Zanga_Zanga | Bayan Kiraye Kirayen Malamai Sheikh Baffa Yanzu Yanzu Sheikh Baffa Yayi Jan Hankali

#trending #allahuakbar #duet #hausa #mukabala #new #awa24top #islamicgreeting #muqabala #raddiya

Пікірлер: 58

  • @makharajausman2196
    @makharajausman219619 күн бұрын

    Bama tare da Yan sharholiya Yan zanga zanga wlh muna tare da malamman mu matukar baisabawa koyarwa Annabin rahama Annabi Muhammad s a w ba

  • @SaaduAbubakar-zy1ox
    @SaaduAbubakar-zy1ox15 күн бұрын

    Sakallahhu.khaira

  • @PrinceSanusiblack
    @PrinceSanusiblack17 күн бұрын

    Mgn zanga zanga ba mussulumai kadai yadafa aman mayasa duk musulumi ne suke ta tayar da muriyoyinsu akai dan Allah 🙏 mukayawa kaimu gaskiya anagereya fa akwai manya pastoci aman sunyi suru aman gaci yakai mussulumai so suke suci amana junansu Allah ya sa mudache

  • @LegendSmoke
    @LegendSmoke13 күн бұрын

    Ya Allah ya kawu mana sauki wannan lamari Allah kaikadai kasan komai 😢

  • @alhaliyumuhammadinuwa7766
    @alhaliyumuhammadinuwa776617 күн бұрын

    Arne yanamagana baffa hotoro makiyin iyayen manzon Allah s.a.w

  • @YusufDatti-z4m
    @YusufDatti-z4m19 күн бұрын

    Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah

  • @MuhammadUmar-sl1os
    @MuhammadUmar-sl1os5 күн бұрын

    Dan Allah mubi maganar maluman Mu s'une Toshin alumma.mudai n'a zagin su s'une magada annabawa.muyi karatun ta nitsu

  • @BasiruUmarAhmad-bw3rx
    @BasiruUmarAhmad-bw3rx17 сағат бұрын

    Malam kaima kasha Kudikenan Kudeji tsoron Allah

  • @abubakaryabo6256
    @abubakaryabo625617 күн бұрын

    Masha Allah ur absolutely right malam

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa19 күн бұрын

    Nidai ban tsaya na saurari wannan malamin ba, saboda tun farko na fahimci bamu tare da haka rashin adalci ne nayi wata magana game dashi. Abu daya ne kawai sai munyi Zanga Zanga insha Allah. Shima ya karbi kason sa

  • @ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH
    @ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH19 күн бұрын

    Zanga zanga fa ba rigimaa bace, Nuna bacinrai akeyi GA gwamanatiiii

  • @sakinadeeni4713

    @sakinadeeni4713

    18 күн бұрын

    Idan wasu zasu yi a nutse ai wasu 6ata garin baza suyi bi abin a hankali ba, ga abin namu ba tsari, wata qasar idan za ai zanga zanga ana sa Yan'sanda a wajen ba me yin fada amma Nigeria ba wannan tsarin Mu tuba kawai mu koma ga Allah a dena sa6onsa da zalincin kashe kashen mutane da shirka, gsky Allah yn haquri damu amma ana abinda aka ga dama a duniya, sai de Allah ya ganar damu ya shiryemu

  • @ABDULSALAMAHMED-ze4ue
    @ABDULSALAMAHMED-ze4ue19 күн бұрын

    Kaifa makiyin manzon Allah ne sakarai wawa ibilis

  • @ismailaadamushitu8970

    @ismailaadamushitu8970

    17 күн бұрын

    Ikon Allah

  • @MusaShehu-n1i
    @MusaShehu-n1i14 күн бұрын

    Malam duk mun san da waddannan a yoyi da hadissai a bin da muke so ku tunkari Gwamnati ta kawo muna sauki ta hanyar rage kudin mai.

  • @hamisutukur4430
    @hamisutukur443019 күн бұрын

    Masha Allah Allah yasaka wa mlm da mafificin alkairi ❤❤❤

  • @abubakarismail8975
    @abubakarismail897519 күн бұрын

    Allah ya Kara ma malam Lafiya Amin

  • @UsmanMohammedAdamu-ur6rz
    @UsmanMohammedAdamu-ur6rz19 күн бұрын

    anyi zanga zanga a Kenya anyi nasara ko baayi bh sunyi nasara

  • @bashirumuhammad8339
    @bashirumuhammad833919 күн бұрын

    Alhamdilillah alakullihalin gaskiya ne Mln kayi magana mln Allahu ya Kara lpy mln

  • @yunusasalisu6891
    @yunusasalisu689119 күн бұрын

    Mallam hakuri zakayi.sai anyishi.

