Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam
@zaharaddeenishaqmuhammad76086 күн бұрын
Allah Ya saka da Alkhairy Sheikh. Aci gaba da gaya musu Gaskiya.
@BuhariZubairu-zp6sd2 күн бұрын
Allah yasaka da alkairi
@SmilingArcade-ru3dk6 күн бұрын
Allah yakarfafawa governor yabashi iKON sauke hakkin da Allah yadoramasa. Yakuma kareshi daga mutanan da kodayaushe suke kokarin tadeshi.
@user-ez8ki5xp6b6 күн бұрын
Ai kowace ƙasa a duniya tafi Nigeria sa ar shugabanni duk zaluncin mutum inyazo Nigeria zega wasu shugabanni wadanda ko atarihi ba ayi masu zaluncin suba da rashin tausayi
@KamalMusa-iv3bw6 күн бұрын
Jazakumullahu kairan ❤.
@zakariyamuhammad96016 күн бұрын
Allah yasa mudache
@ibrahimmuhammad23076 күн бұрын
Gaskiyane malam lawan ❤❤❤
@aminuMujittafa3 күн бұрын
Wannan gaskiyane.
@babawomrgtv17396 күн бұрын
Allah ubangaji yakara lapiya da Nisan kwana mallam
@AyubaIsah-he8gx6 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi
@usmaninusa-qw4jt6 күн бұрын
ameen malam gaskiyane wannanfa
@ibehax6 күн бұрын
MachaAllah
@abdulhamidsanishanono50752 күн бұрын
Wannan fa ba malamin kirkibane wallahi Dan son zuciyane kawai
@user-ru4iq6ch1e4 күн бұрын
Allah ya kara sutura da imani malam
@user-uk6rm4jb3p6 күн бұрын
Wllh. Kane.Allah.samugane
@muhsinbala70094 күн бұрын
Allah Ya tabbatar mana da adalci a cikin masarautar jihar Kano
@abdullayahaya35566 күн бұрын
Wallahi kudai yan Nigeria cima zaune ne ku har kullum kuna jiran gwamnati ta baku kyauta haba dan Allah
@umarmuhammadsani2715
5 күн бұрын
Ina ruwanka
@AdamMuhammad-tx1sb4 күн бұрын
Kaji annabi bamusulumi ba Abaya karfin yakai shikau asshirin wannan fatawan da kayi ka kyara kuskurini.
@MuhammadDauda-en3om6 күн бұрын
Innalillhi wa inna ilaihirraj'un😭
@dalhaalasanahmed59364 күн бұрын
Lokacin da Ganduje ya dabi makudan kudin yan jihar Kano zai goge sunan Kwankwasiyya. Me lawan triumph ya fada?
@abdulbasitahmad98605 күн бұрын
Wake ta lawal yana anfani da mumbarin karatu yana kare barayi
@user-mh1bn7ki9o6 күн бұрын
Allah yakiyaye
@AdamMuhammad-tx1sb4 күн бұрын
Kace👇
@bigbomtv31606 күн бұрын
Gsk ne wanna ml
@zakariyyamustapha75536 күн бұрын
Wa'azin mate makinka kayi kuyi dashi wallahi kaji tsoran Allah shine yayi magana maikyau Amma kai sonranka baka iya fadin gaskiya Akan yan siyasa kana dauka bangare
@umarmuhammadsani2715
5 күн бұрын
Ina ruwan ka
@musaahmad10726 күн бұрын
Ameen Ameen
@user-cf3eg9eb6x5 күн бұрын
Ai wannan mutanen Dan siyasar addinine ba malamin addini ba
Duk wannan kadan ma kuka gani a Kano wlhi garin da aka kashe malamin sunna irin malam jarfar kuma a zauna lfy haba
@user-jg9ul2zl3d
5 күн бұрын
Sai aka fada maka kanawa ne suka kashe shi, kuma kar ka manta shi jafaar fa ba annabi bane. Malami ne, kuma baka da tabbacin yana a aljannah, Allah kadai yasan waye shi
@jamiluabdullahiadamu98293 күн бұрын
Kai dai muna fikine tirayam Karka raina mana hankali Katafi kan bayanin ka sak
@fatimaaliyumainamaina38576 күн бұрын
Ameen ya rabb
@ibrahimusman80936 күн бұрын
Gaskiya lawan kana sha, anin ka
@zakariyyamustapha75536 күн бұрын
Kaima Allah ya shiryeka dan wallahi kanada San rai sosai da sosai
@alkasimturaki8194
6 күн бұрын
Meh son rai anan
@MuhammadYusuf-qy4cg6 күн бұрын
Honourable lawan
@MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz6 күн бұрын
WAWA GANDUJE DAI YA TAFI. HAR ABADA BA ZAI KARA TASIRI BA. KUMA MUNA FATAR GWAMNA ZAI DAUKI MATAKI A KANKA. WAI KAI DAN SIYASA DA RIGAR MALAMAI.
