Bama tare da Yan sharholiya Yan zanga zanga wlh muna tare da malamman mu matukar baisabawa koyarwa Annabin rahama Annabi Muhammad s a w ba
@SaaduAbubakar-zy1ox15 күн бұрын
Sakallahhu.khaira
@PrinceSanusiblack17 күн бұрын
Mgn zanga zanga ba mussulumai kadai yadafa aman mayasa duk musulumi ne suke ta tayar da muriyoyinsu akai dan Allah 🙏 mukayawa kaimu gaskiya anagereya fa akwai manya pastoci aman sunyi suru aman gaci yakai mussulumai so suke suci amana junansu Allah ya sa mudache
@LegendSmoke13 күн бұрын
Ya Allah ya kawu mana sauki wannan lamari Allah kaikadai kasan komai 😢
@alhaliyumuhammadinuwa776617 күн бұрын
Arne yanamagana baffa hotoro makiyin iyayen manzon Allah s.a.w
@YusufDatti-z4m19 күн бұрын
Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah
@MuhammadUmar-sl1os5 күн бұрын
Dan Allah mubi maganar maluman Mu s'une Toshin alumma.mudai n'a zagin su s'une magada annabawa.muyi karatun ta nitsu
@BasiruUmarAhmad-bw3rx17 сағат бұрын
Malam kaima kasha Kudikenan Kudeji tsoron Allah
@abubakaryabo625617 күн бұрын
Masha Allah ur absolutely right malam
@ibsnomaa19 күн бұрын
Nidai ban tsaya na saurari wannan malamin ba, saboda tun farko na fahimci bamu tare da haka rashin adalci ne nayi wata magana game dashi. Abu daya ne kawai sai munyi Zanga Zanga insha Allah. Shima ya karbi kason sa
@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH19 күн бұрын
Zanga zanga fa ba rigimaa bace, Nuna bacinrai akeyi GA gwamanatiiii
@sakinadeeni4713
18 күн бұрын
Idan wasu zasu yi a nutse ai wasu 6ata garin baza suyi bi abin a hankali ba, ga abin namu ba tsari, wata qasar idan za ai zanga zanga ana sa Yan'sanda a wajen ba me yin fada amma Nigeria ba wannan tsarin Mu tuba kawai mu koma ga Allah a dena sa6onsa da zalincin kashe kashen mutane da shirka, gsky Allah yn haquri damu amma ana abinda aka ga dama a duniya, sai de Allah ya ganar damu ya shiryemu
@ABDULSALAMAHMED-ze4ue19 күн бұрын
Kaifa makiyin manzon Allah ne sakarai wawa ibilis
@ismailaadamushitu8970
17 күн бұрын
Ikon Allah
@MusaShehu-n1i14 күн бұрын
Malam duk mun san da waddannan a yoyi da hadissai a bin da muke so ku tunkari Gwamnati ta kawo muna sauki ta hanyar rage kudin mai.
@hamisutukur443019 күн бұрын
Masha Allah Allah yasaka wa mlm da mafificin alkairi ❤❤❤
@abubakarismail897519 күн бұрын
Allah ya Kara ma malam Lafiya Amin
@UsmanMohammedAdamu-ur6rz19 күн бұрын
anyi zanga zanga a Kenya anyi nasara ko baayi bh sunyi nasara
@bashirumuhammad833919 күн бұрын
Alhamdilillah alakullihalin gaskiya ne Mln kayi magana mln Allahu ya Kara lpy mln
@yunusasalisu689119 күн бұрын
Mallam hakuri zakayi.sai anyishi.
@UsmanMohammedAdamu-ur6rz19 күн бұрын
Hotoro kenya sunyi nasara ko basuyi nasara bh wallahi ana nasara a zanga zanga wasu lokutan wasu kuma baayi amma zalincin Nigeria yayi yawa mutune mufitu kenya sunyi kuma sunyi nasara America suna zanga zanga ko basuyi
@yusufsafwan10 күн бұрын
mu matasa ba mahaukata bane . kuma nayi farin ciki matuka kasancewar ku masu hawa mumbari kunrazana😄cewakawai mukayi zamujawoku amma kowa yazo gurin karatu sai yafada😃
@AbdulMuhyideen15 күн бұрын
Zanga zanga
@user-ep8sw5kr4c19 күн бұрын
Asl masu commmets don Allah kudaina Rashin Kunya d Rashin imana GA malamai baidacebawlh GA Duk musulmi
@YahuzaMohammed-j2p13 күн бұрын
Dole ne mufito zanga zanga
@aminuumarbala54119 күн бұрын
Wallahi zanga zanga bazata gyara kasar nan bah, abu daya nrh zai gyara kasar nan shine mu gyara kawunanmu mu komawa Allah kowa yasan ta'asar da yake aikatawa
@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH
19 күн бұрын
@@aminuumarbala541 Tayayaa?
