Yadda za a ceto Najeriya daga matsalar rashin tsaro - Hamza Al-Mustapha - BBC News Hausa
Tsohon babban dogarin shugaban Najeriya na mulkin soja, marigayi Janar Sani Abacha, wato Manjo Hamza Al-mustapha ya bayyana mana hanyoyin da yake ganin za a bi don ceto Najeriya daga halin da take ciki na rashin tsaro.
Пікірлер: 351
Dan ALLAH ataimaka abawa hamza elmustapha mulkin Nigeria
Msrhaban bika yaaa jarumin maza menjo hamza allmutafa💪
Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana alfarmar manzo s.a.w Amin
Allah sarki allah yaymaka sakayyar zalincin da sukayimaka😭
Allah ya isar maka hamza almustapah 😭😭
@abdurrahmanumarwali2152
Жыл бұрын
To shine ya janyo Amma gskiya laifn BABANGIDA NE
Kai Jama'a!!! Allah yacikamaka burinka na Alkhairi yakuma sakamaka bisa Zaluncin da akayima Alfarmar Shugaba S.A.W
wannan bawan Allah da ilimi tatare dashi, inama inama za'abshi dama ya nuna tashi baza
Maza!!! Jam'iyyar AA insha-Allah Al-Mustapha SAK
@abdurrahmanumarwali2152
Жыл бұрын
A a muhadu dai mu marawa dodon barayin najeriya kwankwaso
@fodioyahaya7506
Ай бұрын
AA party
Allah ya zama Gatanka Major Hamza
Ma shaa Allah ubangiji Allah ya baka nasara wallahi nedai in har Inna raye zaayi zabe toh kuria ta takace Hamza almustapha
@abdurrahmanumarwali2152
Жыл бұрын
Tabbas nagartcce ne Amma gaskiya kwankwaso y fishi chanchanta ni aganina dmn tbaas inya mara Masa baya za a samu cigaba
Masha ALLAH I like this man 9ja need someone like him wallah ♥️
@salehmohammed7096
2 жыл бұрын
Fact bro
ALLAHU AKBAR, ALLAH ya kara maka lafiya da nisan kwana masu albarka amin summa amin.
@okoliogbole
Жыл бұрын
Corruptions has eaten so deep into our leaders that lf you're a person of truth you will not be liked thats why he surfed but God was with him
I so much love this man. May God almighty keep him safe for us in Jesus name amen 💖🙏
Masha Allah 🙏🙏Allah yayi maku jagora na alkhairi alfarman sayyadi sadadti
@abdullahiidrisadam2008
2 жыл бұрын
Amin
@ali_so7821
2 жыл бұрын
Ameen
@ddff467
2 жыл бұрын
Amin
Ya Allah kabawa wannnan bawan naka idar da nufin sa na al-khairi 🙏🙏. walahi bah duk babbar mutum ke iya pitowa fili fadin gaskiya.
@Mr-GEO_001-LS.Youtube
Жыл бұрын
BILMUSTAFALQAREEM SALALLAHU ALAIHI WA-ALIHI WASALLAM
Allah ya Kara lfy namijin duniya Muna tare dakai Allah Kuma ya tsare mana kai
Allahu y kareka da lpy ,kariya tsari tare d tsahon Rai Mai Amfani.
