Kayi maganar adalci mln kaikanka kasan gawuna baici zabe ba, kaimusu wa'azin yadda da kaddara
@AminuMujittafa-sx3nj10 ай бұрын
Allah yataimakeka malam Kuma Allah yakareka.
@user-tv5yy2oy6p10 ай бұрын
Gaskiya ne malam. Allah ka sa mu gane ka shiryar da mu ya Rahman
@ibrahimwari397810 ай бұрын
Haka ne mallam, Allah ya saka da Alkhairi
@abbasani25110 ай бұрын
Mlm kai dai ba karamin munafuki bane wallahi, Bakason fadin gaskiya kuma ilimin ka irin na bal'amu Dan bahura ne, kuma indai baka tuba da wannan halin ba mako marsa irinta zaka shiga, Allah wadaran malamai irinka Dan son zuciya kawai marar tsoran Allah
@AishaMusa-wd3xk
10 ай бұрын
Wlh kuwa
@musamahdi33510 ай бұрын
Allah ya Kara lfy mlm ❤❤❤
@AbdulrashidNasuru-zw6ys10 ай бұрын
Allah ya Kara maka lapiya.
@mansuryahaya627110 ай бұрын
Allah ya sakama da alkhairi malam Allah ya kawumana sauki
@abdoultankson947610 ай бұрын
Lawan wly wly wly wly zama da Arne yafi zama dakai
@abdullahimuhammad3031
8 ай бұрын
Wawa jaki Allah yaisarwa malam gareka
@NajibMusayahaya10 ай бұрын
Amen ya hayyu ya qayyum, mlm Allah yasaka da alheri
@saiduahuwa683910 ай бұрын
Kaji shege
@NaziruYaumusa-el6gv10 ай бұрын
Shege mmunafiki makarcin banza
@user-ce4gx7kr5t10 ай бұрын
Wlh wawan ya kamata aci ubansa yacika karya da sherri😮
@ibrahimbabangida257410 ай бұрын
Malam Allah ya saka da Alkhairi... لا يدرون وهم لا يدرون أنهم لا يدرون وهم غارقون فى بحور الجهل
@muhammadharuna637410 ай бұрын
اللهم احفظ إمام لون وأهله
@user-ym1ou7hj6f8 ай бұрын
Kaji stron Allah
@alihamidine102310 ай бұрын
Fatana Allah ya kawu muna dauki 😢😢😢
@abuammarbare884110 ай бұрын
جزى الله الشيخ خير الجزاء، بارك الله فيك وفي أهلك
@abdulhadimaman516510 ай бұрын
Malam gayamusu gaskiya Alla yabiya
@abdoultankson947610 ай бұрын
Lawan Kai dan iskane wly bakaji tsoron Kai munafukine wly kadaina siyassa a masallaci
@aminusagir_034310 ай бұрын
Allah saka da Alkhairi
@Rabbaniy110 ай бұрын
Naga wasu suna ta rashin kunya a comments. Malam yana nuna muku ku zauna lafiya amma kuna kunqi. Shi wanda zaku sara din shi bai da hannun saran ku ne, ko shi kadai yake da iyaye da yan uwa. To idan kuka zauna lafiya ba kwa kaunar Allah
@KhalidIsmil-fl2sk
10 ай бұрын
Ba maganar rashin kunya, baya adalci acikin kalamansa duk abubuwan da su Abdullah abas da ire irensu ya manta meyasa beyi mgn ba se awannan gomnatin yakamata yagyara halinsa na San xuciya
@bellosulaimanabdullahi834510 ай бұрын
Kukan kurciya jawabi ne,mai hankali ke ganewa..ya kamata mutane musan darajar kanmu,wlh yan siyasar nan ba abinda ke gabansu sai bukatunsu da manufofinsu..
@hauwagashash366510 ай бұрын
Allah ubangiji ya biya ka da mafificin alkhairi Allah ya jiqan mahaifa da magabata Amin.
@bashirshehu316710 ай бұрын
Jazakallah khair Malam. Allah ya kare mana kai
@ibrahimsaleh420210 ай бұрын
Ni nayi zaton zaka fi jan hankalin kotu tayi abinda ya dace
@kalyboi575010 ай бұрын
Kaji tsoron Allah wlh
@ibrahimyusufyawale218010 ай бұрын
Har Malam ya gama bayaninsa bai magana akan ayi Adalci akan shari’a ba, kuma bai magana akan huluncin rashin Adalci ba
@wadakoli4140
10 ай бұрын
Shi maganar talakawa yake su san ciwon kansu su zauna lafiya.
