On Dubai magana ta zama babba Rashida tayi martani sauran bakin dubai sun kuma yi mata caa
Фильм және анимация
Umar mai sanyi is a musician/producer in kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Пікірлер: 200
Gaskiya ba wayewa bane.suna ga kaman sun wayewa ne
😄😄😄😄Gaskiya Nifa
Gaskiya tafada wallahi
Wllh pau yincine Rashida
Wllh gaskiyan ki Rashida kauyawa ne wawaye kawai !
Tohfa aiki ja
Allah karabamu da ciwon hassada
Ya Rabbi ka cigaba da kawu mana dauki da shiga abinda babu ruwan mu 👏🏾
@zakarimousa4396
3 жыл бұрын
Ameen summa ameen
@xainabummeexeezeesarki5786
3 жыл бұрын
@@zakarimousa4396 Yawwa dan uwa na
@zakarimousa4396
3 жыл бұрын
Bari kedai wlh mutane yanzu basuyima musulmans adailci kidiba tunda kan rahama sadau zuwa gakowa dakowa abu kadan sai ya damesou
@xainabummeexeezeesarki5786
3 жыл бұрын
@@zakarimousa4396 Hakane dan uwa na
@zakarimousa4396
3 жыл бұрын
Toh Allah ya taimaka nagode Bn nuit à demain incha Allah by
Toh Allah ya sawwake
Hmmmm ALLAH yakyauta, wannan tsakanin kune. Iya karmu Ido
Toh ikon Allah Allah ya kyauta
Hahhhhhh amma fa wallahi kinburge ni sosaima kuwa
Wallahi nimadai abindanagani kenan Dan kasuwar rimi akwai gosilo a hanya
Allah yarabamu da hassada
الله. يستر.
Allah ya shir yesu
wanan ai hassada ce ido da ido Allah ka rabamu da ciwon hassada
Gaya musu dai gaskiya
Allah yakuata ameen
Oyoyo 👉🏼❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️👈🏼
Allah yasa mudace ameen ya Allah
Allah sarki
Oh Allah yakayuta
Hhhhhhmmm!!!🔥🔥🔥🔥
Allah ya kyauta
Masha Allah Allah ya kyauta
ياساتر😂😂😂😂
on Dubiaiiiiiiiiiiiiiiii😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Wallahi bakin ciki ne kin tsufa ki barsu suyi lokacin su
Assalamu alaikum malan umar wai dan Allah mai yasa baka sa littafi?
Allah ya rufamana asiri 🙏
@muhammedahmed1850
3 жыл бұрын
Hmmmm
Ikon allah
Hhhhhhhh Allah nadawo inji matafiyi
Shasha kawai wallahi hassada kikeyi mummuna dake kawai kije kiyi zaman auran ki dan yafi miki ki 'kyale wa'inda suke lokaci
Hum sa ido ina ruwanku komi sukayi sa ido sana'ar banza
Yaya Omar Inba hassada bace minene eye ina rouwata inma doubai ce ko Niger ce inrouwata sa ido sana ar baiza
@TsakarGida
3 жыл бұрын
😂
Walahi hakane saisuge suna sa matsatsi Kaya susufi kauwa wayewa
Wa waye da bakusan abin da kukaiba mie dubai mu turai ko ina zuwamukai bamudamu kowaba ni mazamni Italia ne
Tayimin daidai
Iko Allah
Allah yakyauta
Anayi munajin dadi kannywood Bata zama babu rigima acikin ta
Assalamu alaikum idan mutun allah yasa lafiyan chi alhamdulillhi
K rashida ki kama girmanki mana ina ruwanki
👍👍
Hahahah ana'shigiya anajaaaa wlh kummun dede hassadachikawai yakedamunta wlh bantabajitayi turanchiba
Wallahi Ena banyan gaskiya ne😂
Hmmm Allah shi kyauta ke Ina ruwanki
@aleeyumustapha3185
3 жыл бұрын
Gaskiya tafada walahi
Wlh hakane ko ina muje ýan Nigeria sai anganemu haka inwajan cin abin muje sai anganemu andinga zubawa ajaka ko acikafaranti
🤲🤲
On dubai 💃💃kumafa gaskiya tafada Yasin suna dame mu😂😂😂
@hawahwaw4829
3 жыл бұрын
On Dubai din😁
@badiyanuhubadiya2098
3 жыл бұрын
@@hawahwaw4829 eh mana 😂
@zakarimousa4396
3 жыл бұрын
On abudebi
toopa
wlh hakane sunya ma mutane kai
Gsky dai malama Rashida wannan abunda kikayi ai Neman raini ne INA ruwanki dasu kefa babbace plss kija girmanki
Daidai ne wlh 😂😂😂😂😂😂
Kaji yar bakin ciki
Dukwanda ma yace inaruwan Rashida Kai ma ai ba ruwanka tsakaninsune kuma wanan ba maganar hassada saboda akwai mutane dayawa da basason suga su rahma sunajin dadi abin nayi musu ciwo
😀😀 to Allah kiauta.
