Martanin Malam Murtala Sokoto Akan Bawa Mace Takarar Gwamnan Adamawa
To enjoy more of our services join our Telegram Channel by clicking on the link below
t.me/arewarmutv
Muna muku marhabun da zuwa wannan channel namu me albarka, wanda yayi fice wajen kawo muku abubuwan masu amfani wanda ke fadakarwa, ilimantarwa game da nishadantawar.
Haka zalika a madadin kwamatin gudanarwa na wannan tasha me albarka muna muku godiya da kasancewa tare damu a koda yaushe.
Sannan a karshe dan Allah kada ku manta kuyi Subscribe na Arewarmu TV channel domin ci gaba da kallon videos namu masu matukar muhimmaci a rayuwar yau da kullum ta hanyar danna link dake kasa.
/ arewarmutv
Please Subscribe to Arewarmu TV channel:
/ @arewarmutv
Zaku iya ziyartar shafikan mu na sada zumunta da kuma website namu me suna arewarmu.ng
Domin samun labaran duniya da dumi-dumin su, kiwon lafiya, wakokin hausa, labaran kannywood, da sauransu.
Ku biyomu a shakufanmu na sada zumunta:
Facebook: / arewarmutv
Twitter: / arewarmutv
Instagram: / arewarmu_tv
Telegram:
t.me/arewarmutv
Email:
arewarmuconcepts@gmail.com
Mungode da ziyartar wannan channel
Please don't forget to Subscribe to Arewarmu TV channel:
/ @arewarmutv
--
#ArewarmuTV #Arewarmu #Hausa #Arewa #Tafsir
#ArewarmuConcepts #HausaMusic #HausaFilms #NigerianMusic #Pantami #BelloYabo #Binusman #AbdallahGadonKaya #HausaEntertainment #MentaMusic #ArewarmuAyau #babaBuhari #MalamanSunnah #Ahlussunah #KabiruGombe #Pantami #Kannywood #Bardensunnah #HausaComedy #Wa'azi
Пікірлер: 61
Allah yabawa malam kariya
Masha Allah
Gaskiya ne haka take mallam
Allah ya karawa Annabi daraja S.A.W
Malam Allah ya saka da Alkhairi 👏 haba sai kace mažan Adamawa sun kare
Allah ya sakama Malan da Alheri
Allah yasaka da alkhairi
Malam wannan bayanan naka haka suke, Amma akarkashin tsarin mulki na musulunci ba na constitution ba.
Masha Allah Allah yasa ka Da Alkhairi
Masha Allah malan Allah yakara budi
ameen mlalam
Yakamata muyane mufahimta in akace manzon Allah yafadi abu to kokarbeshi yanu bibiyu Allah yasaka da alheri mlm
Mallam yanzun mah insha Allah bazama zatayi bah
Allah kakiyashemu daga tabewa
Allah ya sakamaka da alheri
Masha Allah gaskiyan lamarikenan
Malam sai kaje turkiya ko Pakistan ko kuma Indonesia da Malaysia dukkanin kasacen musulmine kuma masubin mazhabar sunnah kayimusu wannan bayani tunda basu fahimci sunnaba
@daudaandaraithisisshitplea5074
2 жыл бұрын
Ana maganan sharia kana maganan kasashe anya anje islamiya kuwa ? Allah baitaba turo wata mace annabiya ba saboda ya nuna mana mahimmancin shugabanci
Yau Malam abun fada ya kare nan aka dawo kuma
@elwaziri6905
2 жыл бұрын
Kai dakiki waya gaya maka abun fada yana karewa malamai
@elwaziri6905
2 жыл бұрын
Ka iya bakinka idan bakasan abunda zai fito daga bakinkaba
Masha Allah mallam fada mata dai Sam baida ce ba kina mace musulma ba fulatana wannan baya cikin Addinin mu da Al,adamu we are not in support of it Allah yasa ta gane Amin.
To malam munji mungode take da mazan dakuke la,anta kullum itade tayi mungani kuma balimanci ba mukazabeta
Very good
@habiboulahhabibou2263
2 жыл бұрын
Very good masha allAh
@abubakarhassan5943
2 жыл бұрын
Indeed
Hahaha maza sun kare a can adamawa....
Amma Sharri da ke faruwa A Adamawa yanda kafirai suke mulkar mafiya yawan Musulmi, Ai gwanda Mace Musulma. ALLAH YA SA MU DACE.
@babashehu4516
2 жыл бұрын
Adamawa fa ko yanzu gwamnan su musulmi ne
@electrilite5305
2 жыл бұрын
Tho miyasa basu tsayar da namiji ba...
