Allah yaqarawa sheikh abulfathi sani attijany lafiya da kusanci ameen suma ameen
@umarharunainyass79272 жыл бұрын
Mash Allah muan gode shik ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
@aboludetoheeb6502 жыл бұрын
Allah ya Saka DA alkairi
@tahirabdulnur9720 Жыл бұрын
مشالله،
@bukarbukar38272 жыл бұрын
Macha shek abulfati
@addikoroo85612 жыл бұрын
Mungode sheikh 🙏❤️
@wahidimaliki9402
2 жыл бұрын
Wahabiya basa fahen targaskiya
@muhammedsunusiyusuf43402 жыл бұрын
Masha Allah abulfathi Dani atijani
@zubairuumar36242 жыл бұрын
Masha Allah ya sheick
@inaalfaharidasayyadafadima19812 жыл бұрын
💖💖
@omarmaigarimalamboubacar7182 жыл бұрын
Macha allah cheick abulfatahi
@babangidausman2332 жыл бұрын
Masha Allah Sheakh abdulfatahi sani Allah yakara lafiya da Nisan kwana Dan alfarmar manzan Allah
@AbubakarSaad-dc7zn5 ай бұрын
الحمد لله
@IsmaelammarBinammar2 жыл бұрын
Wlhi matsorakine kai abulfathi Allah yaja zamain mlm ahmedالعلم زينة الفتى
@iddizango88152 жыл бұрын
May Allah bless you shiekh Abulfathi sani Attijany💙💜💚🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼
@mousconiger2499
2 жыл бұрын
Nbbb
@barakamutari6898 ай бұрын
Hakane❤❤❤
@salahakabir75402 жыл бұрын
Wallahi muna ganewa sosai, allah ya saka da alhairi, ya shaik abulfathi👍 allah yabara mu, da masu sagin, annanbi da iyayen ma aiki( s a w)
@abubakarabdallahabdallah39042 жыл бұрын
Macha Allah
@belloabdulyakeen58252 жыл бұрын
Ku dinga kare gaskiya ba Shehu ba. Alhamdulillah mu Muna iya yarda ibn taimiyya ya na kuskure. Amma ku fa yan dariqa, in an karanto daga litattafan ku neman karewa ku keyi ta kowace hanya. Shi ya sa Abul Fathi ya ke tsoron tambayoyin Mallam Ahmad.
@ibrahimmuhammad1569
2 жыл бұрын
Su shehunan namu suka rubuta qarara cewa su ba maassumai(wayanda basa kuskure)bane kuma ba daya daga cikin almajiransu da ya rubuta cewa basa kuskure.Taqadammar da muke yi da wahhabiyan Izala shine suna karanto maganganu shehunanmu su yi musu fassarar gatari basu fahimci maganganun ba ,basu san inda maganganun suka samo madogara ba daga sharia(musanman Qurani da hadithai);domin shehunanmu ,musanman shehu tijjani da almajirinsa(khalifansa) na daga baya shehu Ibrahim Nyass duniyar elmin musulunci ta sallama cewa qwararru ne matuqa har da mash'huran malaman wahhabiyawa.kaga har kai da baka da wani matsayi a fagen elmin musulunci ka fahimta daga bayanan Abulfathi cewa Ibn taimiyya ya kawo rudani akan wasu mas'aloli na aqida masu hadari ,kamar abinda ya shafi Ubangiji cewa anan shi kore aqidar jahmiya ta cewa Allah yana da jiki na gabbai kamar hannu da kafa da fuska da kwuibi ,acan kuma shi nuna Allah yana da kama irin ta Dan Adam kuma ya kebe gu daya a sama saman gado irin na sarakai ,idan har yana da buqatar kusantan bayinsa a bayan qasa sai ya diro tamkar tsuntsu da ibn taimiyya ya mithalta da dirowar liman daga mimbari.Game da janibin annabin Rahma,Ibn taimiyya ya yarda Annabi yana karba sallama daga qabarinsa kai harma ssalihan bayin Allah(waliyyai)suna magana da wadanda ke raye.Amma a wani gu ya walwale yace annabi baya iya baiyana ga ssalihan bayin Allah shiyi magana dasu,alhali ga hadithai sun baiyana qarara yiyuwar haka.Ibn taimiyya yace matattu da ake ganin suna baiyana ga masu rai aljanu ne ke shiga ssurar matattun,alhali ba aya ko hadithi ko fahimtar ssahabbai da ya nuna haka. To,cikin wayannan raayoyi na Ibn taimiyya masu karo da juna ,wane zaka zaba kuma ina hujjarka ta yin haka?kaga kuna cikin hadari tunda wayannan fatwoyi na Ibn taimiyya akansu ne Dan Abdulwahhab ya gina aqidarsa ta kafirta sauran jamhur na musulmi harda malaman tauhidi na Ashaera da mazahib na fiqhu;kuma wannan deadly virus na wahhabiyanci ne daghutu Abubakar Gumi ya shigo dashi a Nigeria ya fesa kuka kamu.Sannan ba daya daga manyan malaman Izala da ya barrantar da kansa da wannan gubar ta wahhabiyanci.kai kayi baraa daga wannan mugunyar aqida ne Mai kisan imani?