I can't wait to read the book sir God bless you richly sir
Lailaha illah Anta subuhanaka inni kuntun zalimun, Subuhanallah, Allahumma ajirni fee museebatee Wakalifli khairun minha.Ya Allah ka ceci Nigeria a hannun Azzalumai.Allah ya cigaba da tsare mana kai Al mustapha
Saikai Nigeria inshallah 👍👍👍👍
Munagodiya bbc munatare da Hamza inshallahu
Idan bamu sameka ba Allah ya bamu kwankwaso, amma kafishi cancanta Allah ya zaba mana mafi Alkhairi Ameen
Ina Yi Maka fatan alkairi in dai akwai alkairi ga samun shugabancinka ga jamaar kasarmu Nigeria toh muna rokon Allah ya baka shugabancin kasar Nan don darajar monzanmu muhammadun rasulullah S a w
Kai wannan Ya birge ni wallahi
Allah yabamu shuwaga banni nagari a Nigeria 🇳🇬
YA uban giji Allah gaba wanka ,Allah kqara shiga cikin al amura nashi al furmar shugaba jagaba annabi mhd s a w aminee 🤲🙌
@Mr-GEO_001-LS.Youtube
Жыл бұрын
RASUULULLAHI SALALLAHU ALAIHI WA-ALIHI WASALLAM
@Mr-GEO_001-LS.Youtube
Жыл бұрын
AMIN SUMA AMIN ALLAHAFIX
@NuhuAbubakar-mv4tj
Ай бұрын
😅@@Mr-GEO_001-LS.KZread
I will be more than eager to buy and read this book! You have a lot in your brain that can help Nigeria come out of her predicament. I have watched and listened to many of your Oputa Panel videos.
I feel like crying 😭😭 this man surfer a lot ,,yah Allah yamaka sakayya yabimaka hakkinka,yasakayi jagorancin kasar Nan,u are a nice person,great man may God continue to guide u and bless u
Gaskiyane Allah ya tabbatar mana da tsaro Mai Anpani
Allah yajarikacikin kariyarssa
Gaskiya ne shugaban kasar mu nagobe hamza a'lmustapha Allah ya i'sammana😢
Wlh nasakejin storon negeria allah ya isa
uban giji Allah yqara tsareka yqara maka lfy da kwanciyar hankaly ,Allah yqara daga darajar ka yamaka yanda kakeso domin darajar annabi mhd saw aminee 🤲🙌😢😢😢
ALLAH YA KIYAYEKA YA KARA NISAN KWANA YAYI ALBARKA ❤
Allah ya kiyaye ka major 🙏
@sageerminuwa
Жыл бұрын
Ameen summa ameen
Innalillahi wainna ilaihi rajuun Allah kenan bamekashe wase Allah bamerayawa se ALLAH Allah yasaka maka tundaga duniya
@abdullahiidrisadam2008
2 жыл бұрын
Amin
Yah (Allahu) yah (Allahu) yah ( Allahu) 🤲🤲🤲😭😭😭Dann sonda kakeyiwa annabi ( S A W) Dann sallah annabi guda 5 (ALLAH)kakawo karshin mulkin (demorco rate) yah Allahu 🤲 ka sakama duk wan da suka zalumta Dann buwarka ya Allah
@ahmadshafiu4737
Жыл бұрын
Ameen
Sir u vision is something that we love
اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب العالمين
@Mr-GEO_001-LS.Youtube
Жыл бұрын
SALALLAHU ALAIHI WA-ALIHI WASALLAM
Allah ya,bada,nasara
Masha Allah.Alkah ya tshare
Namujinduniya Allah yakaralafiya danisan kawna yabaka sugabanchin nageriya ameen
Ni dekam ka burge karlanka mukeso I Nigeria Allah ya sareka 🙏🙏
Allah ya baka shugabanci Nigeria Dr Hamza Almustapha
Wlh kuwa Ina ma ace kowa zaiji wannan Hirar
kaijama a dan allah aba bawan allannan shugabanci
Muna yinka hamza
Allah yakaramaka lfy allah ya tsareka da tsarewarsa allah yacika muradi allah yatoshe jinsu da ganinsu yabaka iko akan abinda kasa gaba
ALLAH yasaka ma da Alkhairi, yabiyaka da aljanna, Yabaka jagoarancin Nigeria,
Ya allah kasani muna kyautata zato ga bawannan naka cewa alkairinsa yafi shartinsa yawa ya Allah kabashi mulkin Nigeria kabashi ikon adalci kabashi wazirai na gari ka karya duk wani Wanda zai tokare hanyarsuallah kayafewa al ummar nijeria kahallaka azzaluman shugabannin nigeria
Dole su tsaneka ae… matsiyata.. azzalumae… ALLAH TA’ALA YA qara kiyaye mana kae.. YA baka saa..
Allah yataimaki wannan bawansa Allah yabashi nasara Allah yakareshi
Major Al-Mustapha Allah ya saka Maka da Alheri.
