Masha Allah Allah yakara lafiya. da daukaka Ameen🤲
@user-ub5tp3si4q2 ай бұрын
Allah ya gafarta mata dà rahamarsa
@hausa24nigeria2 ай бұрын
Amin
@user-hv5bt7wg3z2 ай бұрын
Ya Isa Mai hankali wanka
@hausa24nigeria2 ай бұрын
✅
@tatabawa27333 ай бұрын
Wizy❤
@user-mc7jg3tg4n3 ай бұрын
Barka da safiya malam Adam Rayowake
@jalikaSy-en7gs3 ай бұрын
Adam A Zango kai na musanman ne da girman kujeraka ina jinjinama 👍👍👍
@user-dz9nx8kt5j3 ай бұрын
Allah yajikanta da rahma
@hausa24nigeria3 ай бұрын
Amin
@AishaUsman-qe9rr3 ай бұрын
Ameen ya rabbi 😢
@officialfarukjummai3 ай бұрын
Allah ya jikanta yatahuta😢
@hausa24nigeria3 ай бұрын
Amin 🙏🏼
@manyissaka90903 ай бұрын
allah yajikanta darahama allah yagafarta mata idan tamutazo allah ya. Keita Karshenmu yakayyum
@hausa24nigeria3 ай бұрын
Amin 🙏🏼
@jibrilsmagaji68163 ай бұрын
Kawai ku kwashi tarkacen ku nayin film kubar Kano muga kozata zamo madina ne dan anyi acting bai zamo hakan ya wajaba ba amma saboda karamin kwakwalwa irin na hausawa da nuna bani na iya sekace mutane na koyi da Kano wurin aikata ibada, haba dalla
@user-tf4tm4xe9b3 ай бұрын
❤❤❤❤ mashallah
@user-dn3my7fi2c3 ай бұрын
Allah yasaka da alkairi Abba
@inoussaassoumane55054 ай бұрын
Ya birge ni a yau Abba
@belloahmad53474 ай бұрын
Allah swt ya kawo irin ka da yawa cikin al'umma
@HalimaaliBayero-lt6zf4 ай бұрын
Allah sarki Abba 👍
@RakiaIbrahim-yn5gw4 ай бұрын
Allah ya saka Maka da alheri abba
@firdausiabdullahi53874 ай бұрын
I love this man wollah ❤ Allah ya qara daukaka excellency
@idrissouzenabou10904 ай бұрын
Makaryatan banza mayaudara shine matsalar alumma? Ku talauta mutane kun rusa musu shaguna da gidaje kun Kwace gonakin su kunje kama masu abinci baku kuka talau tasu ba? Gwamnatin azalumai
@hussainiabdulsalam96904 ай бұрын
Haba
@RakiaIbrahim-yn5gw4 ай бұрын
Hum
@Sirnajjashi4 ай бұрын
Hahahahah Kai wlh an Raina talaka, Allah ya baka ladar kokari
@umarusman95064 ай бұрын
Allah ya saka da alheri shugaban tallakawa
@user-ib2ye7ft6v6 ай бұрын
Gaskiya ne ama ni kunu alfarin ma ana fari n kunu 😊😊😊
@hussenidanbabba45456 ай бұрын
Nice one
@hausa24nigeria6 ай бұрын
Thanks 🔥
@hawaboubacar75126 ай бұрын
❤
@user-qk6kn4ry7d6 ай бұрын
Inagani a marya zatafiskanci kaludale 🎉
@hausa24nigeria6 ай бұрын
In ba ita kadai bace ?