  • @UsmanMohammedAdamu-ur6rz
    @UsmanMohammedAdamu-ur6rz19 күн бұрын

    Hotoro kenya sunyi nasara ko basuyi nasara bh wallahi ana nasara a zanga zanga wasu lokutan wasu kuma baayi amma zalincin Nigeria yayi yawa mutune mufitu kenya sunyi kuma sunyi nasara America suna zanga zanga ko basuyi

  • @yusufsafwan
    @yusufsafwan10 күн бұрын

    mu matasa ba mahaukata bane . kuma nayi farin ciki matuka kasancewar ku masu hawa mumbari kunrazana😄cewakawai mukayi zamujawoku amma kowa yazo gurin karatu sai yafada😃

  • @AbdulMuhyideen
    @AbdulMuhyideen15 күн бұрын

    Zanga zanga

  • @user-ep8sw5kr4c
    @user-ep8sw5kr4c19 күн бұрын

    Asl masu commmets don Allah kudaina Rashin Kunya d Rashin imana GA malamai baidacebawlh GA Duk musulmi

  • @YahuzaMohammed-j2p
    @YahuzaMohammed-j2p13 күн бұрын

    Dole ne mufito zanga zanga

  • @aminuumarbala541
    @aminuumarbala54119 күн бұрын

    Wallahi zanga zanga bazata gyara kasar nan bah, abu daya nrh zai gyara kasar nan shine mu gyara kawunanmu mu komawa Allah kowa yasan ta'asar da yake aikatawa

  • @ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH

    @ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH

    19 күн бұрын

    @@aminuumarbala541 Tayayaa?

  • @bellodanogatv8223

    @bellodanogatv8223

    19 күн бұрын

    ​@@ALHIDRISSALEHKATSINABRANCH Manta dashi, yaje yabibiyi karatun margayi sheikh jafar Narantse da Allah malamannan suke Kara daurewa manyan gwamnati gindi, Abunda akeyi a arewa wallahi ba ayinshi akudu mumunzama koma baya akodayaushe

  • @MurtalaBala-zj9rx

    @MurtalaBala-zj9rx

    11 күн бұрын

    @@aminuumarbala541 Ppp Pp P P

  • @aliyumidriss5223
    @aliyumidriss522319 күн бұрын

    Allah yasaka da alkhairi malam

  • @AlhayatAlhayat-jr8wq
    @AlhayatAlhayat-jr8wq19 күн бұрын

    Kasani taida akahau tagun akegangara wani abunfa dolesai anyizanga zangannafa sumasu mulkinmu mekagayamusu Don suyi adalcimamutane innawa azindakayimusu mashuwagabani

  • @ismailaadamushitu8970
    @ismailaadamushitu897017 күн бұрын

    Maganar tayi kyau

  • @suleimanmuyigaskiya3156
    @suleimanmuyigaskiya315619 күн бұрын

    Kasan da haka kake zagen mallaman arewan kagama surutunka mungane ka kananiman wurin shega awajin gwamnati bazamuji maganankaba zanga zanga bafashe

  • @abdourrahmanedoudou8629
    @abdourrahmanedoudou862919 күн бұрын

    mma se kunema gafarar yan chiait saboda sun jima sunayi

  • @MuazuAhmad-rb9rl
    @MuazuAhmad-rb9rl19 күн бұрын

    Allah madaukakin sarki ya bamu Zama lafiya, kwanciyar hankali da wata. Allah madaukakin sarki ya kara hore mana abinda zamu ci halal malak. Bamu goyon bayan duk wata zanga zanga.

  • @MahiShuaibu-ge7uv
    @MahiShuaibu-ge7uv19 күн бұрын

    Sai anyi zanga zangar

  • @user-ep8sw5kr4c

    @user-ep8sw5kr4c

    19 күн бұрын

    Ba alkhairi Ceba wlh abkn

  • @MohammedAbdo-w2u
    @MohammedAbdo-w2u19 күн бұрын

    ❤❤❤❤❤❤❤

  • @yahayaadamu-d7f
    @yahayaadamu-d7f18 күн бұрын

    Hhhmm kuma wallahi sai mun fara jifan ku miyagu masu bin azzalumai

  • @sakinadeeni4713

    @sakinadeeni4713

    18 күн бұрын

    Mallamai fa, wallahi kar ku fara kar ku bude hanya, idan wadanda ba musulmai su kayiwa Mallamai hk zaku ji dadi, sbd ko wani kaiwa haka Allah baze bariba bare masu isar da sakon Allah, ba dole ne ku dauki shawararsu ba, ga wadanda suka dace a jefa baku jefa baku yi ba sai Mallamai ko suma shugabbanni idan suka 6aci cewa akai ai musu addu'ar shiriya, kawai mu gyara halinmu mu dena sa6on Allah da kashe kashen mutane da shirka d/s sai Allah ya yafe mana ya bamu shugabbanni nagari

