Daga Karshe Bayan Hukuncin Kotu Gwamnan Kano Yayi Barazanar Tona Asirin Masu Daukan Nauyin Yan Daba.
Subscribe AL-Ishara TV
Жүктеу.....
Пікірлер: 5
@AbubakarSanimuazu7 күн бұрын
Allah shi kawo muna zaman lafiya
@sakinadeeni47137 күн бұрын
Dole daba ta qaru tunda duk wajen sanaa kana rugujesu dan turawa wani haushi, kuma talakawa ake cuta gsky dan wansa kake shi be san kana yi ba, ba abinda ba abinda ya shafeshi na talauci. Kuje tsoron Allah ya hana kowana zalinci
@babajihamidu29677 күн бұрын
To shin wai da shi Abba yusuf ke cewa zai kai kara kotu Shi yana bin umurnin kotun ne?
Пікірлер: 5
Allah shi kawo muna zaman lafiya
Dole daba ta qaru tunda duk wajen sanaa kana rugujesu dan turawa wani haushi, kuma talakawa ake cuta gsky dan wansa kake shi be san kana yi ba, ba abinda ba abinda ya shafeshi na talauci. Kuje tsoron Allah ya hana kowana zalinci
To shin wai da shi Abba yusuf ke cewa zai kai kara kotu Shi yana bin umurnin kotun ne?
Dawu da Aminu, Ado, kankaragar, mulki, Hakan bakaramin kuskurebane, Kamatayayi Azauna Anutsu
Ai gwamnatin nan batada kunya su burin su kullum abasu nasara a kotu inbasu samuba too an zalun ce su SBD su mahaukata ne