Martani akan Hukuncin Kotun data yanke hukunci akan kujerar Gwamnan kano HE Engr. Abba Kabir Yusuf

Пікірлер: 10

  • @Abusarag26-uu4fp
    @Abusarag26-uu4fp9 ай бұрын

    NNPP ✊️✊️✊️❤

  • @user-hj3ii5ov3v
    @user-hj3ii5ov3v9 ай бұрын

    Allah ubangiji yasa Muji Alkhairi 🙏

  • @nurasharifbalamashaallah1735
    @nurasharifbalamashaallah17359 ай бұрын

    Allah yasaka mana yakarbo mana hakkinmu

  • @hakiluayuba9329
    @hakiluayuba93299 ай бұрын

    Wanan gaskiya

  • @amislam3119
    @amislam31199 ай бұрын

    Allah yasaka mana azzalumai

  • @user-gd4vh7rj9l
    @user-gd4vh7rj9l9 ай бұрын

    Karya kakeyi b haka bane duk watannin da akayi ana Shari'a kuna cewa abasu magani kuna ganin kmr wasane duk baku sanda haka ba sai ynz koh 🧏‍♂️

  • @JamiluIbrahim-th8mg

    @JamiluIbrahim-th8mg

    9 ай бұрын

    Sai Kai Mai gaskiya ko? Wawa

  • @user-gd4vh7rj9l

    @user-gd4vh7rj9l

    9 ай бұрын

    @@JamiluIbrahim-th8mg gawuna ne gwamnan kano b abida ba 🙈😂

  • @The-great-tiscopth

    @The-great-tiscopth

    9 ай бұрын

    Kaidai sakaraine wlhy mtss bakon haure

  • @nasiruumar736
    @nasiruumar7369 ай бұрын

    To Masu Comments Yan,uwana Ko Kana apc ko nnpp Wannan Bawan Allah ya Fidi Gaskiya to sabo da haka Mu Jama,ar Jahar Kano Muna san adalci dan mulki baya yiwa da Zalunci a bayama anyi amma mai ya biyo baya Kauna ce ko akasin haka.Sabo da haka Wanda yaci Zaben Sa Abarmar kayansa In Ba haka ba Wanda Suke so Subawa Wlh bazai tabajin dadin Mulkin ba.Allah ka taimaki Nigeria 🇳🇬 da Jahar Kano Gaba Daya.Kano Sai Abba Allah ka bamu lfy da Kwanciyar Hankali Mu guji Nema awajen wanin Allah Mu Dogara da Allah zai Isar Mana.