Hadiza Aliyu, also known as Hadiza Gabon, is a Nigerian professional actress and filmmaker who acts in both Hausa and English movies. Hadiza serves as an ambassador for MTN Nigeria and Indomie noodles company. Hadiza was named best actress at 2013 Best of Nollywood Awards.
Пікірлер
Anty hadiza plc a gayyatomana g fresh 😅😅 akwai sabada fa 35:23
Anty hadiza plc a gayyatomana g fresh 😅😅 akwai sabada fa
Anty hadiza plc a gayyatomana g fresh 😅😅 akwai sabada fa
Hadiza lutti Gfresh mai bo a wadina amin inviting mako 😂
oh aunty Hadiza why nah wannan tambayoyin da zafi haka baki matakaman yadda kike wa sauran mutane ba
I Respect sadiya’s confidence 🚨🚨
Kekan bai kamata ki alaqanta kanki da jarida ba
😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Nafisa Abdullahi
Don manzun Allah ki dauko mana g freesh dan Allah authy hadiza please 😢 😅
😂😂😂😂 yauwa saura garba muje ta bakin sa toh shi zaici ita koma babu ruwa ne ohh😂😂
Hhh ke kinfa fada cewa alkalin yanaxuwa gidanki yaci abinci yakwanta muharraminkine hhhhhhhhhh
Rayiwa Kenan Kowa Dazaka Sameshi Zai Wanke Kansa Sanin Gaskiya Sai Shida Ita Sai Allah
seven husbands of Evelyn hugo kenan
Jaka kefa kecewa wasuyan bello jauxasurbqki dashi
Kirana raba gindi sosai hadda bayarabe
Kinada maciya dayawa gaskiya ki ina akwai ubangidanki hhhhhhhh
Haba karuwa alkalin yajegidanki haryayi abinci yakwanta hhhhhhh tayaya xakima gayama duniya wanna karyar hhhhhhh
Hhhh makaryaciyar kawai wlh kakarara kinnubama duniya ke karuwace yayaxo gidanki haryayi barci haha karuwa
She not have truly 😮
Dan Iska kawai jahili munsan kowaye dayardar Allah bazai cigaba
Allah ya samudace
Na rantse wannan yarinyar ta kai makaryachiya ke sau nawa kinayin posting akan G fresh din
Shegiya yar tasha auren bariki kukayi shine kikace abbanki yayi zaman sa
Allah yasanya Alheri acikin auren
Allah yasanya Alheri acikin auren
Always don't judge a book by its cover.
❤
😂😂😂😂😂😂 gf
Sayyada sadiya…she really is a great woman🥰
Innalillahi wa inna ilaihi rajiu hazbunallahu wa niimal wakil wallahi kwata kwata wannan hirar batayeba kawai tonon asirine da wulakanta aure Allah kiyaye imaninmu
Makaryachiyar Banza kawai kai daga jin wannan kasan yar duniya ce banza kawai yar tasha kiwon yahudawa
Mene kuma “Zalmanunu”?
auuu anmanta ba'a dauki hoto da yin signing ba
Kowa da abundaya dameshi mudai a halin da mukeciki a yanzu a Nigeria munfi buqatar ki qara gayyatomana nastura ashir sharif kimasa tambayoyi waishin wannan wainar suke toyawane abayan fage a matsayinsu na yan gwagwarmaya daga arewacin Nigeria akan halin da ake ciki a yanzu ta fuskar tsadar rayuwa talauci da kuma rashin tsaron dake damun alummarmu saboda munjisu shiru kamarma basa raye ko suma sun sallama komai sun haqurane sunbar mutane kowa yaje yanemi mafitar da kansa? Lallai mu matasa muna buqatar sufuto sugayamana menene ya kamata muyi a halinda akeciki yanzu, saboda mungaji da zubawa shugabanninnan ido sunayimana abunda sukaga dama don haka a gayyatomana NASTURA ASHIR SHARIF
😂😂😂
Kowa da abundaya dameshi mudai a halin da mukeciki a yanzu a Nigeria munfi buqatar ki qara gayyatomana nastura ashir sharif kimasa tambayoyi waishin wannan wainar suke toyawane abayan fage a matsayinsu na yan gwagwarmaya daga arewacin Nigeria akan halin da ake ciki a yanzu ta fuskar tsadar rayuwa talauci da kuma rashin tsaron dake damun alummarmu saboda munjisu shiru kamarma basa raye ko suma sun sallama komai sun haqurane sunbar mutane kowa yaje yanemi mafitar da kansa? Lallai mu matasa muna buqatar sufuto sugayamana menene ya kamata muyi a halinda akeciki yanzu, saboda mungaji da zubawa shugabanninnan ido sunayimana abunda sukaga dama don haka a gayyatomana NASTURA ASHIR SHARIF
Allah ma yasani Inason Hadiza Gabon❤️🥹
The only problem is that, nalura akwai lack of good communication atsakaninsu, tunda tare suka shiga gidan tare da P.A din toh baikamata G-fresh yaji haushi ba sosai amma fah ba dadi wani yaci left over na matarka, namijima for that matter, sannan kamata yayi yatsaya a waje sai an nemeshi baikamata ya riqe wuce gona da iri ba, she supposed tell her bayason P.A yana kai da kawo a gidansa (is ur house amma tunda shine shugaba toh gidansa because duk abinda yakeso indai ba haram bame dole shi xa'ayi a gd) duk wanda yakora ya koru, bai kamata kitambayeshi saboda menene xai koreshi a gaban PA din..... Allah yasa mudace
Allah Yakyauta Sayyada Sadiya Wallahi Kinban Tausayi
Allah ya kyuta ya shirya
Allah ya kyuta ya shirya
MASHA ALLAH SAI NIGAR 25:53 ❤
Waye wanda ta aure dan film
Munaso muji ta bakin G-fresh shima domin muyi alqalanci.
Ayi aure Kuma Allah ya sa aure na har abadda ❤❤❤
Kai wannan shi ne tonan asiri haba wanan Wani irin abune haba
Wallahi kwata kwata abin babu tsari
Weldone Khadija & Halima. Sadiya Allah ya saka miki. Gabon Allah ya kara daukaka da kareku daga makiya.
Ogansa ya fada masa gaskiyya namiji shine shugaba agida kiduba auren nana Khadija da manxon Allah sallallahu alaihi wasallama kince ke ta annabi ce Allah ya shirya
Hhhh hadiza Muna gdy😂😂❤❤