Mazaje Ne official KZread channel Dandalin Dariya Wasan Barkwanci Na MazajeNe Don't Forget To Subscribe! #MazajeNe #SabonComedy
Жүктеу.....
Пікірлер: 183
@roufaihachimo92062 жыл бұрын
Dan Allah aide na
@maizamanimaizamani46302 жыл бұрын
Gaskiyar magana ummi batada asali mahai fiyarta yar kasar nigeria ce tahaifeta a saudia amman ba asan waye baban taba shima mai wannan maganar yatamaki rayuwarta ne tana karama koma yabada gudun mawa wajan batamata tarbiya suwaye iyayanta
@tradevesta8883
2 жыл бұрын
To Allah ya kyauta Amma inaganin ita ba laifinta bane ba...Wato da hanyar da tazo duniya.. Da magabatanta zasu zasu ceci rayuwarta sai su mata aure nasan baza ta rasa masu sonta ba.. Ko ta huta da tonon silili.. Madama suka barta a hannun yara da ya film rayuwarta zata iya lalacewa.. Har yanzu tana da dama ta nemawa kanta tsira..
To kundeji yasir ya karyata kanshi rayuwa kenan wannan shine akecewa kaikayi
@roufaihachimo92062 жыл бұрын
Aide na Dan Allah magan gan nu
@sulaimansaji25952 жыл бұрын
Wallahi wannan haukane kai bakasan me kakeba dakazo kana wannan maganar sannan kuma aure haramunne sabida bakada ilimi kafito kana wannan maganar Sannan wannan neman dau kakane sabida ba asankaba kaida ummin kuna so ku sami daukaka sannan kuma ummi butuluce Wawa kawai kaadan sunna bane da har kake ganin laifin yace zai aureta allah ya isa batamin lokacin kallona dakayi
@sadiyamusa94962 жыл бұрын
Allah sarki
@ibrahimdizguy56382 жыл бұрын
Wato megida Mistake dinka akan rauwar Ummi shine, lokacinda kafahimci cewa wancan Mayaudarin yaudqranta zaiyi ba Aurenta zaiyiba da kaba wawani dama ya fito ya yaureta tinda kace masunemanta da sure suna dayawa kaga da kayi hakn da duk yau ba'azo Ana cece kuce dinnan ba. Da fatan Allah yafito mata da miji nagari tayi aurenta Allah kuma ya karamana Shiriya da rufin asiri ameen.
@saningaibuseallah2592
2 жыл бұрын
Allah sarki rayuwa kenan wannan shine kaikayi Gashide yau yasir yakaryata kanshi ko kunya bejiba ko yaya zeshigo cikin mutane da girnanka kana karya kace 15k yabata amma yau kace 40k Allah yatsinewa me karya Nide naji dadi dakabawa Adam zango hakuri
@abdoulshakourdaouda31492 жыл бұрын
Wlh wannan magana bai dace Ummu tayi mgn kan taba domin ita mace ce amma Allah ya sa mugane da ta barwa Allah komai shine mai
@falaluali28932 жыл бұрын
A gaskiya Bai adallci ba
@mamanfildosi78312 жыл бұрын
To Allah mungode ma da ba damuwa muna tare da Adam🙏
@ittifakinmalamanmu6994
2 жыл бұрын
Kwarai kuwa
@muhamedbilyaminu25652 жыл бұрын
Kai Adam a Zango Allah Yakariye Ka inda adalci Adam a Zango shine mai butulci amma harda itama tanada nata butulci
@nawarzutv24352 жыл бұрын
Amma wannan mutumin biyan shi ne a kayi insha Allahu se Allah ya tona muku asiri
@moubaeemoubaa1224
2 жыл бұрын
Uban'kane'yabiyasa😁🤬🤬wawakawai🤬🤬wahalale🤬🤬🤬
@saningaibuseallah2592
2 жыл бұрын
@@moubaeemoubaa1224 aigashinan Allah yatona muku asiri yaude asirin yasir yatonu yanuna biyanshi akayi waiko kunya bejiba yace 15k zango yabata amma yau yace 40k hm duniya kenan kyaikayi koma kan mashekiya Aidama inde zaka zalunci mutum wlh se Allah yatonamuku asiri