@bellodanogatv8223
19 күн бұрын
@@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH Manta dashi, yaje yabibiyi karatun margayi sheikh jafar Narantse da Allah malamannan suke Kara daurewa manyan gwamnati gindi, Abunda akeyi a arewa wallahi ba ayinshi akudu mumunzama koma baya akodayaushe
mma se kunema gafarar yan chiait saboda sun jima sunayi
@MuazuAhmad-rb9rl19 күн бұрын
Allah madaukakin sarki ya bamu Zama lafiya, kwanciyar hankali da wata. Allah madaukakin sarki ya kara hore mana abinda zamu ci halal malak. Bamu goyon bayan duk wata zanga zanga.
@MahiShuaibu-ge7uv19 күн бұрын
Sai anyi zanga zangar
@user-ep8sw5kr4c
19 күн бұрын
Ba alkhairi Ceba wlh abkn
@MohammedAbdo-w2u19 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤
@yahayaadamu-d7f18 күн бұрын
Hhhmm kuma wallahi sai mun fara jifan ku miyagu masu bin azzalumai
@sakinadeeni4713
18 күн бұрын
Mallamai fa, wallahi kar ku fara kar ku bude hanya, idan wadanda ba musulmai su kayiwa Mallamai hk zaku ji dadi, sbd ko wani kaiwa haka Allah baze bariba bare masu isar da sakon Allah, ba dole ne ku dauki shawararsu ba, ga wadanda suka dace a jefa baku jefa baku yi ba sai Mallamai ko suma shugabbanni idan suka 6aci cewa akai ai musu addu'ar shiriya, kawai mu gyara halinmu mu dena sa6on Allah da kashe kashen mutane da shirka d/s sai Allah ya yafe mana ya bamu shugabbanni nagari
@AdamAAudiusoumn19 күн бұрын
Zanga zanga Allah Tai maki matasan nageria 👉🇳🇬💪
@binonigarba359619 күн бұрын
Ga bahari ga tunubu duk sunfi fir auna zalinci
@abbaqjkxkrimandi316019 күн бұрын
Allah yasinemusu malan demokradiyya lalacaccan
@user-by4uy1sz1z19 күн бұрын
Kaji maganar hankali Allah ya tssare mana malaman sunnah
@bellodanogatv822319 күн бұрын
Gaskiya malam cikin girmamawa kuyi koyi da sheikh jafar😢 2005 sheikh jafar yayi waazi akan mutanen arewa da akakashe mazauna Lagos sama da mutun dubu akayi asarar rayukansu, Shikadai yake hawan manbari yake kalubalantar gwamnati ubasanjo Kuma yayikira ga gomnonin arewa da sarakunan arewa, Idan gwamnatin tarayya batadau matakiba to manyan arewa sudauki mataki, Inkuma manyan arewa suma suna jintsoro yacce wallahi SE yajjagoranci matasa anje kudu domin ramuwa, Amma Rai yayi halinshi, Segashi Bayan ranshi kisan kiyashin da akeyiwa arewa tanunka sau dari, Amma Babu malamin da yakeyin Kira kamar na sheikh jafar, Koda rayuwar matasa zatayi sanyi Tomu wallahi SE munfita, agarimmu bakaisa kaje gonaba😢
@YusufDatti-z4m19 күн бұрын
Mlm zzakzaki yayi gas kiya dayake kira abistarin allah abar conception
@bashirsaidu305619 күн бұрын
Baffa yanzu kai balamibane dan iskane kawai
@Sirnajjashi19 күн бұрын
Hakika ni a irin tawa fahimtar, ba makawa Sai malamai masu hankali sun kula da koyamana tuba zuwa ga Allah dare da rana, hakika jahilci yayi yawa a wannan kasar tamu, Kuma ba Abinda ya jawo kamar MAYAR da aqida addini, Abinda nake nufi kowa aqidarsa itace aljannarsa.
@user-fe4wf6pm4l19 күн бұрын
To malam hotoro dan iya
@AbubakarilyasuJido19 күн бұрын
Masu Muslim Muslim wahabiyawa Allah yasa tsakaninmu daku y'ayan tsiya.
