wai duk kirki da krista zai yi duk wai zai je wuta. Episode one hundred and seventy eight.
Жүктеу.....
Пікірлер: 10
@davidibrahim4629 Жыл бұрын
God bless u pastor
@Nollywood-qb9xd28 күн бұрын
Toh sun ce ai iyayen annabin nasu ma ai suna wuta ne.
@risba34099 ай бұрын
Ubangiji yasa mu dace amin.
@samailadankastina-jb7ch Жыл бұрын
Duka.wada.ba.musulimi.ba.bashi.ba.rahamar.allah.
@philipbello4020 Жыл бұрын
Allah dai ya taimakemu
@user-de6wp8tf6kАй бұрын
pas to ayouda arewa
@usmansulaimanusman1620 Жыл бұрын
Wann haka yake sbd Dole Sai ka yadda da Allah daya ne da farko
@hafizeeytv595611 ай бұрын
Tabbas pastor bakasan ma'anar La'ilaha illallahu ba,yakamata kayi bincike domin kasan ma'anar La'ilaha illallahu,domin da kasan ma'anar La'ilaha illallahu da baka zauna a Christanciba, Sannan kuma shi albani ba magana yayi akan kar mutum yaci abincin ku ko abinshankuba,a'a,yayi magana akan duk wani aiki da Mutum yayi na alkhairi Allah baya karba har sai yayi imani da La'ilaha illallahu Muhammadur Rasulullah,(ma'ana ya musulunta)cewa muchi abincin ku ko mu auri yayanku hakan ba yana nufin mu daku dayaneba,tabbas ginshikin karbar aiki a wajen Allah shine imani,babu wani aiki da Allah s.w.a yake karba na bawansa har sai yayi imani tukunna(har sai ya musulunta tukunna),kaji tsoron Allah kaje kayi bincike akan wannan kalma ta La'ilaha illallahu Muhammadur Rasulullah, Kuma ba gajeren bincikeba bincike mai zurfi
@Ahmadabdullahiahmad-vp1lx Жыл бұрын
Kaima idan baka tubaba kana ruwa
@philipbello4020 Жыл бұрын
Shin pastor wai da musulmi dakuma Christa Allahn mu Dayane???
Пікірлер: 10
God bless u pastor
Toh sun ce ai iyayen annabin nasu ma ai suna wuta ne.
Ubangiji yasa mu dace amin.
Duka.wada.ba.musulimi.ba.bashi.ba.rahamar.allah.
Allah dai ya taimakemu
pas to ayouda arewa
Wann haka yake sbd Dole Sai ka yadda da Allah daya ne da farko
Tabbas pastor bakasan ma'anar La'ilaha illallahu ba,yakamata kayi bincike domin kasan ma'anar La'ilaha illallahu,domin da kasan ma'anar La'ilaha illallahu da baka zauna a Christanciba, Sannan kuma shi albani ba magana yayi akan kar mutum yaci abincin ku ko abinshankuba,a'a,yayi magana akan duk wani aiki da Mutum yayi na alkhairi Allah baya karba har sai yayi imani da La'ilaha illallahu Muhammadur Rasulullah,(ma'ana ya musulunta)cewa muchi abincin ku ko mu auri yayanku hakan ba yana nufin mu daku dayaneba,tabbas ginshikin karbar aiki a wajen Allah shine imani,babu wani aiki da Allah s.w.a yake karba na bawansa har sai yayi imani tukunna(har sai ya musulunta tukunna),kaji tsoron Allah kaje kayi bincike akan wannan kalma ta La'ilaha illallahu Muhammadur Rasulullah, Kuma ba gajeren bincikeba bincike mai zurfi
Kaima idan baka tubaba kana ruwa
Shin pastor wai da musulmi dakuma Christa Allahn mu Dayane???