Allah kabamu shugabanni nagari
Allah ubangiji ya kawo mana zaman lfy akasa
Oh major u hv this country at heart, u know Nigeria, but my fear is that the vultures in this country will not allow u chance. We depend on Allah and He will make u achieve your dream.
@conn292
Жыл бұрын
Allah can change anything. we are not scared of the vultures!
❤❤❤ my hero, my Good father bless be you
Allah yasa Major H. Almustapha yazama Minister Tsaro ashugaban kasa maizuwa. Kuma Allah yasa in antayashi yamansa komu talakawa munsamu saikin rayuwa da walwala. I dey salute sir...
Masha Allah Allah ya kareka
Lallai wannan mutumen ya chanchanci a bashi dama! Allah yasa kar manufar da yake da ita ta alkhairi akan najeriya ta tafi a banza.
@muhammadrabiu7706
2 жыл бұрын
Ameen
@ibrahimadamu6988
Жыл бұрын
Your Excellency our commander in chief of arm forces come 2023 insha Allah. You are one of the kind, upright and sincere person I have met in my life, Nigerian is an open wound, she needs one with your conscience to hill it. The cabal's are afraid of you, they fail for not being able to kill you while in prison, God has plans for nigeria that's why he kept you alive. On your mandate we stand
@amadumusa2285
2 ай бұрын
@@muhammadrabiu7706😮😮😮y😮
@amadumusa2285
2 ай бұрын
@@muhammadrabiu7706😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮😮
@fodioyahaya7506
Ай бұрын
AA party 2027
aslm alekum manjo almustapha wallahi muna tare dakai 2027
Ya Allah kabawa manjo hamza almustafa shigabancin nageria
In Sha Allah kai zaka kawo mana Nigeria /20-27 / in Sha Allah 😢😢😢
Usually great my dear friend Mr Hamza
Allahu arkbar kabiran, Allah ya tsare.
Allah ya shaka da alkhairi
Up mejor general Almustapha.Allah shidafa Maka!
Allah ya Saka maka Manjo, Nigeria irinku take buqata.
@abdurrahmanumarwali2152
Жыл бұрын
Kujanyo hnkalinsa kan marawa kwankwso baya dmn tbbas za a samu cigaba
🙋👍 Munayikasosai allah yajadanisan kwana maigida
Ya Allah yarab ya Allah Allah kabawa wannan bawanaka mukkin Nigeria lnshine mafe alhiri nede nagassuda bayanassa dari bussa dari wlh
@abdullahiidrisadam2008
2 жыл бұрын
Amin
@fatimalawal3684
2 жыл бұрын
Ai munyi mubayaa Allah yasa ya,zama alkhairi
Al Mustapha ba barayiba
Allh yasakama allh yabima hakkinka aikokayafemusu Allah bazaibarsuba subahanallah
Please Dan Allah Ina bukatar magana da Mai gida Hamza Al Mustafa
ماشاء الله تبارك الله 227✌️👂🙏🙏
Allah yabamu shugaba nagari a Nigeria
Allah yaka ikon zama sugaban kasannan amin
Allah ya basa shugaban kasa Nigeria
Mash Allah Walhi Allah hakane ma ganarchi
Allah sarki na tausaya ma wlh
Allah ya bawa Hamza Al Mustafa mulki nageria
Masha Allah
@salihumohammed7225
Жыл бұрын
Masha Allah
Allah y Kara maka lpy kuma ubangiji Allah ya bashi nasara
Al- Mustafa Allah Ya daukaka ka and Peter Obi, and Datti Baba Ahmed
Allah yakara daukaka mijo
Inna lillahi wa inna ilaihirraji'un, I wish Nigerians can forget about party and choose credibility. May Allah help us and save this Great Nation from the poor leadership we suffer.