@kabirmuazu951019 күн бұрын
Shedan ya tsomo baki
@ibrahimburgaabdullahi387219 күн бұрын
Al umma suna bukatar tarbiyya zanga zanga ba dai dai bane
@UsmanMohammedAdamu-ur6rz19 күн бұрын
rayuwa da kukeyi na kafirta musulmi koh
@abdourrahmanedoudou862919 күн бұрын
malamai ko kun man tane Democaradiyane Ake Nigeria to zanga zanga itace mataki nafarko asarin mulki Iran an tu tar dakai naneman gera idan ba a zanga zanga amulkin d m c tozaayi dan niyane
@AbubakarilyasuJido19 күн бұрын
Dan gindin uwarku Sai Anyi shigu y'ayan wahabiyawa.
@abdourrahmanedoudou862919 күн бұрын
dama dasukecewa ko suka haramta Zanga zanga saboda kar hasan halin salue ciki kutalakkawa sukuma bakinsu achape da maski
@YusufDatti-z4m19 күн бұрын
Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah
Пікірлер: 58
Bama tare da Yan sharholiya Yan zanga zanga wlh muna tare da malamman mu matukar baisabawa koyarwa Annabin rahama Annabi Muhammad s a w ba
Sakallahhu.khaira
Mgn zanga zanga ba mussulumai kadai yadafa aman mayasa duk musulumi ne suke ta tayar da muriyoyinsu akai dan Allah 🙏 mukayawa kaimu gaskiya anagereya fa akwai manya pastoci aman sunyi suru aman gaci yakai mussulumai so suke suci amana junansu Allah ya sa mudache
Ya Allah ya kawu mana sauki wannan lamari Allah kaikadai kasan komai 😢
Arne yanamagana baffa hotoro makiyin iyayen manzon Allah s.a.w
Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah
Dan Allah mubi maganar maluman Mu s'une Toshin alumma.mudai n'a zagin su s'une magada annabawa.muyi karatun ta nitsu
Malam kaima kasha Kudikenan Kudeji tsoron Allah
Masha Allah ur absolutely right malam
Nidai ban tsaya na saurari wannan malamin ba, saboda tun farko na fahimci bamu tare da haka rashin adalci ne nayi wata magana game dashi. Abu daya ne kawai sai munyi Zanga Zanga insha Allah. Shima ya karbi kason sa
Zanga zanga fa ba rigimaa bace, Nuna bacinrai akeyi GA gwamanatiiii
@sakinadeeni4713
18 күн бұрын
Idan wasu zasu yi a nutse ai wasu 6ata garin baza suyi bi abin a hankali ba, ga abin namu ba tsari, wata qasar idan za ai zanga zanga ana sa Yan'sanda a wajen ba me yin fada amma Nigeria ba wannan tsarin Mu tuba kawai mu koma ga Allah a dena sa6onsa da zalincin kashe kashen mutane da shirka, gsky Allah yn haquri damu amma ana abinda aka ga dama a duniya, sai de Allah ya ganar damu ya shiryemu
Kaifa makiyin manzon Allah ne sakarai wawa ibilis
@ismailaadamushitu8970
17 күн бұрын
Ikon Allah
Malam duk mun san da waddannan a yoyi da hadissai a bin da muke so ku tunkari Gwamnati ta kawo muna sauki ta hanyar rage kudin mai.
Masha Allah Allah yasaka wa mlm da mafificin alkairi ❤❤❤
Allah ya Kara ma malam Lafiya Amin
anyi zanga zanga a Kenya anyi nasara ko baayi bh sunyi nasara
Alhamdilillah alakullihalin gaskiya ne Mln kayi magana mln Allahu ya Kara lpy mln
Mallam hakuri zakayi.sai anyishi.
Hotoro kenya sunyi nasara ko basuyi nasara bh wallahi ana nasara a zanga zanga wasu lokutan wasu kuma baayi amma zalincin Nigeria yayi yawa mutune mufitu kenya sunyi kuma sunyi nasara America suna zanga zanga ko basuyi
mu matasa ba mahaukata bane . kuma nayi farin ciki matuka kasancewar ku masu hawa mumbari kunrazana😄cewakawai mukayi zamujawoku amma kowa yazo gurin karatu sai yafada😃
Zanga zanga
Asl masu commmets don Allah kudaina Rashin Kunya d Rashin imana GA malamai baidacebawlh GA Duk musulmi
Dole ne mufito zanga zanga
Wallahi zanga zanga bazata gyara kasar nan bah, abu daya nrh zai gyara kasar nan shine mu gyara kawunanmu mu komawa Allah kowa yasan ta'asar da yake aikatawa
@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH
19 күн бұрын
@@aminuumarbala541 Tayayaa?