@ibrahimyusufyawale2180
10 ай бұрын
@@wadakoli4140 maganar aljihun sa dai
@user-js4rg9jc3r10 ай бұрын
Alh yasaka da alkairi
@abuammarbare884110 ай бұрын
تتميز ولاية كانوا في نيجيريا خاصة بعلماء شاطرين
@mukhtarisa957110 ай бұрын
Jzkl Khairan
@user-nm6os6wt5g10 ай бұрын
Ko ubankane wlh munbayada rayuwarmu akan zaben abba
@ibrahimbabangida2574
10 ай бұрын
Kaje ka mutu mushe matsiyaci mala'iku su dannaka a wutar jahannama asararre... Sai ka gaya musu Abba kaje karewa aka kashe ka..
@habibalkali7873
10 ай бұрын
To ko zaka mutu mushe
@Ibrahimusman246910 ай бұрын
To dan naira tafi Allah
@JamiluIbrahim-th8mg
10 ай бұрын
I shi Daman Dan APC be zafin kayi ne,
@aminusagir_0343
10 ай бұрын
Toh ma sharran chi Allah zai bi masa haqqi sa na kazafi da kayi masa shasha kawai ku babu dama malami yayi magana sai kun masa raddi banza sakarai kawai
@Akendekende-cc8xi
10 ай бұрын
him subahanallah ya yan uwana mutsaya lura mukawada harkan siyasa wallahi gsky yakefada yan siyasarmu ayanzu zamuturamusu motarsu idantatashi sai suzubamuna kasa a fuska yan,yan su sunakasashenwaje sunajindadi mukuma munaciki wahala kaikataba gani yaransu alokacin kampe bazakataba ganinsuba yajima,a mutsaya muyidogon tinani Allah yabamu zaman lfy amin
@moh.dumarankuman747510 ай бұрын
Kuce ayi gaskiya mana
@muhammadabbaaliyu279310 ай бұрын
❤❤❤
@yusufabdullahiyakubu532510 ай бұрын
Ka runga magana ta adalchi malam me yasa ba kayi magana akan ayi adalchi ba?
@user-nm6os6wt5g10 ай бұрын
Shege munafiki me na nannan hanci
@husainyausup5103
10 ай бұрын
Zakai wa Allah bayani wlh
@abuammarbare8841
10 ай бұрын
@@husainyausup5103(واتقوا يوما ترجعون فيه إلى الله، ثم توفى كل نفس ماكسبت وهم لايظلمون)
@mukhtarisa957110 ай бұрын
Haqqun
@NaziruYaumusa-el6gv10 ай бұрын
Shege munafikin banza makaryaci banza na bayar cewa mutane zuji tsoran allah ashe sai zuchiyarka zaka fada
@Kolo8610 ай бұрын
Yan Muslim Muslim ticket ne. Sun ja kaya
@fatimaaliyumainamaina385710 ай бұрын
Ameeen ya rabb
@abuahmadalkanawi359810 ай бұрын
Kanata doguwar nasiha Allah yasakamaka da alkhairi Amma yakamata ja hankalin masu neman tada fitinar mana kodan su masoyanka ne?
@ibrahimbabangida2574
10 ай бұрын
Dadi na daku jahilci da rashin fahimta... Malam jawabi yake akan abinda zai amfane mu gaba Daya... Yanzu idan tsautsayi yasa akashe ka a rigimar.. wlh ka mutu asararre Ka rubuta ka ajiye
@hassanusmandawanau10 ай бұрын
Allah ya kare mu daga sharrin mai sharri allah yasakawa malam da alkairee
Пікірлер: 56
Kayi maganar adalci mln kaikanka kasan gawuna baici zabe ba, kaimusu wa'azin yadda da kaddara
Allah yataimakeka malam Kuma Allah yakareka.
Gaskiya ne malam. Allah ka sa mu gane ka shiryar da mu ya Rahman
Haka ne mallam, Allah ya saka da Alkhairi
Mlm kai dai ba karamin munafuki bane wallahi, Bakason fadin gaskiya kuma ilimin ka irin na bal'amu Dan bahura ne, kuma indai baka tuba da wannan halin ba mako marsa irinta zaka shiga, Allah wadaran malamai irinka Dan son zuciya kawai marar tsoran Allah
@AishaMusa-wd3xk
10 ай бұрын
Wlh kuwa
Allah ya Kara lfy mlm ❤❤❤
Allah ya Kara maka lapiya.