@naziruumar6470 Жыл бұрын
Ɗan Allah sarki ka taimakamin da number na Dan darajan almustafa S A W
@issahamza89102 жыл бұрын
0pp
@iddizango88152 жыл бұрын
Izala stop calling urself Alli sunna from today 😂😂😂😂😂😂
@tukurbalarabe58792 жыл бұрын
Ka gani!! Ka San zaka ce ya kawo kuka ce ya sauka!!!
@aishaaminu81342 жыл бұрын
Kudai kunfi son a barku kuyita dulmiyar da bayin Allah. Sada haka kun gwammace kuyita karya. Ibn taimiya bai taba cewa shi waliyyine ba kuma bai taba magana ta zindikanci ba yace shi yanada kunfayakun koshi lamyalid walam yulad ne ko wanda Ya bishi Ya rabautaba sai dai yace Allah yace Annabi yace
@IsmaelammarBinammar2 жыл бұрын
Idonmu Nada koli saidai karuda wawayen run darika
@tukurbalarabe58792 жыл бұрын
Malam! Ka fadi!!! An ce ka karanto daga asalin littafin kana kame-kame!!!
@wahidimaliki9402
2 жыл бұрын
Dodon kone asadoson na
@tukurbalarabe58792 жыл бұрын
Lalle!!!Yan Darika na baya basu san wannañ littafin ba, sai a wannan lokaci!! Wañnan littafin sabon littafi ne ke nan.
@tasiumuhammed7812 жыл бұрын
Wan nan ai abulfathi bakin jahiline Wanda yake kan addinin bautan kattin banza wai su shehun nai katuban ma Allah
@tukurbalarabe58792 жыл бұрын
Malam! Ta yaya zaka gane Allah ne???
@belloabdulyakeen58252 жыл бұрын
Matsoraci kawai. Ana tambayar ka hukunci kana cewa ya fara kawo maka Wanda ya ce haka tsabar tsoro ka da ka ci gida.
@IsmaelammarBinammar2 жыл бұрын
Katsaya ataotamna minti 5biyar inbaka game zawo ruwane
@tukurbalarabe58792 жыл бұрын
Lalle! Malam zancen sufaye yake karantowa yake dangantashi da Ibn Taymiyya. Malam bazaka zaya a yi gaba-da gaba ba. Sufa ye sun fada!!!;
Пікірлер: 42
Allah yaqarawa sheikh abulfathi sani attijany lafiya da kusanci ameen suma ameen
Mash Allah muan gode shik ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Allah ya Saka DA alkairi
مشالله،
Macha shek abulfati
Mungode sheikh 🙏❤️
@wahidimaliki9402
2 жыл бұрын
Wahabiya basa fahen targaskiya
Masha Allah abulfathi Dani atijani
Masha Allah ya sheick
💖💖
Macha allah cheick abulfatahi
Masha Allah Sheakh abdulfatahi sani Allah yakara lafiya da Nisan kwana Dan alfarmar manzan Allah
الحمد لله
Wlhi matsorakine kai abulfathi Allah yaja zamain mlm ahmedالعلم زينة الفتى
May Allah bless you shiekh Abulfathi sani Attijany💙💜💚🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼
@mousconiger2499
2 жыл бұрын
Nbbb
Hakane❤❤❤
Wallahi muna ganewa sosai, allah ya saka da alhairi, ya shaik abulfathi👍 allah yabara mu, da masu sagin, annanbi da iyayen ma aiki( s a w)
Macha Allah
Ku dinga kare gaskiya ba Shehu ba. Alhamdulillah mu Muna iya yarda ibn taimiyya ya na kuskure. Amma ku fa yan dariqa, in an karanto daga litattafan ku neman karewa ku keyi ta kowace hanya. Shi ya sa Abul Fathi ya ke tsoron tambayoyin Mallam Ahmad.
