Allah yayi mna zabi mafi alheri ya hayyu ya qayyum
@namera1452 жыл бұрын
Asslm alaikum malan Barka da yamma malam miyassa baku labarin Manjo Hamza elmustafa sai dai kks da tnb da atk kawai ko Chi ba cikekken ɗan kasa bane?
@uzairuabubakar17482 жыл бұрын
Allah yasakucika da imanih
@abdullahiyusuf7457 Жыл бұрын
Kwankwasiyya inuwar jama ar Nigeria insha Allah
@musaali86222 жыл бұрын
In magananku gaskiyane ga konkoso kunsan konkoso yafi atiku da aiki da komai dakomai malamai sunkare da jabir dasu albani zasuzo da bakin cikinku zaisake kashesu shi jabir yasan atiku banagari ba cewa yayi kada Allah yabashi mulki ba amin yAllah
@fatimaabdulmalik2252 жыл бұрын
Masha Allah Jazakumullahu khairan
@_-Fatima2 жыл бұрын
Alllah ya zaba mana mafi alkhairi. Malam muna godiya Jzk khairan.
@abdullahisah14772 жыл бұрын
Jazakallahu khairan.
@musaali86222 жыл бұрын
Toshi yasamu Daman da yatai Maki mutanensa shi minista yayi yatai makawa mutanensa Ina ga atiku Wanda yarike mulkin na matai Makin shugaban kasa meyayiwa Arewa ko Adamawa baimusu komaiba
@kmuhd94732 жыл бұрын
Masha Allah
@zeinabououmarou52512 жыл бұрын
Macha Allah
@AbdulhamidAbdullahi-fu5lf3 ай бұрын
Ameen
@khaleepaak7563 Жыл бұрын
Wae kae Dan allah Mae kwankwaso Yana Kace haka atiku xaka xaba toh mubaxa muxabe Shiba mu kwankwaso mukeyi
@ayubaisah28612 жыл бұрын
To dan arewa Allah ya sawaqe
@aliabubakaralidamalibaba9702 жыл бұрын
Nifa banga laifin su ba AI muma muna da ministotin me yasa basa kawo mana cigaban shi wancan na kudun dama ya samu kuma ya dama da ita jama'a kowa ya zabi wanda yaga dama kawai koma waye gwanda ace ana kashe mu a mulkin dan kudu da ace ana kashe mu a lokacin da dan uwanmu musulmi kuma dan Arewa ne yake mulki Allah ya zama mana abinda yafi alheri koma waye
@user-gs4ln9mv4v
Жыл бұрын
Nagode mapiyaiwa wandanda suke sama hausawa nefa har sugaba kasa asekara toqwes babu wanida da ake ambatta sunansi aika yimasa nesiha ba sai kar ajabai woni sai dan arewa kuma ba arewa kadai yeke da Nigerian bafa sai adua kowai wlh
@musaali86222 жыл бұрын
Atiku azzalumine yayiwa Adamawa balle Arewa in ba zaluncinku na malaman zamani ba konsan nufin atiku ya Saida kadarorin kasan nanne Amma kuke Goya mishi baya saboda yacika muku aljihu da kudi ya Allah yahanaku ganin yadda kukeso i
@abubakarabudulahi5676
Жыл бұрын
Shin buhari be sayar da NNPC ba bashin nawa ya ciyo ma Nigeria a cikin shekara 8 me talakawa suka anfana
@abuazzuzfallata27272 жыл бұрын
Tsula hassada shida mulkin najeriya har abada insha allah
@abdulhameedumar5204
2 жыл бұрын
Kai ana maganar ya za,a ceci arewa kana maganar tsula dan ka,aje maganar tsula kadubi cancanta
@ibrahimumar2660
Жыл бұрын
"Jaki bakasan Mai kaiba" jahili abarka da Allah!
@hassanmujitabazander85382 жыл бұрын
Muna tayaku adu a Allah yamuku zabe nagar daga Niger
@JAMAL_DIARY2 жыл бұрын
Masha Allah... Wannan tasha ta sake samun Montage mai kyau. Allah ya ƙara ɗaukaka. P.s: MONTAGE shine Wannan short clip ɗin da ake bude shirye shiryen Television dashi.
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
amin
@Aminu-qc5ww
2 жыл бұрын
Thanks for sharing the meaning of montage
@musashuaibukarshi38752 жыл бұрын
Gaskiya ne M. Musa TO AMMA LAIFIN WAYE?! Fashola shi ya baiwa kansa muqamai MANYA-MANYA HAR GUDA 3?!! Ai Hausawa sun ce "da dan-gari-akan-ci-gari ....." Mu dai a Kano mun san an gina mana SABON KURKUKU, ai gidan-gyaran-hali ... Har yanzu Fashola, KO KUMA INCE BUHARI, yaqi ya maida hankali akan a karasa mana gyaran hanyoyin mu na Arewa: Kaduna zuwa Kano; Kano zuwa Katsina; Wudil zuwa Gaya da Gaya zuwa Dutse (an yi hannu daya ba a yi daya hannun BA)Kusan kullum sai anyi HATSARI a kan wadannan hanyoyi HAR MA DA RASA RAYUKA!!! Sai Baba me Kurkuku .......
