a ba shi digiri ba hakan ma suka ne ga Saudiyya a irin ma'auninka. Malam don Allah ka zama mai adalci cikin zance. Kuma duk wanda yake son gaskiya zai fahimci maganarka akwai son rai sosai. Allah ya kare musulunci da musulmai na gaskiya. Ɓatattu kuma Allah ya ganar da su gaskiya.
@ibrahimsani1432
Жыл бұрын
Amma gaskiya Dan uwa, sai Naga kaman kasa son zuciya cikin comment Inka, idan har ka saurari malan da zuciya daya zakaji malan da yace Dr. Bai can-can ci zama Prof. Ko Dr. Ba malan Saida yace a wannan Qadiyya ta Dr. Idris AbdulAziz, indai har dama ba da zuciya daya kake sauraren sa ba, ya kamata ka Masa adalci. Allah ya datar damu
@abdoulmoumine527
Жыл бұрын
@@ibrahimsani1432 kai din ka tsaya ka saurareshi da zuciya guda? Wanda yazo yanata zage zage kawai. Wallahi akwai hassada cikin zuciyarshi. Kuma saidai ya mutu a haka
mai kwano ka ji tsoron Allah. Dr. Sani Ya yi bayani akan abinda ya fahimta batare da ya kama sunan wani ko yaci mutuncin wani ba. amma Kai ba zaka iya fadar fahimtar ka ba sai kayi karya da kazafi ga Wanda kasan ya fika tsayuwa akan Sunna da bata gudunmawa.
@Aburaslan19
Жыл бұрын
Kaji tsoran Allah Dan uwa kayi bancike kafin wani magana
@sufiyanuthaury3463
Жыл бұрын
Idan har Kai Hakan ka fahimta to Allah ya qara Maka hasken zuciya, masu cewa Mai kwano nada son zuciya, Baku sanshi ba me wlh da Kun San Mai kwano da kunsan inda aka fito tafiyar Sunnah da Baku fadi irin wadannnan maganganun ba, Dole raddi yazamu ya qyamatar da abinda ake raddin Akai nai
@ibrahimsani1432
Жыл бұрын
Kamin kayi magana ka Fara neman ilimi sannan
إذا رأيت الرجل يطعن في اهل السنة فاتهمه على السنة
@AhmadAbdullahi-zp1iz
11 ай бұрын
giro