هههههههه ياالله
gaakiya.ko ni zuwa kaduna daga Abuja yafimani wahalar zuwa Akan zuwa Dubai.
Amma ita ai bata saba da kanta
Wlh hassadane to inaruwan kikudinki ne ko kudisu ta ayirika inkinji haushiki mutu
Lailai kam rashida
On dibai or dubai
Hmmm lallaikuwa kunfikusa😂😂😂
@aminajime5954
3 жыл бұрын
Atoh fa sunfi kusa kam Munamu ido
@halimaadambaba5023
3 жыл бұрын
Aikam
@rukayyamharuna5342
3 жыл бұрын
Kuma itabanda Abunta aisunsaba yada pcs dinsu a duniya gabagama ko bandakisukaje sesunyi posting 😂😂😂😂😂
😀😀
Kuuu.. Dai kukasani
Ikon Allah 🤔🤔😂
Wayan sunfita zama kwari ai
On dubai kemafa naga naki a dubai din fa
Yasin nima abin yafara baqanta minrai, wlh har anfara gano yan Nigeria a Dubai
Hhhhhh on Dubai enough 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Allah yasa inkin tashi fadowa ki fado a bakin kada 😂
Wetin concern fish with raincoat? Kunfi kusa
👌👌👌🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Rashin abinyi
Hmmmm 😂🤔🤔
Hassada
Akan shigarsu ya kamata te musu magana, ashe itama tasa matsatstsen wando, gaskiya a dena yiwa Allah fito na fito, ya hanemu da shigar tsiraici amma kuna yi, mu ji fa tsoron Allah idan muna so muga dai-dai a rayuwa.
🤐🤐
Sudai suka sani wallahi
On Dubai 🤣
حسر
Abindai kam yayi yawa kowa dubai
Baywa kay wahala kaway😪
Gaskiya kiyar magana ki rashidda 😂😂😂
Kauyanci ma na gaske rashida
Allah yadawo daku lafiya klau
Ina ruwanki
Ina ruwanki🙄, kema da za'a biya mk 'flight' zuwa zky😎😎💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚💚 💚💚 💚Tun da duniya take, ba'a taba samun tataccen Sadauki irin Manzon Allah (saww) ba. Domin kuwa shine kadai Sadaukin da ya kama Shaitan da hannunsa guda 'daya rak!! Ya chafkeshi ya Shakeshi. Har sai da harshensa ya zazzago, yayi niyyar ya daureshi ajikin tike, to amma sai yaji kunyar 'Dan uwansa Annabi Sulaimanu (as). Sadaukin da ko ranar lahira Wuta take tsoronsa!! Idan tazo tayi Gunji afilin alkiyama, kowa zai zube akan Gwiwarsa. Amma banda SHI (saww). Wutar zatayi Qas da kanta tace "INA NI, INA KAI, YA MUHAMMADU!!". Alokacin yakin Khandaq, ana cikin tonon rami sai su Salmanul Farisy suka tarar da wani Dutse mai tauri wanda suka Kasa fasawa. Amma da Manzon Allah (saww) ya dauki abin tonon, ya daki dutsen nan sau Uku sai gashi dutsen ya rududduge kamar gari!! Aranar yakin Hunainu, lokacin da idanuwan jarumai sukayi Ja-jawur, Wahala ta kai wahala, kowa yana gudu daga wajen Yakin amma shi Manzon Allah (saww) sai Qara kutsawa yake yi! Yana kirari yana cewa : "NINE ANNABIN BA QARYA BANE, NINE 'DAN ABDULMUTTALIBI!!!". Ya Allah yi Salati da tasleemi bisa Annabinka mai Qarfi da Qarfin Qudura, wa alihi wa Sahbih.
@hauwaujameel4610
3 жыл бұрын
S.A.W
Karuwan tashan dubai🤣🤣🤣
Ta chika shishshigi wlh
Kansu akeji
Rashida kina tare da wahala irin wannan hassada ay xuwa chan ayi hotoma isane Dan Allah kikiyaye
Allah y kyauta
Nifa Ara'ayina gaskiya
Nima on dubai😂😂😂
@mabujafar9123
3 жыл бұрын
Ko 😂😂😂😂 aisha
Manyan mata
Hada Allah za ki fado daga jirgi😂😂😂😂 tab wai ayi an gama inji mai kashi😂😂😂😂
Toh inba hassada ba meye na fadin haka 💁🏻 ai itama taje