@wildlife6167
Жыл бұрын
Can you interpret the major things he mentioned in this interview for me please? Would be greatly appreciated. Thanks
@OfficialSautinHausa
Жыл бұрын
@@wildlife6167 Let me try. Firstly, he said he belongs to the ACTION ALLIANCE PARTY. he said the major problems of this country are: No:1 - There are main 56 people that control this country, he said if they want this country to be peaceful it can be & if they want this country to be worse than hell, then they know how because they are powerful, richer & control the government & DSS itself. he said he knew all of them. No:2 - He said the method of road block (if you are a Nigerian you know that stupid police at the road block) is the worse because it does bad than good. Also he said the police, army & soldier almost have same job procedures which shouldn't be. Police should have a different task, same goes for army & soldier. He said a soldier knows days are too mild, they obey rather than to be obey No:3 - He said if they wanted to improve the security, the first weapon they should use is the satellite because the is as good as a CCTV, but the leaders are dont want to, they rather use it for useless aim then for security purpose ( he said he dont wan to say much because "they" will see this interview) No:4 - He said the arewa is the richest states of all states in Nigeria because it haves gold, rare gems & other minerals hence the insecurity is worse that side because if the places are too peaceful , those powerful people can never harvest those minerals. Furthermore, there is outside forces helping by recruiting & sponsoring those terrorizes for the same aim of exploiting the rich mineral wealth. No: 4 - He said the perfect candidate to be Nigerian president is some who is self-reliant, meaning he should have an aim & shouldn't listen to what do. when present with a problem; he should seek an opinion but final decision should be decided by himself in the best interest of his people. He should be strict when there is a need for it.
@Mansas
Жыл бұрын
Ameen
Allah ya taimake ka
Gaskiyan Muna godiya
Mashaa'Allah Hamza Al-Mustapha! Allah shi baka shugabanci!
SIR major Hamza was the answer✓
Kai,,,wllh naji tausayin ka bawan Allah,,,,Allah ya juya alqaluman axxalumai, Allah yaqaddara shugabancin qasa akanka bawan Allah
Allah bayabarihakiwani akanwani gakuri kata
مشاءالله انسان عاقل وعارف ❤️
@wildlife6167
Жыл бұрын
Can you interpret the major things he mentioned in this interview for me please? Would be greatly appreciated. Thanks
Allah yasaka da alkhairi,ya kuma bamu shuwaga banni nagari akasar mu Nigeria alfarmar annabi Muhammad rasulullahi s.a.w.mungode Allah yakarama ka lafiya.
Allah yatallafa maka, amma kaboye wasu maganganun bayan Allah yabaka yan iska sugani a kasa, sbd kada Sutsananta Kiyayyar su akan ka
Qara haquri hamza, lokaci yana nan tafe, Allah ya daukaka africa
Daura Muna godiya
ماشاء الله تبارك الله 👍👍
Nigeria need A wonderful man like almustapha ,
Sanda ina yaro jin labari nakeyi akecewa su hamza almustapha sune suka lallata nigeria shiyasa aka daureshi amma daga bisa na fahimta cewa sune hazikai masu kishin kasa.,.. domin a nigeria idan kaga an daure mutum har matsayin wasu shekaru a gidan yari tabbas idan kayi bincike za kaga akwai kamshin gaskiya a tare dashi., a iya kananin shekara na da basu wuce 25 ba, nagane lamarin kasarmu nigeria baso ake mucigaba ba, ya'u zakaji ance ankama barayin gwabnati amma gobe ka gansu ansake su,. Abin ban haushin ma haka zasu dawo su kara neman takara... tabbas ina son kasa nigeria , kuma dan na mutum awajen kareta daga idon makiya tabbas bazanyi nadama ba,. Watarana ko muna raye ko bama raye kasarmu zata gyaru sukuma wadanda suka lalata mana kasa bazantaba yafemusu ba..
@motivationalai1420
Жыл бұрын
To kuwa indae hakane ykamata muza6eshi mukuma roqe Allah ya gyaramana Nigeria
@abdurrahmanumarwali2152
Жыл бұрын
Labarinda kaji dakasani kaaje makaranta tabbas zakasamu cikakken bayani ALMUSDAFHA mutumin kirkine kawaii y kasa amfani da basyrarsa sanda abacha ya rasu y Kamata yai taking over alokacin
Allah yakawomuna karshen matasalar tsaro a kasata