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn19 күн бұрын

    Zanga zanga Allah Tai maki matasan nageria 👉🇳🇬💪

  • @binonigarba3596
    @binonigarba359619 күн бұрын

    Ga bahari ga tunubu duk sunfi fir auna zalinci

  • @abbaqjkxkrimandi3160
    @abbaqjkxkrimandi316019 күн бұрын

    Allah yasinemusu malan demokradiyya lalacaccan

  • @user-by4uy1sz1z
    @user-by4uy1sz1z19 күн бұрын

    Kaji maganar hankali Allah ya tssare mana malaman sunnah

  • @bellodanogatv8223
    @bellodanogatv822319 күн бұрын

    Gaskiya malam cikin girmamawa kuyi koyi da sheikh jafar😢 2005 sheikh jafar yayi waazi akan mutanen arewa da akakashe mazauna Lagos sama da mutun dubu akayi asarar rayukansu, Shikadai yake hawan manbari yake kalubalantar gwamnati ubasanjo Kuma yayikira ga gomnonin arewa da sarakunan arewa, Idan gwamnatin tarayya batadau matakiba to manyan arewa sudauki mataki, Inkuma manyan arewa suma suna jintsoro yacce wallahi SE yajjagoranci matasa anje kudu domin ramuwa, Amma Rai yayi halinshi, Segashi Bayan ranshi kisan kiyashin da akeyiwa arewa tanunka sau dari, Amma Babu malamin da yakeyin Kira kamar na sheikh jafar, Koda rayuwar matasa zatayi sanyi Tomu wallahi SE munfita, agarimmu bakaisa kaje gonaba😢

  • @YusufDatti-z4m
    @YusufDatti-z4m19 күн бұрын

    Mlm zzakzaki yayi gas kiya dayake kira abistarin allah abar conception

  • @bashirsaidu3056
    @bashirsaidu305619 күн бұрын

    Baffa yanzu kai balamibane dan iskane kawai

  • @Sirnajjashi
    @Sirnajjashi19 күн бұрын

    Hakika ni a irin tawa fahimtar, ba makawa Sai malamai masu hankali sun kula da koyamana tuba zuwa ga Allah dare da rana, hakika jahilci yayi yawa a wannan kasar tamu, Kuma ba Abinda ya jawo kamar MAYAR da aqida addini, Abinda nake nufi kowa aqidarsa itace aljannarsa.

  • @user-fe4wf6pm4l
    @user-fe4wf6pm4l19 күн бұрын

    To malam hotoro dan iya

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido19 күн бұрын

    Masu Muslim Muslim wahabiyawa Allah yasa tsakaninmu daku y'ayan tsiya.

  • @kabirmuazu9510
    @kabirmuazu951019 күн бұрын

    Shedan ya tsomo baki

  • @ibrahimburgaabdullahi3872
    @ibrahimburgaabdullahi387219 күн бұрын

    Al umma suna bukatar tarbiyya zanga zanga ba dai dai bane

  • @UsmanMohammedAdamu-ur6rz
    @UsmanMohammedAdamu-ur6rz19 күн бұрын

    rayuwa da kukeyi na kafirta musulmi koh

  • @abdourrahmanedoudou8629
    @abdourrahmanedoudou862919 күн бұрын

    malamai ko kun man tane Democaradiyane Ake Nigeria to zanga zanga itace mataki nafarko asarin mulki Iran an tu tar dakai naneman gera idan ba a zanga zanga amulkin d m c tozaayi dan niyane

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido19 күн бұрын

    Dan gindin uwarku Sai Anyi shigu y'ayan wahabiyawa.

  • @abdourrahmanedoudou8629
    @abdourrahmanedoudou862919 күн бұрын

    dama dasukecewa ko suka haramta Zanga zanga saboda kar hasan halin salue ciki kutalakkawa sukuma bakinsu achape da maski

  • @YusufDatti-z4m
    @YusufDatti-z4m19 күн бұрын

    Me yasa bakwa gayamusu abitsarin allah sai dai tsarin yahudawa kaf mlmn najeriya malami daya kawai yakekira abitsarin allah

  • @makharajausman2196

    @makharajausman2196

    19 күн бұрын

    Wane malamine fadamana sunanan sa

Келесі