Bincike| Yadda Dan Sanda a Katsina ya kashe yara biyu da raunana mutum ukku

#katsina #endsarsnow #katsinapolice
Bincike| Yadda Dan Sanda a Katsina ya kashe yara biyu da raunana mutum ukku
Jawad ya dawo daga makaranta allo kenan wani dan sanda a Tudun Matawalle ya yi harbin bindiga wanda yayi sanadiyan rasuwar Jawad.
Sannan Abduljamiu ya ci jarabawar shiga aikin soja na ruwa, yanzu haka an cire mai 'yan yatsu na hannu guda ukku, hakan ya zame nakasu a gare shi

Пікірлер