Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 09/07/2024 • RFI Hausa

Majalisar Wakilan Najeriya ta buƙaci gwamnatin ƙasar da ta dakatar da yarjejeniyar Samoa da ta janyo cece-kuce. Majalisar Ɗinkin Duniya na gudanar da bincike kan wasu manyan ƙaburburan baƙin haure a kan iyakokin Libya da Tunisia. Fadar White House ta musanta zargin cewa, shugaban ƙasar Joe Biden na fama da cutar makyarkyata.

Пікірлер: 10

  • @SulemanLadan
    @SulemanLadan14 күн бұрын

    Baniwalid libya

  • @KawuSuleiman-u8z
    @KawuSuleiman-u8z14 күн бұрын

    Daga Kaduna State

  • @abubakarshuaibu9875
    @abubakarshuaibu987514 күн бұрын

    Aslm fatan alheri daga bayelsa

  • @user-hp7ps1od5r
    @user-hp7ps1od5r14 күн бұрын

    ❤❤❤❤

  • @hamidusalihu7151

    @hamidusalihu7151

    14 күн бұрын

    On what subject matter?

  • @GamboyahayaHamza
    @GamboyahayaHamza14 күн бұрын

    Nima aikachine Akarkashin company Chana Harboah engineering sama Da shekaru 8 Amma bantaba samun kalubalen Albashi ko chin zarafi Awajen chainsawa Da muke mu A maladasu wallahi chains mutanen kirkine SOSAI mudasu mutu karaba

  • @ShuaibuMuazu-ug4vk
    @ShuaibuMuazu-ug4vk14 күн бұрын

    Daga Abuja

  • @garbashehu-gf4bn
    @garbashehu-gf4bn14 күн бұрын

    Daga sululere Lagos Nigeria

  • @LaoualiRoufaida-c8u
    @LaoualiRoufaida-c8u14 күн бұрын

    daga nan cote d ivoire

  • @LaoualiRoufaida-c8u
    @LaoualiRoufaida-c8u14 күн бұрын

    daga nan cote d ivoire

Келесі