@abduleabdulmaman47422 жыл бұрын
Kai JAMA a A wannan duniyar zango kana ga sharri. Dan allah GA tambaya zango shika dai ne mai laifi duk Nigeria Zango daukaka ta jawoma diyan banza da diyan matsiyata
@samsiyamaazu62092 жыл бұрын
Gaskia babu wlh yaseer karabu da adamu fa bashi da kai
@saniissak41172 жыл бұрын
Kana santa karya kake ya za ayi kashe budurwa kamar ummi agabanka kashe baka Santa 🎅
@aishaharunahussain39672 жыл бұрын
Toh kai ka fadi waye nata ina uwar ko uban ta mussssst ai dama baa rasa uwa sai uba ne ba a sanshi ba hhhhhhh
@aishaaliyumomimtinan38452 жыл бұрын
Hhh kawai dai Adamu kishine ya sa ya Koreta tunda dole akwai wanda suke sonta amma ai wani damuwa anan baka auretaba saboda haka dole kabarta ta sami wani inbanda ma Adamu ina shi ina wannan yar karamar yarinyar abun kunya wallahi
@abbakyaree70342 жыл бұрын
Allah yasauwake, Allah yazaba mata miji na gari
@adammoussa61142 жыл бұрын
Adam a Zango na sota
@nasirusabiu47848 ай бұрын
ALI NUHU 1 NIGERIA
@adnann70652 жыл бұрын
Wanan duk anayine dan abatama Adam a zango suna kuma ta Allah batakuba wlh yagamata taimako da karshe kusakamai da haka Allah yafiku wlh duk zancen karya kukefadi wlh mai takaima mai ta taka dankawai nasamun nacafane shine zakunema kubatawa bawan Allah suna Allah yayi wadare dakalan halin nan Allah yafiku wlh ......🙏🙏
@callmhenarukaiyat36982 жыл бұрын
Wanna magana kariya ne
@sagirlawalisah40972 жыл бұрын
Dukkannin Ku bakuda tunani bakae me mgnar ba ba ita rahab dinba ba shi adamun ba da akan littafin allah kuka tsaya kuna muhawara da dayawan mutane wasu sun karu tirr
@fatimamuhammad29552 жыл бұрын
Rahab kinaga rayuwa kai jama'a kowa da irin tasa jarabawar a rayuwa dama maman ki ta dawo dake Saudia kusa da ita ko kuma ki koma yaman wajan mahaifinki inamiki fatan Allah ya baki miji nagari mai kaunar ki kiyi aure ki huta da wannan cecekucan
@suwaibasuleman75282 жыл бұрын
Gaskiya kudena karya kufadi gaskiya sbd duniya bamatabbatabace wlh kunxama butulu dagaku har ummin
@adamadamsi72292 жыл бұрын
Cariyane
@adamsysaidousalifou98042 жыл бұрын
Gaskiya chi oga baice ba tayi masa bulci ba, kuma baice batada asali ba kaway dey, kuma ai babu wani abu dachi da ita babu Wanda yama wani butulci, way hal cewa akeyi ya lalata diyar mutane minnene tayi na lalata da zaace ya lalata ta, dikan su dachi da ita babu mai laifi dikan su ni aganina amma
@MustapahCk2 жыл бұрын
Bahaushi kinan kuwane lukaci ba a hangin nesa sai dai afitu anacin Kai ban taba ganin rayuear mu cikin Jin dadi da hadinkai sai dai afitu ana yada. Zantutuka marar sa an fani Ku kafitu kana zagin Dan uwanka shimahaka. Shiyasa kullum bacigaba Allah yashirya amin
@abdul_m_abdul4
2 жыл бұрын
🤣😂
@nishaditv69172 жыл бұрын
Butulluchi ne mana ta yi mai
@mubarakipaki67972 жыл бұрын
Kaji Wana Wawa lkc shekara ummi nawa sakara kawai
@bintaaudugarba32462 жыл бұрын
Allah ya shirya
@ibrahimbuhari7222 жыл бұрын
Hahahahaha kaji tsoron Allah
@ibrahimmuhammad3022 жыл бұрын
حسبنا الله ونعم الوكيل ولاحول ولاقوة الا بالله العلي العظيم، ،،لا إله الا الله سيدنا محمد رسول الله صلى الله عليه وسلم، بسم الله الرحمن الرحيم، ،