@peterdanladi24052 жыл бұрын
Mallam adu'a ne ya Kanata ka Yi Allah ya zaba mana na kwarai
@Aminu-qc5ww
2 жыл бұрын
Ina ruwanka
@hapsatsali8739 Жыл бұрын
Wai suyan arewan mesukyiwa arewan muda manya yaman shi kansa atikun baiyi mulkiba meyayiwa arewa bakayi bakinciki atuku yayi shekara 8 Yana mulki meyayiwa arewa atiku bashi da anfani ko kadan
@abubakaribrahim22852 жыл бұрын
Assalam alaikum Malam Dan Allah Kubayani akan Ruwan da kace Za a jawomana Arewa ka ba zasuyardaba
@hapsatsali8739 Жыл бұрын
Shi fashola yayi kishin kasarsa mu bamu da manya a arewane mesukeyi shikan sa atukn da kakehauka akansa yamulki shekara 8 meyayi baabinda yayi ko ajiharsa
@abdulkareemismail316 Жыл бұрын
To da aka Baku shugaban kasan ma me sukayi mana malam shekara nawa Yan arewan sukayi suna mulkin Nigeria? Me sukayi?
@faridaalimadinah16892 жыл бұрын
Yaa Allah kazaba mana mafi alkhairi
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
amin
@mahmudadamahmad5907
2 жыл бұрын
Allahhumma Ameen
@hapsatsali8739 Жыл бұрын
Mataimakin shugaban kasa abin kunya komai son dakake Masa baka datafa baabinda zakununa yayi gonda Mana konkoso tunda Can arewa basuda zuciya sai sata su sunaso sunada kishin kasansu
@makullingida67982 жыл бұрын
Domin samun 👇�Magungunan Maganin Karfin Maza, Maganin samun haihuwa, Maganin Niima na mata, Maganin Girman Nono, Maganin Mallakar Miji, Maganin Atsma, Maganain Fitsarin kwance, maganin Ciwon Hanta, maganin Zazzabi mai zafi, maganin Ulcer, Maganin Tsautsayi, Maganin Hana Miji kara Aure, maganin Samun minun Aure, Maganin Samun yaya masu Tarbiyya, maganin gana yara Shayeshaye, Maganin Hana yara sata da neman Mata, Maganin Budin Kasuwa, maganin Basira da kwakwalwa, maganin Haddar Al-kur'ani, Adduar Cin Jarabawa, Adduar Sakarwa da makiyi cuta, Karatun Sufanci, Karatun Ahlari, Ishmawiy, Littafin Iziyya,
@alameenibraheemhameed4346
2 жыл бұрын
Maganin kudi nakeso
@danniger02 жыл бұрын
😭😭😭😭😭
@lawanabdullahi61902 жыл бұрын
AI TSOWAN ZANCE NE YANZU A LAGOS SUN HAURA 10 MU AREWA MUNA YADDA MUKE
@sikirumuhammad80202 жыл бұрын
Nidan arewane lefin manyan arewane mulki nawa Mayan arewa sukayi basuyi komaï ba ,she ministan wutta fashola ya diba Ina yafi anfani da wutta she yasa yabada 8 a lagos
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
dama manyan mu sai sannu
@hapsatsali8739 Жыл бұрын
Konkoso anrenamaka ko mutunci bakasamuba meysa atiku bazai hade makaba t
@yakubumuhammad-maina2 жыл бұрын
KA YI GOOGLE: PROTEST OVER REMOVAL OF UG MOHAMMED, MD/CEO TCN KA GANI
@hapsatsali8739 Жыл бұрын
Gonda kace azabi konkoso daatiku don konkoso yayi aiki maganinku kaima kasani konkoso yafi atiku
@gismayusuf6322 жыл бұрын
Kwakwaso ba Arewa ce agabanshi ba. Banda koyawa matasa siyasar rashin kunya ba Abun da kwakwasiya take koyarwa arana irin ta yau Yan kwankwasiya suka ciwa shek Isa Ali tantami mutunci muna neman tsari da irin su kwakwasiya
@abdulhameedumar5204
2 жыл бұрын
Hmmmm Dan allah ki Dan kara zurfafa nazari akan kwankwasiya
@Idreez2
2 жыл бұрын
To saiki zabi tinubu Babu Wanda ya hanaki hajiya
@gismayusuf632
2 жыл бұрын
@@Idreez2 Allah yamin tsari Duk me son yayiwa Arewa asarar kuri'ar ya zabe su Mu muna inuwar lema
@Idreez2
2 жыл бұрын
@@gismayusuf632 bafa maganar asarar kuria, Kai akan kanka na Dan Adam kayi zabe abisa yaqini na kana da tabbas Wanda ka zaba shine Mafi cancanta, Babu ruwanka da wai zaici, cus ranar qiyama tambayar da zaka amsa kenan, dalili dayasa ka zabi Dan takara Wane, so nasan kinsan waye yafi dacewa acikin su 3.