@user-qr9dx6ms2f7 ай бұрын
😂😂🇳🇬😂🔥
@ArewaVisuals7 ай бұрын
Masha Allah
@hausa24nigeria7 ай бұрын
👍
@aisharahina60457 ай бұрын
😂😂
@user-lg8vk6ic9s7 ай бұрын
❤❤❤❤❤🎉🎉
@ichaoumahamadou058 ай бұрын
Masya-allah alhamdulillah
@albasheerg8 ай бұрын
Goshi ne
@zourkamhdstudio8 ай бұрын
Sunanka
@OusmanBabanNana-ik7xp8 ай бұрын
Azumi ne
@user-uw6jo6yh7u8 ай бұрын
Hello
@SadeeqMuhammad-tj5ds8 ай бұрын
Kuzo kaduna kusha lbr
@SadeeqMuhammad-tj5ds8 ай бұрын
Ruwan baikai jikinsaba ne
@fatimaasslmumar27758 ай бұрын
😂😂😂😂😂
@bangladzshi68228 ай бұрын
Kamar gobe agabanka take amma zata iya yuyuwa bazaka iya gantaba
@usmanabdullahiusman86098 ай бұрын
Meh yasa baku bada amsa daga karshe idan har an gagara badawa, ya kamata ku bada amsa daga karshe so that mutane su qaru. Nagode.
@biniaminouhamissouchaibou52739 ай бұрын
Ku rika bada amsa daga karshe dan Allah
@user-yn2uf3dj8s9 ай бұрын
Har kullum da ko yaushe, muna addu'a🤲Allah ya zama gatammu, aduk in da muka kasan ce.
Пікірлер
Masha Allah Allah yakara lafiya. da daukaka Ameen🤲
Allah ya gafarta mata dà rahamarsa
Amin
Ya Isa Mai hankali wanka
✅
Wizy❤
Barka da safiya malam Adam Rayowake
Adam A Zango kai na musanman ne da girman kujeraka ina jinjinama 👍👍👍
Allah yajikanta da rahma
Amin
Ameen ya rabbi 😢
Allah ya jikanta yatahuta😢
Amin 🙏🏼
allah yajikanta darahama allah yagafarta mata idan tamutazo allah ya. Keita Karshenmu yakayyum
Amin 🙏🏼
Kawai ku kwashi tarkacen ku nayin film kubar Kano muga kozata zamo madina ne dan anyi acting bai zamo hakan ya wajaba ba amma saboda karamin kwakwalwa irin na hausawa da nuna bani na iya sekace mutane na koyi da Kano wurin aikata ibada, haba dalla
❤❤❤❤ mashallah
Allah yasaka da alkairi Abba
Ya birge ni a yau Abba
Allah swt ya kawo irin ka da yawa cikin al'umma
Allah sarki Abba 👍
Allah ya saka Maka da alheri abba
I love this man wollah ❤ Allah ya qara daukaka excellency
Makaryatan banza mayaudara shine matsalar alumma? Ku talauta mutane kun rusa musu shaguna da gidaje kun Kwace gonakin su kunje kama masu abinci baku kuka talau tasu ba? Gwamnatin azalumai
Haba
Hum
Hahahahah Kai wlh an Raina talaka, Allah ya baka ladar kokari
Allah ya saka da alheri shugaban tallakawa
Gaskiya ne ama ni kunu alfarin ma ana fari n kunu 😊😊😊
Nice one
Thanks 🔥
❤
Inagani a marya zatafiskanci kaludale 🎉
In ba ita kadai bace ?
😂😂🇳🇬😂🔥
Masha Allah
👍
😂😂
❤❤❤❤❤🎉🎉
Masya-allah alhamdulillah
Goshi ne
Sunanka
Azumi ne
Hello
Kuzo kaduna kusha lbr
Ruwan baikai jikinsaba ne
😂😂😂😂😂
Kamar gobe agabanka take amma zata iya yuyuwa bazaka iya gantaba
Meh yasa baku bada amsa daga karshe idan har an gagara badawa, ya kamata ku bada amsa daga karshe so that mutane su qaru. Nagode.
Ku rika bada amsa daga karshe dan Allah
Har kullum da ko yaushe, muna addu'a🤲Allah ya zama gatammu, aduk in da muka kasan ce.
Aljani ne
Na farin ranace ko wata
Wannan mutanan kirki ne ❤❤
🎉
😂😂😂🔥🔥🔥
Allah
Masha Allah ❤😂
Minene wannan abubuwa
Nima ina jiran kiranku