@ibrahimmuhammad1569
2 жыл бұрын
Su shehunan namu suka rubuta qarara cewa su ba maassumai(wayanda basa kuskure)bane kuma ba daya daga cikin almajiransu da ya rubuta cewa basa kuskure.Taqadammar da muke yi da wahhabiyan Izala shine suna karanto maganganu shehunanmu su yi musu fassarar gatari basu fahimci maganganun ba ,basu san inda maganganun suka samo madogara ba daga sharia(musanman Qurani da hadithai);domin shehunanmu ,musanman shehu tijjani da almajirinsa(khalifansa) na daga baya shehu Ibrahim Nyass duniyar elmin musulunci ta sallama cewa qwararru ne matuqa har da mash'huran malaman wahhabiyawa.kaga har kai da baka da wani matsayi a fagen elmin musulunci ka fahimta daga bayanan Abulfathi cewa Ibn taimiyya ya kawo rudani akan wasu mas'aloli na aqida masu hadari ,kamar abinda ya shafi Ubangiji cewa anan shi kore aqidar jahmiya ta cewa Allah yana da jiki na gabbai kamar hannu da kafa da fuska da kwuibi ,acan kuma shi nuna Allah yana da kama irin ta Dan Adam kuma ya kebe gu daya a sama saman gado irin na sarakai ,idan har yana da buqatar kusantan bayinsa a bayan qasa sai ya diro tamkar tsuntsu da ibn taimiyya ya mithalta da dirowar liman daga mimbari.Game da janibin annabin Rahma,Ibn taimiyya ya yarda Annabi yana karba sallama daga qabarinsa kai harma ssalihan bayin Allah(waliyyai)suna magana da wadanda ke raye.Amma a wani gu ya walwale yace annabi baya iya baiyana ga ssalihan bayin Allah shiyi magana dasu,alhali ga hadithai sun baiyana qarara yiyuwar haka.Ibn taimiyya yace matattu da ake ganin suna baiyana ga masu rai aljanu ne ke shiga ssurar matattun,alhali ba aya ko hadithi ko fahimtar ssahabbai da ya nuna haka. To,cikin wayannan raayoyi na Ibn taimiyya masu karo da juna ,wane zaka zaba kuma ina hujjarka ta yin haka?kaga kuna cikin hadari tunda wayannan fatwoyi na Ibn taimiyya akansu ne Dan Abdulwahhab ya gina aqidarsa ta kafirta sauran jamhur na musulmi harda malaman tauhidi na Ashaera da mazahib na fiqhu;kuma wannan deadly virus na wahhabiyanci ne daghutu Abubakar Gumi ya shigo dashi a Nigeria ya fesa kuka kamu.Sannan ba daya daga manyan malaman Izala da ya barrantar da kansa da wannan gubar ta wahhabiyanci.kai kayi baraa daga wannan mugunyar aqida ne Mai kisan imani?
Ɗan Allah sarki ka taimakamin da number na Dan darajan almustafa S A W
0pp
Izala stop calling urself Alli sunna from today 😂😂😂😂😂😂
Ka gani!! Ka San zaka ce ya kawo kuka ce ya sauka!!!
Kudai kunfi son a barku kuyita dulmiyar da bayin Allah. Sada haka kun gwammace kuyita karya. Ibn taimiya bai taba cewa shi waliyyine ba kuma bai taba magana ta zindikanci ba yace shi yanada kunfayakun koshi lamyalid walam yulad ne ko wanda Ya bishi Ya rabautaba sai dai yace Allah yace Annabi yace
Idonmu Nada koli saidai karuda wawayen run darika
Malam! Ka fadi!!! An ce ka karanto daga asalin littafin kana kame-kame!!!
@wahidimaliki9402
2 жыл бұрын
Dodon kone asadoson na
Lalle!!!Yan Darika na baya basu san wannañ littafin ba, sai a wannan lokaci!! Wañnan littafin sabon littafi ne ke nan.
Wan nan ai abulfathi bakin jahiline Wanda yake kan addinin bautan kattin banza wai su shehun nai katuban ma Allah
Malam! Ta yaya zaka gane Allah ne???
Matsoraci kawai. Ana tambayar ka hukunci kana cewa ya fara kawo maka Wanda ya ce haka tsabar tsoro ka da ka ci gida.
Katsaya ataotamna minti 5biyar inbaka game zawo ruwane
Lalle! Malam zancen sufaye yake karantowa yake dangantashi da Ibn Taymiyya. Malam bazaka zaya a yi gaba-da gaba ba. Sufa ye sun fada!!!;
@wahidimaliki9402
2 жыл бұрын
Ka nacikinbata
D'Odin wahabiyawa
Fitnatu wahabiya
Dodan wahabiyawa
Wahabiya/Salafiya Dangi kafirai/Arna