Fashin Baki Live
Fashin Baki Live
- 11
- 26 631
#fashinbaki #bulamabukarti #jafarjafar #abbahikima #nasiruzango #kano #nigeria #arewa #hausa #facebooklive #youtubelive
Tsokaci kan al'amuran gida da ketare na yau da kullum.
Masu Gabatarwa:
Abba Hikima (Lauwa)
Bulama Bukarti (Lauya)
Jafar Jafar (Danjarida)
Salisu Zango (Danjarida)
Da Baki na musamman
- 3 ай бұрын
Пікірлер
With do respect even though I’m APC member,but Hikima akwai son zuchiya a kanka
Na fi gamsuwa da hujjojin Bulama over na Hikima, anyway I ain't a legal professional.
Slm! Yakamata kuduba Date din kun sanya 23 may a maimakon 23 June Nagode
Alhamdulillah
Ina bibiyar fashin bakinku, kuma wannan Facebook page yaburgeni, amma don Allah arage tsawon lokacin da kida da wakar fashin baki take playing, inata jira naji kunfara gabatar da shirin amma kuma naji wakarce taketayi.
Abba Hikima dawurwura kake
Bukarti ke nan 😅😅. Ko da mu ba lauyoyi ba ne muna da hankali da fahimtar cewa a kullum sai ka kare muradun wani ɓangare. Taqiyyar ka tana fitowa fili. Kuma ka zo kana kira alkalai su yi gaskiya bayan kai kullum rashin ta kake kokarin cusawa al'umma.
Malam bulama ai مابني علي الباطل فهو باااطل
Abba hikima sounds really biased
Allah ya kara basira Barr ABBA Hikima
Jafar Jafar
Well done @abbahikima
Bulama yakoya wa Hikima karatu yafishi ganewa 😅😅😅
Abba Hikima Allah ya Qara maka Hikima, Allahumma Ameen
Allah yyi maku albarka yyimana baki daya
Abba hikima kanada son zuciya
Aslm Aini bulama sai ka biyani kudin Data itace tarar da ZAKA biyani Dan kudina Kennan nasa Data....Amman shiru nakeji Babu sanarwar baza a zauna ba....da fatan kadawo lafiya.
Wallahi nidai iya fahimtata Abba Hikima yafi Bulama gsky😂😂😂
Gaskiyane bulama yakamata lauyoyi yakamata sudunga tinawa da mutuwa
Oga Jafar kwalbar mangyada is N2000 a Abuja . Allaha yakawomana dauki
Abba hikima sai yake yakeyi nibansan meyasa abba kakeso dole sai gwamnatin kano tasami matsala ba
Gaskiya Abba hikima yafi gaskiya awanan tattaunawar. Mr. Bulama Koda mu ba lauyoyi bane atleast munsan cewa hukuncin alkali dole ai amfani dashi, saidai idan har alkalin ne ya sauke hukuncin ko wata kotu ta sama da ita. Sannan shi sunusi ai bashine ya nada Kansa ba gwamnati ce ta nadashi Kuma ita gwamnatin tana cikin karar. Wanann is very simple.
Allah ya saka da alkhari
An yi kuskure a sanya kwanan watan shirin. Muna watan June ne ba May ba. Mun gode kwarai
Abba Hikima zai fi kyau ka shiga tawagar lauyoyin Aminu Ado kawai!
Macha Allah
Masha Allah jazakallah khairee daga kuwait 🇰🇼
Gaskiya Dukkan ku dai kunyi adalci wajen fashin bakin ku. Ina addua Allah ya Kara Maku ilimi da Nisan kwana. Wallahi Ina alfahari da ku. Daga Is'haq Muhammad Lafia, Jahar Nasarawa a Nijeriya.
Kai bulama masifane kai lalle yau naga ranar ilimi Allah yaqara arziki bulama aci gaba da gashi
Gaskiya mungaja da wannan sharhin shiri'ar yakamata adunga takaitashi
Wallahi nide Abba duk ka siremin..sabu da qiyayyarka tafitu fili Abba fa yazama govnar Kuma shine govnar saide hakuri
Abba hikima gashi kana da ilimi Amman kadauko WANI Abu gami da government Kano kajire kiyayya koda baka shiri da mutane kaimusu adalci Amman kawai kanasu ka gogawa kanka bakin jini..kowa yasan govnar shike da ikwan nada sarki ko cireshi.kaima kasan haka..bulama.. ubangiji Allah yaqara maka lafiya da zaman lafiya jafar inama fatan alkairi
Good job bros
Allah ya saka muku da Alheri da yadda kuke wayar da kai
Allah ya saka muku da alkhairi
Audu bulama zamu nadaka hasken yobe state.
Amma bulama akwai internal security operation wanda ya hada da dan sanda da kuma soja harma da civil defence.To kaga zai iya kasancewa ba sojojin cikin bariki bane suka fito wadanda suke aikine na hadaka.
Allah yakarama ku ilmin
bulama Allah ykarama basira
Slmlkm,Amman kuna ta saka 6th May instead of June 😊,har previous one din. Ko zaa gyara? Muna ilimantuwa, jazakumullah.
A
Aikin ku ya kya❤❤❤
😢😢,kaico wanan rashin imani har ina, buhun shinkafa
Masha Allah jazakallah khairee daga kuwait 🇰🇼
Slm kullum ina fadawa jamaa cewa karin Albashi bashine mafitaba yakamata kulura
Akwai inuwan gombe dan mai kudi ne ammn mugune na gidan gaba
Gaskiya wannan shirina fashinbaki Allah yasakamuku da Alkhari saboda kobakomai gunabaiyanawa alumma da Duniya halinda mukeciki a Najeriya. Maganar tsadar rayuwa ayanzu saide Addu,a saboda yanzufa masara wandda itace abincin datalakawa sukafi amfani daita kwanodaya N2200. Maganar BH dasukabada lonaci mutanesubar garin gaskiya ne. Sannan inason kusani garin kukawa da Gudunbari sunadaga cikin inda Gwamnati Borno tamaida Talakawa ammafa alokacinda akamaida Talakawan sojoji basufi watabiyuba BH sukakoresu sukabar Talakawan sukadai atakaice sukezaune akarkashin Daular BH. Sannan bafa kukawa kadaine akabaiwa wannan notice ba akwaiwasu kauyuka dadamada suma ancesutashi gashikuma Damuna mukasa agaba.. Allah yasawaka saboda gaskiya mutane sunacikin mawuyacin Hali. Allah yakyauta yakawo mana karshin wannan alamari Amin
Assalamu alaikum ina muku kykywan fatan alheri dafatan kuna cikin koshin lfy nasiru zango da ja afar ja afar da bulama bukarti da abba hikima dan Allah adunga basu sha wara akan su tsayar da tashin dala saboda talakawan da suke fama da abinda zasu ci saboda ninaji mgna ake akan ma ai kata wa enda sukayi boko ina muku fatan alheri
Fatan alkairi gareku Bulma da hikima
Ashe malam da abba hikma yake cewa malaminsane, Allah yakara muku basira
Wlh bulama is a simple man