@bellodanogatv8223
19 күн бұрын
@@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH Manta dashi, yaje yabibiyi karatun margayi sheikh jafar Narantse da Allah malamannan suke Kara daurewa manyan gwamnati gindi, Abunda akeyi a arewa wallahi ba ayinshi akudu mumunzama koma baya akodayaushe
@MurtalaBala-zj9rx
11 күн бұрын
@@aminuumarbala541 Ppp Pp P P
Allah yasaka da alkhairi malam
Kasani taida akahau tagun akegangara wani abunfa dolesai anyizanga zangannafa sumasu mulkinmu mekagayamusu Don suyi adalcimamutane innawa azindakayimusu mashuwagabani
Maganar tayi kyau
Kasan da haka kake zagen mallaman arewan kagama surutunka mungane ka kananiman wurin shega awajin gwamnati bazamuji maganankaba zanga zanga bafashe
mma se kunema gafarar yan chiait saboda sun jima sunayi
Allah madaukakin sarki ya bamu Zama lafiya, kwanciyar hankali da wata. Allah madaukakin sarki ya kara hore mana abinda zamu ci halal malak. Bamu goyon bayan duk wata zanga zanga.
Sai anyi zanga zangar
@user-ep8sw5kr4c
19 күн бұрын
Ba alkhairi Ceba wlh abkn
❤❤❤❤❤❤❤
Hhhmm kuma wallahi sai mun fara jifan ku miyagu masu bin azzalumai
@sakinadeeni4713
18 күн бұрын
Mallamai fa, wallahi kar ku fara kar ku bude hanya, idan wadanda ba musulmai su kayiwa Mallamai hk zaku ji dadi, sbd ko wani kaiwa haka Allah baze bariba bare masu isar da sakon Allah, ba dole ne ku dauki shawararsu ba, ga wadanda suka dace a jefa baku jefa baku yi ba sai Mallamai ko suma shugabbanni idan suka 6aci cewa akai ai musu addu'ar shiriya, kawai mu gyara halinmu mu dena sa6on Allah da kashe kashen mutane da shirka d/s sai Allah ya yafe mana ya bamu shugabbanni nagari
Zanga zanga Allah Tai maki matasan nageria 👉🇳🇬💪
Ga bahari ga tunubu duk sunfi fir auna zalinci
Allah yasinemusu malan demokradiyya lalacaccan
Kaji maganar hankali Allah ya tssare mana malaman sunnah
Gaskiya malam cikin girmamawa kuyi koyi da sheikh jafar😢 2005 sheikh jafar yayi waazi akan mutanen arewa da akakashe mazauna Lagos sama da mutun dubu akayi asarar rayukansu, Shikadai yake hawan manbari yake kalubalantar gwamnati ubasanjo Kuma yayikira ga gomnonin arewa da sarakunan arewa, Idan gwamnatin tarayya batadau matakiba to manyan arewa sudauki mataki, Inkuma manyan arewa suma suna jintsoro yacce wallahi SE yajjagoranci matasa anje kudu domin ramuwa, Amma Rai yayi halinshi, Segashi Bayan ranshi kisan kiyashin da akeyiwa arewa tanunka sau dari, Amma Babu malamin da yakeyin Kira kamar na sheikh jafar, Koda rayuwar matasa zatayi sanyi Tomu wallahi SE munfita, agarimmu bakaisa kaje gonaba😢
Mlm zzakzaki yayi gas kiya dayake kira abistarin allah abar conception
Baffa yanzu kai balamibane dan iskane kawai
Hakika ni a irin tawa fahimtar, ba makawa Sai malamai masu hankali sun kula da koyamana tuba zuwa ga Allah dare da rana, hakika jahilci yayi yawa a wannan kasar tamu, Kuma ba Abinda ya jawo kamar MAYAR da aqida addini, Abinda nake nufi kowa aqidarsa itace aljannarsa.
To malam hotoro dan iya
Masu Muslim Muslim wahabiyawa Allah yasa tsakaninmu daku y'ayan tsiya.
Shedan ya tsomo baki
Al umma suna bukatar tarbiyya zanga zanga ba dai dai bane
rayuwa da kukeyi na kafirta musulmi koh
malamai ko kun man tane Democaradiyane Ake Nigeria to zanga zanga itace mataki nafarko asarin mulki Iran an tu tar dakai naneman gera idan ba a zanga zanga amulkin d m c tozaayi dan niyane
Dan gindin uwarku Sai Anyi shigu y'ayan wahabiyawa.
dama dasukecewa ko suka haramta Zanga zanga saboda kar hasan halin salue ciki kutalakkawa sukuma bakinsu achape da maski
Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah
@makharajausman2196
19 күн бұрын
Wane malamine fadamana sunanan sa