@khaleepaak7563
Жыл бұрын
Wlh karya kake Dan wahala
@ibrahimabubakar21762 жыл бұрын
Allah yayi mna zabi mafi alheri ya hayyu ya qayyum
Пікірлер: 58
Allah yayi mna zabi mafi alheri ya hayyu ya qayyum
Asslm alaikum malan Barka da yamma malam miyassa baku labarin Manjo Hamza elmustafa sai dai kks da tnb da atk kawai ko Chi ba cikekken ɗan kasa bane?
Allah yasakucika da imanih
Kwankwasiyya inuwar jama ar Nigeria insha Allah
In magananku gaskiyane ga konkoso kunsan konkoso yafi atiku da aiki da komai dakomai malamai sunkare da jabir dasu albani zasuzo da bakin cikinku zaisake kashesu shi jabir yasan atiku banagari ba cewa yayi kada Allah yabashi mulki ba amin yAllah
Masha Allah Jazakumullahu khairan
Alllah ya zaba mana mafi alkhairi. Malam muna godiya Jzk khairan.
Jazakallahu khairan.
Toshi yasamu Daman da yatai Maki mutanensa shi minista yayi yatai makawa mutanensa Ina ga atiku Wanda yarike mulkin na matai Makin shugaban kasa meyayiwa Arewa ko Adamawa baimusu komaiba
Masha Allah
Macha Allah
Ameen
Wae kae Dan allah Mae kwankwaso Yana Kace haka atiku xaka xaba toh mubaxa muxabe Shiba mu kwankwaso mukeyi
To dan arewa Allah ya sawaqe
Nifa banga laifin su ba AI muma muna da ministotin me yasa basa kawo mana cigaban shi wancan na kudun dama ya samu kuma ya dama da ita jama'a kowa ya zabi wanda yaga dama kawai koma waye gwanda ace ana kashe mu a mulkin dan kudu da ace ana kashe mu a lokacin da dan uwanmu musulmi kuma dan Arewa ne yake mulki Allah ya zama mana abinda yafi alheri koma waye
@user-gs4ln9mv4v
Жыл бұрын
Nagode mapiyaiwa wandanda suke sama hausawa nefa har sugaba kasa asekara toqwes babu wanida da ake ambatta sunansi aika yimasa nesiha ba sai kar ajabai woni sai dan arewa kuma ba arewa kadai yeke da Nigerian bafa sai adua kowai wlh
Atiku azzalumine yayiwa Adamawa balle Arewa in ba zaluncinku na malaman zamani ba konsan nufin atiku ya Saida kadarorin kasan nanne Amma kuke Goya mishi baya saboda yacika muku aljihu da kudi ya Allah yahanaku ganin yadda kukeso i
@abubakarabudulahi5676
Жыл бұрын
Shin buhari be sayar da NNPC ba bashin nawa ya ciyo ma Nigeria a cikin shekara 8 me talakawa suka anfana
Tsula hassada shida mulkin najeriya har abada insha allah
@abdulhameedumar5204
2 жыл бұрын
Kai ana maganar ya za,a ceci arewa kana maganar tsula dan ka,aje maganar tsula kadubi cancanta
@ibrahimumar2660
Жыл бұрын
"Jaki bakasan Mai kaiba" jahili abarka da Allah!
Muna tayaku adu a Allah yamuku zabe nagar daga Niger
Masha Allah... Wannan tasha ta sake samun Montage mai kyau. Allah ya ƙara ɗaukaka. P.s: MONTAGE shine Wannan short clip ɗin da ake bude shirye shiryen Television dashi.
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
amin
@Aminu-qc5ww
2 жыл бұрын
Thanks for sharing the meaning of montage
Gaskiya ne M. Musa TO AMMA LAIFIN WAYE?! Fashola shi ya baiwa kansa muqamai MANYA-MANYA HAR GUDA 3?!! Ai Hausawa sun ce "da dan-gari-akan-ci-gari ....." Mu dai a Kano mun san an gina mana SABON KURKUKU, ai gidan-gyaran-hali ... Har yanzu Fashola, KO KUMA INCE BUHARI, yaqi ya maida hankali akan a karasa mana gyaran hanyoyin mu na Arewa: Kaduna zuwa Kano; Kano zuwa Katsina; Wudil zuwa Gaya da Gaya zuwa Dutse (an yi hannu daya ba a yi daya hannun BA)Kusan kullum sai anyi HATSARI a kan wadannan hanyoyi HAR MA DA RASA RAYUKA!!! Sai Baba me Kurkuku .......