@muhammadshafiu6504
6 күн бұрын
Allah ya shiryeka
@user-nm6os6wt5g6 күн бұрын
Hhhhhh lawan tramol
@nuraalimaisalati6 күн бұрын
A dinga adalci cikin komai
@AESHausaNewsTv6 күн бұрын
Anya baka gan dujiya sbd ai lokacin ganduje bakai wanna abunba ɓatanci na kwace alokacin ganduje shuru kayi amma yanzu ka iya surutu bawai kare gwamnati kano nakeba
@nafiualiyu1828
6 күн бұрын
Gaskiya ne wlh lokaci ganduje ai an ware miliyan 500 Dan gyara gada baice komaiba saiyanxu
@malan_abduabubakar-ibrahim74386 күн бұрын
Apc
@idrissbukargaladima7562Күн бұрын
Munafiki
@urwatuumar51416 күн бұрын
Tramol
@SAaduAliyu-zg7mh6 күн бұрын
Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam
@umarmuhammadsani2715
5 күн бұрын
Kaikuma kaine cigaban kasar ko
@SAaduAliyu-zg7mh
5 күн бұрын
@@umarmuhammadsani2715 Hb mgd yanzu mgn Da nayi akwai kuskure kennn
@umarmuhammadsani2715
2 күн бұрын
@@SAaduAliyu-zg7mh sosai
@SAaduAliyu-zg7mh6 күн бұрын
Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam
Пікірлер: 56
Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam
Allah Ya saka da Alkhairy Sheikh. Aci gaba da gaya musu Gaskiya.
Allah yasaka da alkairi
Allah yakarfafawa governor yabashi iKON sauke hakkin da Allah yadoramasa. Yakuma kareshi daga mutanan da kodayaushe suke kokarin tadeshi.
Ai kowace ƙasa a duniya tafi Nigeria sa ar shugabanni duk zaluncin mutum inyazo Nigeria zega wasu shugabanni wadanda ko atarihi ba ayi masu zaluncin suba da rashin tausayi
Jazakumullahu kairan ❤.
Allah yasa mudache
Gaskiyane malam lawan ❤❤❤
Wannan gaskiyane.
Allah ubangaji yakara lapiya da Nisan kwana mallam
Allah ya saka da alkhairi
ameen malam gaskiyane wannanfa
MachaAllah
Wannan fa ba malamin kirkibane wallahi Dan son zuciyane kawai
Allah ya kara sutura da imani malam
Wllh. Kane.Allah.samugane
Allah Ya tabbatar mana da adalci a cikin masarautar jihar Kano
Wallahi kudai yan Nigeria cima zaune ne ku har kullum kuna jiran gwamnati ta baku kyauta haba dan Allah
@umarmuhammadsani2715
5 күн бұрын
Ina ruwanka
Kaji annabi bamusulumi ba Abaya karfin yakai shikau asshirin wannan fatawan da kayi ka kyara kuskurini.
Innalillhi wa inna ilaihirraj'un😭
Lokacin da Ganduje ya dabi makudan kudin yan jihar Kano zai goge sunan Kwankwasiyya. Me lawan triumph ya fada?
Wake ta lawal yana anfani da mumbarin karatu yana kare barayi
Allah yakiyaye
Kace👇
Gsk ne wanna ml
Wa'azin mate makinka kayi kuyi dashi wallahi kaji tsoran Allah shine yayi magana maikyau Amma kai sonranka baka iya fadin gaskiya Akan yan siyasa kana dauka bangare
@umarmuhammadsani2715
5 күн бұрын
Ina ruwan ka
Ameen Ameen
Ai wannan mutanen Dan siyasar addinine ba malamin addini ba
Allah kawo zaman lfy Ameen
Dukfulani intaadane kaganibasumana akankidnafin saidaindaba yanzudainbindiga daindaba wayidantaada
Duk wannan kadan ma kuka gani a Kano wlhi garin da aka kashe malamin sunna irin malam jarfar kuma a zauna lfy haba
@user-jg9ul2zl3d
5 күн бұрын
Sai aka fada maka kanawa ne suka kashe shi, kuma kar ka manta shi jafaar fa ba annabi bane. Malami ne, kuma baka da tabbacin yana a aljannah, Allah kadai yasan waye shi
Kai dai muna fikine tirayam Karka raina mana hankali Katafi kan bayanin ka sak
Ameen ya rabb
Gaskiya lawan kana sha, anin ka
Kaima Allah ya shiryeka dan wallahi kanada San rai sosai da sosai
@alkasimturaki8194
6 күн бұрын
Meh son rai anan
Honourable lawan
WAWA GANDUJE DAI YA TAFI. HAR ABADA BA ZAI KARA TASIRI BA. KUMA MUNA FATAR GWAMNA ZAI DAUKI MATAKI A KANKA. WAI KAI DAN SIYASA DA RIGAR MALAMAI.
@muhammadshafiu6504
6 күн бұрын
Allah ya shiryeka
Hhhhhh lawan tramol
A dinga adalci cikin komai
Anya baka gan dujiya sbd ai lokacin ganduje bakai wanna abunba ɓatanci na kwace alokacin ganduje shuru kayi amma yanzu ka iya surutu bawai kare gwamnati kano nakeba
@nafiualiyu1828
6 күн бұрын
Gaskiya ne wlh lokaci ganduje ai an ware miliyan 500 Dan gyara gada baice komaiba saiyanxu
Apc
Munafiki
Tramol
Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam
@umarmuhammadsani2715
5 күн бұрын
Kaikuma kaine cigaban kasar ko
@SAaduAliyu-zg7mh
5 күн бұрын
@@umarmuhammadsani2715 Hb mgd yanzu mgn Da nayi akwai kuskure kennn
@umarmuhammadsani2715
2 күн бұрын
@@SAaduAliyu-zg7mh sosai
Kuma wlhi kune matsalar Nigeria malamai bah kune matsalar Nigeria kunchuche Al Ummar annabi Muhammadu sallahu alehi wassalam