Allah ya sakama da alkhairi malam Allah ya kawumana sauki
Lawan wly wly wly wly zama da Arne yafi zama dakai
@abdullahimuhammad3031
8 ай бұрын
Wawa jaki Allah yaisarwa malam gareka
Amen ya hayyu ya qayyum, mlm Allah yasaka da alheri
Kaji shege
Shege mmunafiki makarcin banza
Wlh wawan ya kamata aci ubansa yacika karya da sherri😮
Malam Allah ya saka da Alkhairi... لا يدرون وهم لا يدرون أنهم لا يدرون وهم غارقون فى بحور الجهل
اللهم احفظ إمام لون وأهله
Kaji stron Allah
Fatana Allah ya kawu muna dauki 😢😢😢
جزى الله الشيخ خير الجزاء، بارك الله فيك وفي أهلك
Malam gayamusu gaskiya Alla yabiya
Lawan Kai dan iskane wly bakaji tsoron Kai munafukine wly kadaina siyassa a masallaci
Allah saka da Alkhairi
Naga wasu suna ta rashin kunya a comments. Malam yana nuna muku ku zauna lafiya amma kuna kunqi. Shi wanda zaku sara din shi bai da hannun saran ku ne, ko shi kadai yake da iyaye da yan uwa. To idan kuka zauna lafiya ba kwa kaunar Allah
@KhalidIsmil-fl2sk
10 ай бұрын
Ba maganar rashin kunya, baya adalci acikin kalamansa duk abubuwan da su Abdullah abas da ire irensu ya manta meyasa beyi mgn ba se awannan gomnatin yakamata yagyara halinsa na San xuciya
Kukan kurciya jawabi ne,mai hankali ke ganewa..ya kamata mutane musan darajar kanmu,wlh yan siyasar nan ba abinda ke gabansu sai bukatunsu da manufofinsu..
Allah ubangiji ya biya ka da mafificin alkhairi Allah ya jiqan mahaifa da magabata Amin.
Jazakallah khair Malam. Allah ya kare mana kai
Ni nayi zaton zaka fi jan hankalin kotu tayi abinda ya dace
Kaji tsoron Allah wlh
Har Malam ya gama bayaninsa bai magana akan ayi Adalci akan shari’a ba, kuma bai magana akan huluncin rashin Adalci ba
@wadakoli4140
10 ай бұрын
Shi maganar talakawa yake su san ciwon kansu su zauna lafiya.
@ibrahimyusufyawale2180
10 ай бұрын
@@wadakoli4140 maganar aljihun sa dai
Alh yasaka da alkairi
تتميز ولاية كانوا في نيجيريا خاصة بعلماء شاطرين
Jzkl Khairan
Ko ubankane wlh munbayada rayuwarmu akan zaben abba
@ibrahimbabangida2574
10 ай бұрын
Kaje ka mutu mushe matsiyaci mala'iku su dannaka a wutar jahannama asararre... Sai ka gaya musu Abba kaje karewa aka kashe ka..
@habibalkali7873
10 ай бұрын
To ko zaka mutu mushe
To dan naira tafi Allah
@JamiluIbrahim-th8mg
10 ай бұрын
I shi Daman Dan APC be zafin kayi ne,
@aminusagir_0343
10 ай бұрын
Toh ma sharran chi Allah zai bi masa haqqi sa na kazafi da kayi masa shasha kawai ku babu dama malami yayi magana sai kun masa raddi banza sakarai kawai
@Akendekende-cc8xi
10 ай бұрын
him subahanallah ya yan uwana mutsaya lura mukawada harkan siyasa wallahi gsky yakefada yan siyasarmu ayanzu zamuturamusu motarsu idantatashi sai suzubamuna kasa a fuska yan,yan su sunakasashenwaje sunajindadi mukuma munaciki wahala kaikataba gani yaransu alokacin kampe bazakataba ganinsuba yajima,a mutsaya muyidogon tinani Allah yabamu zaman lfy amin
Kuce ayi gaskiya mana
❤❤❤
Ka runga magana ta adalchi malam me yasa ba kayi magana akan ayi adalchi ba?
Shege munafiki me na nannan hanci
@husainyausup5103
10 ай бұрын
Zakai wa Allah bayani wlh
@abuammarbare8841
10 ай бұрын
@@husainyausup5103(واتقوا يوما ترجعون فيه إلى الله، ثم توفى كل نفس ماكسبت وهم لايظلمون)
Haqqun
Shege munafikin banza makaryaci banza na bayar cewa mutane zuji tsoran allah ashe sai zuchiyarka zaka fada
Yan Muslim Muslim ticket ne. Sun ja kaya
Ameeen ya rabb
Kanata doguwar nasiha Allah yasakamaka da alkhairi Amma yakamata ja hankalin masu neman tada fitinar mana kodan su masoyanka ne?
@ibrahimbabangida2574
10 ай бұрын
Dadi na daku jahilci da rashin fahimta... Malam jawabi yake akan abinda zai amfane mu gaba Daya... Yanzu idan tsautsayi yasa akashe ka a rigimar.. wlh ka mutu asararre Ka rubuta ka ajiye
Allah ya kare mu daga sharrin mai sharri allah yasakawa malam da alkairee