@mubarakipaki67972 жыл бұрын
Sai bayan shekara shekara kuke waya kena Wawa
@abdoulrachid52682 жыл бұрын
Rayuwar Dunia kenan muji tsoron Allah komai zamuyi
@lenfantofficiel42042 жыл бұрын
Wanan gaskiye ne
@mubarakipaki67972 жыл бұрын
Mazaje kana adawa da adamu wlh Sai kallo na gaba yayi gaba
@housseinihoussein3482 жыл бұрын
Allah yakareta
@nazifimuhammadhamza63922 жыл бұрын
Gaskiya, Adamu zango ya cuceta, Kuma shiyamata butulci Amma kaima Kayi sakaci wajen sakar karamar yarinya me karancin shekuru ga Adamu. Ni dai yanzu fatana Allah yasa be6atamata ruwaba
@saoudatousidick46062 жыл бұрын
To sani gaybu se lillahi ayanda yasser yayi bayani Adam be kawta ba kayma hakan amasayin ka me rige da umme be dace kabarta tayi wasan fari wata ba tunda be turo da magabata saba
@SamaillaofisaDanghali2 жыл бұрын
Allah kyauta
@abubakarmusa15772 жыл бұрын
SLM AY
@samsiyamaazu62092 жыл бұрын
Daman hakanan wlh ummi baxatagaya masa magana ba indai bawani abun yamata ba dan wahala ne zango
Garinmu ɗaya da Adam amma gaskiya bai kyauta ba musamman da ya saɓa alƙawarin turo magabatansa duk da yake ba mu san hujjarsa ta yin hakan ba, shi ma bai bayyana dalili ba. Yasir lallai kana da zurfin tunani, maganganunka suna da sauƙin fahimta. Allah Ya fahimtar da mu gaskiya.
@bellomuhammad14902 жыл бұрын
Allah ya siryamu
@hamidousalifou31502 жыл бұрын
wannan mutun sayan shina ankai yayi waga magana
@missabangis752 жыл бұрын
Alhamdulillah🙏
@user-vd9ik4xc7s2 жыл бұрын
aslm mazaje kuna turo bidiyo
@fatimaalhajiidikofamataidi16082 жыл бұрын
TOO🤔🤔 ALLAH YA KYAUTA
@nuhuibrahim61782 жыл бұрын
Akwai butulci Dan uw Kai kafadi taxauna agidansa kaga yamata Rana baa manta alkairi
@adamsiisah15762 жыл бұрын
Karyace makaryacin banza
@ibrahimmuhammad3022 жыл бұрын
اللهم صل وسلم وبارك على نبينا وحبيبنا محمد صلى الله عليه وسلم
@mutariso16132 жыл бұрын
Gagafara makaryaci
@user-jw6cy5qz7r2 жыл бұрын
❤❤🤝❤❤🤔🤔
@KhanKhan-tj5xn2 жыл бұрын
Hmmmm duk wannan abun anayine dan walakanci da cin mutunci wa adam zango to wlh muna tare da A zango
@moussa60212 жыл бұрын
I'll basically talk about
@hamzamahamadouhamzou21982 жыл бұрын
Kaji rosen allah akan yarinyada batada tarbiyya kowane irin iskantci tanayi akan sociale média tana rawerawe na iskantci tana photunan banza atce wai tanada tarbiyya kuma zango sai kun barshi wlh sai ta allah bata kuba hasbunallah kudai baku son komi sai koutona mai assiri
@zahraddeenyausrd55642 жыл бұрын
Kai wannan ya iya shirya karya wllh
@maryamousman8760
2 жыл бұрын
Allhi ya iya so sai ma
@zahraddeenyausrd5564
2 жыл бұрын
@@maryamousman8760 maganar ma a gagararsa take
@adammoussa61142 жыл бұрын
Shirmé
@ayubanakorami41902 жыл бұрын
to allah yakyauta ashedai abinda akefada cewa adam zango mayaudarine zancan hakayake gaskiya adam zango baikyautawa kansaba kuma baikyautawa ummi ba
@asmauharuna29642 жыл бұрын
Ya gama da ita bazai auretaba ai hmmmmmm kacuceta nasir
@mubarakipaki67972 жыл бұрын
Kaji Wana Wawa tazo yazo Wana karama yarinya tazo yazo
@mallarhoda11922 жыл бұрын
Mtcheeeeeew
@ggvgv282 жыл бұрын