@ishaqyerima2490
2 жыл бұрын
Wurin yanke hukunci ba'a amfani da hankali, amma ana amfani da dalilai daga Qur'an, Hadith, Ijma'a ko kuma Qiyas. Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yayi hani akan shugabancini mace, amma kuma ya waye gari yaga kafirai suna mulkin Makka, amma kuma bai hana su mulkin ba, saidai ya kira su akan su daina bautan gumaka, kuma da Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yayi hijira zuwa madana ya tadda yahuda suna mulkin madina, amma bai hana su ba. Saboda kayi amfani da hankali ne shi yasa kace ai gara mulkin mace akan wanda ba musulmi ba, amma shi musulunci bada hankali yake amfani ba a wurin yanke hukunci. Allaah yasa mu dace. Aameen!
@mujtabaramadan733
2 жыл бұрын
Nayi makuwa, na yi zaton Taraba state ce
@bashbash4562
2 жыл бұрын
Anche manzo yafada ka karyata kenan
to dan iya anaiki da qoraanine aqasarka
Dokan kasayabata dama
@AbbaAminami
Жыл бұрын
Ba kira Mai tunanenka a wanna filling ba
Mallaman Fitina, Allah yashiryemu ya shiryeku, Allah karabamu da Mallaman Fitina
@fixexpert5724
2 жыл бұрын
Me kuma malaman fitina
@mustapahsuleman4642
2 жыл бұрын
Wawa bakada hankali munabayan mallman
@ddff467
2 жыл бұрын
Amma kai masa mummunan fahimta da fassara
@jackustaz
2 жыл бұрын
@@mustapahsuleman4642 to Dan uwa da wannan zagin, Allah ya shiryemu Baki daya
@mustapahsuleman4642
2 жыл бұрын
Amin ya allha Dan allha ya femin koma kayi hakuri don bahaka nasoba
Kamar misali ENGLAND da GERMANY. Duk mata ke shugabantan su. Duk sun ci baya.
@bashbash4562
2 жыл бұрын
Anche manzo yafada ka karyata kenan
@IshaqIbrahim3
2 жыл бұрын
@@bashbash4562 Ka iya karatu kuwa malam ? Ya kamata ka koyi karatu malam. Ka shiga makaranta mai koyarwa da kyau.
@salisujibrin3143
Жыл бұрын
Jahili wawa
@IshaqIbrahim3
Жыл бұрын
@@salisujibrin3143 Jahili wawa. Gaskiya ne.
Mallam APC ma haduwa zasuyi ammadai ba kyau
anzo wajen hmmmmmm
A daci Wanda yazuba inda adalci a zubamasa it's zatayi zabe meyasa baza a zabetaba
Kuma ita Binani ma ya kamata a gargadeta! dukiya fa makulline, ko ya zama mabudin wuta ko na aljannah! ta nemi lahira da dukiyan ta yafi mata akan lalata su ta hanyar banza, ta gina masallatai, islamiyoyi, kidan marayu da daukan dawainiyar su da sauran su yafi mata indai kudi ne yayi mata yawa!
Cancelled,cancelled, cancelled, gaskiyan Al amari zaa zabeta wancan maganan idan shugabancin muluncine bazaa zabetaba Amma arnema anazabensa akasannan kuma baafita karara akahanaba ko yahatta Arne yamulki mutane amusulunce wannan siyasane kamar yadda Arne zaimulkemu haka itama zata mulkemu idankuma Arne bazai mulkemu itama to haka, sai ita musulma? yahalatta azabeta koda president neh, balle governor. Kuma ko ashugabancin musuluncine ma, gomma mace tashugabanci mulumai,akan Arne kowanda akasan zai munafurci musulmai ko musulunci balle shugabancin dake shike da arna da masu munafurtan addini da musulmai,baahanasuba sai itasabodame?don Allah muringa hada kammusulmai saboda musunci yacigaba. Dan Allah yan Adamawa indai maganan addinine garkuji tsoron zabinta kuma ayanzu ashikin entakaran Adamawa duk bawanda yafita,kuma idan Malam yashirya ashiryenake damuyi mukabala akan wannan wakiah. kuma karkayi tunanin na santa Wallahi bantaba ganintaba.Asslamu Alaikum ga nambana 08164942660.
@MsKachako
2 жыл бұрын
Ana cema Allah yace Annabi yace kai kuma kana Cewa.... to kakoma makaranta kada kajawowa kanka yin RIDDA
Democradiya asalinta tsari ne kafirci, ba hadisi ko da da'ifa wanda zai hallata ta. Me ya sa bakataba yin wa'azi musulmai su dena yinta. karka yi tubka da warwara. kuma me yasa baka taba yin waazi kan senatoci mata, deputy govnors da sauransu. In anyi magana saika ce ai democradiya dalura ne yasa muke yinta. kuma kowa yasan babin dalura.
@bashbash4562
2 жыл бұрын
Kudaina hassada
To ai dimokaradiyya ita kanta kafirci me Don haka subarta tayi takararta.
@ishaqyerima2490
2 жыл бұрын
Koh dimokaradiyya kafirci ne, amma shugabanci shugabanci ne. Hadisai da Ijima'in malamai bai banbance ba, saboda haka ya shafi ko wani irin shugabanci. Allaah ya sawwake. Aameen!