A yiwa Kano adalci ta hanyar tabbatar da abinda al'umma ke muradi - Gamayyar Malamai
A yiwa Kano adalci ta hanyar tabbatar da abinda al'umma ke muradi - Gamayyar Malamai
Gamayyar Malamai a jihar Kano na bangarorin Tijjaniyya, Ƙadiriyya da kuma Izala, da suka hada da Limamai da Alarammoni sun yi kira akan a tabbatar da Adalci a kotun ƙolin Nigeria, wajen bawa al'ummar jihar Kano abinda suke muradi, domin yin hakan shi zai tabbatar da zaman lafiya da cigaba a jihar.
Yayin wani taro da Gamayyar ta gudanar a ranar Alhamis, Malaman sun bayyana adalci a matsayin abinda Allah yayi umarni akansa, koda kuma akan wanda ba'a so ne, da kuma bayyana illar zalunci da abinda yake haifarwa ga wanda yayi shi.
Malam Ali Dan Abba shi ne ya jagoranci taron, ya bayyana cewa, sun yaba kuma sun gamsu da kamun Ludayin gwamnatin Kano a cikin watanni shida, wannan ya basu ƙwarin gwiwar fitowa suyi kira domin samun adalci.
7/12/2023
Пікірлер: 16
Masha Allah, Allah ya tabbatar da nasarar Abba
Gaskiya ne malam
Kano sai Abba
Yan izala su kadai ne naga basa son Abba
masha Allahu
Ma Sha Allahu
Ameen
❤❤
Masha Allah muna gdy sosai nanu jin yanda akeso ayimana akano Allah yayiman maganin azzaliman kano da na nigeri da kuma na duniya gaba daya ameen wacthing from saudia arabia from fateema kano
kawai kuce kuna taron goyan bayan ...
Duk 2 yakeso yazayi da shi Abba muke so
Lokacin da Abba Kabir ya ke rusau kayi masa nasiha NE ko dai kana kare abinda lake so?
@AMINAMUHAMMAD-xo8dv
7 ай бұрын
Baiyiba Amma abbadai muke muradi
@MuhammadUsman-gb5fm
7 ай бұрын
@@AMINAMUHAMMAD-xo8dv Son zuciya bacon zuciya ,kinji ko Amina Mai sunan uwata!!
@AMINAMUHAMMAD-xo8dv
7 ай бұрын
Allah yayiwa rayuwarka Albarka nayi shiru
@MuhammadUsman-gb5fm
7 ай бұрын
@@AMINAMUHAMMAD-xo8dv wanna duniya coke take da abubuwan making mamana.Na gode