Mallam adu'a ne ya Kanata ka Yi Allah ya zaba mana na kwarai
@Aminu-qc5ww
2 жыл бұрын
Ina ruwanka
Wai suyan arewan mesukyiwa arewan muda manya yaman shi kansa atikun baiyi mulkiba meyayiwa arewa bakayi bakinciki atuku yayi shekara 8 Yana mulki meyayiwa arewa atiku bashi da anfani ko kadan
Assalam alaikum Malam Dan Allah Kubayani akan Ruwan da kace Za a jawomana Arewa ka ba zasuyardaba
Shi fashola yayi kishin kasarsa mu bamu da manya a arewane mesukeyi shikan sa atukn da kakehauka akansa yamulki shekara 8 meyayi baabinda yayi ko ajiharsa
To da aka Baku shugaban kasan ma me sukayi mana malam shekara nawa Yan arewan sukayi suna mulkin Nigeria? Me sukayi?
Yaa Allah kazaba mana mafi alkhairi
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
amin
@mahmudadamahmad5907
2 жыл бұрын
Allahhumma Ameen
Mataimakin shugaban kasa abin kunya komai son dakake Masa baka datafa baabinda zakununa yayi gonda Mana konkoso tunda Can arewa basuda zuciya sai sata su sunaso sunada kishin kasansu
Domin samun 👇�Magungunan Maganin Karfin Maza, Maganin samun haihuwa, Maganin Niima na mata, Maganin Girman Nono, Maganin Mallakar Miji, Maganin Atsma, Maganain Fitsarin kwance, maganin Ciwon Hanta, maganin Zazzabi mai zafi, maganin Ulcer, Maganin Tsautsayi, Maganin Hana Miji kara Aure, maganin Samun minun Aure, Maganin Samun yaya masu Tarbiyya, maganin gana yara Shayeshaye, Maganin Hana yara sata da neman Mata, Maganin Budin Kasuwa, maganin Basira da kwakwalwa, maganin Haddar Al-kur'ani, Adduar Cin Jarabawa, Adduar Sakarwa da makiyi cuta, Karatun Sufanci, Karatun Ahlari, Ishmawiy, Littafin Iziyya,
@alameenibraheemhameed4346
2 жыл бұрын
Maganin kudi nakeso
😭😭😭😭😭
AI TSOWAN ZANCE NE YANZU A LAGOS SUN HAURA 10 MU AREWA MUNA YADDA MUKE
Nidan arewane lefin manyan arewane mulki nawa Mayan arewa sukayi basuyi komaï ba ,she ministan wutta fashola ya diba Ina yafi anfani da wutta she yasa yabada 8 a lagos
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
dama manyan mu sai sannu
Konkoso anrenamaka ko mutunci bakasamuba meysa atiku bazai hade makaba t
KA YI GOOGLE: PROTEST OVER REMOVAL OF UG MOHAMMED, MD/CEO TCN KA GANI
Gonda kace azabi konkoso daatiku don konkoso yayi aiki maganinku kaima kasani konkoso yafi atiku
Kwakwaso ba Arewa ce agabanshi ba. Banda koyawa matasa siyasar rashin kunya ba Abun da kwakwasiya take koyarwa arana irin ta yau Yan kwankwasiya suka ciwa shek Isa Ali tantami mutunci muna neman tsari da irin su kwakwasiya
@abdulhameedumar5204
2 жыл бұрын
Hmmmm Dan allah ki Dan kara zurfafa nazari akan kwankwasiya
@Idreez2
2 жыл бұрын
To saiki zabi tinubu Babu Wanda ya hanaki hajiya
@gismayusuf632
2 жыл бұрын
@@Idreez2 Allah yamin tsari Duk me son yayiwa Arewa asarar kuri'ar ya zabe su Mu muna inuwar lema
@Idreez2
2 жыл бұрын
@@gismayusuf632 bafa maganar asarar kuria, Kai akan kanka na Dan Adam kayi zabe abisa yaqini na kana da tabbas Wanda ka zaba shine Mafi cancanta, Babu ruwanka da wai zaici, cus ranar qiyama tambayar da zaka amsa kenan, dalili dayasa ka zabi Dan takara Wane, so nasan kinsan waye yafi dacewa acikin su 3.
@khaleepaak7563
Жыл бұрын
Wlh karya kake Dan wahala
Allah yayi mna zabi mafi alheri ya hayyu ya qayyum
@abubakarabdullahi6183
2 жыл бұрын
Ameeeeeeeeeen