To mungamsu da bayaninika Allah ya sa haka yake, itakuma Allah ya kareta daga sherin masu sheri ya unda baza sufadi alheri ba sai sheri ance fadi alheri kokai shiru to amma mu mutananmu sunfison su fadi sheri Allah ya samudace kawai mugama da Dunipace lfy kawai
@fatimahabdullah6182 жыл бұрын
Dama yanna sotaa 😫😫
@mubarakiliya71312 жыл бұрын
Mayaudarine
@nigertv84522 жыл бұрын
Cha Cha Cha
@gboyice11172 жыл бұрын
🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔
@hajarausman59422 жыл бұрын
Hmmmmmm nidai banga alamar cewa kai dan uwantane ba idan inaso muyarda abarmu muga uwayenta maana uwarta da ubanda idan har tanada su mugani aqasa suyi magana kamar yaddakayi yanzu dan kaima bamuyarda dan uwanta baneba wlh mudai zango muka sani matsayin ubanta km uwarta km yanzu tazabi bariki yabarta karka raina muna dawawo aikin banza
@tahirousoley12612 жыл бұрын
Sava
@asmauharuna29642 жыл бұрын
Kuncuceta wlh kamata yay aceta tsufa agidan mijinta amma yenzu kura kukaba ajijiyar nama
@khadeejartumar29482 жыл бұрын
Too xukitamalle yanxu kaida kadauketa kabashi kaine mahaifinta ko mene shin'ita batada ubane dakai kaketsara mata rayuwa kuma dakake cewa xe'aureta awannan lokacin mexeyida'ita idan barainonta xeyiba gatsalalan yan'mata a kannywood wannan mgn dakake duk karyane meyasa itabata fadi hakanba sarkin xance to munji amma bamuyarda ba fesal kawai mtsswww
@sulaimansaji25952 жыл бұрын
Ummi butuluce sabida shine yabhaskata kuma kafadi butulcin da yamata
@samsiyamaazu62092 жыл бұрын
A gidan hisba
@yussufmasaud39622 жыл бұрын
Batarihi mukace kabamu
@kalyboi57502 жыл бұрын
35k wlh Bai kyauta bh
@mubarsalif16242 жыл бұрын
bagasakiyabane
@ygyg41952 жыл бұрын
Da aure aka haife ta???
@erasabass41712 жыл бұрын
🙀
@maikuramaikura63902 жыл бұрын
toh
@sanghorchanneltv80772 жыл бұрын
Ya nemi aure ta kuma muka san adam à matsayi baban ta karya kake
@Duniyarnishadihausatv2 жыл бұрын
Wlh wannan da kadubi idonsa dajin yanda yake maganganu masu chinkaro da juna zakasan cewar karya yake kawai biyansa akayi
@talafami69942 жыл бұрын
Fadi alkairi ko kayi shiru amma wannan mgn duk mai hankali zaigane wani Abu zai aciki
@dahirusaraki66922 жыл бұрын
duk set up ne wannan maganan toh imma yaso aurenta tane aiba haramun bane kuma ba leifi bane
@kalyboi5750
2 жыл бұрын
Ku dai mutane baka son gaskia ne kawai
@samsiyamaazu62092 жыл бұрын
Ni shedace yaseer wlh agabana akayi kes din da sallah
Пікірлер: 183
Dan Allah aide na
Gaskiyar magana ummi batada asali mahai fiyarta yar kasar nigeria ce tahaifeta a saudia amman ba asan waye baban taba shima mai wannan maganar yatamaki rayuwarta ne tana karama koma yabada gudun mawa wajan batamata tarbiya suwaye iyayanta
@tradevesta8883
2 жыл бұрын
To Allah ya kyauta Amma inaganin ita ba laifinta bane ba...Wato da hanyar da tazo duniya.. Da magabatanta zasu zasu ceci rayuwarta sai su mata aure nasan baza ta rasa masu sonta ba.. Ko ta huta da tonon silili.. Madama suka barta a hannun yara da ya film rayuwarta zata iya lalacewa.. Har yanzu tana da dama ta nemawa kanta tsira..
Allahou Akbar Allah ya kiyaye gaba
Waitambaya lnna mahaifinta hhhhhhhh ai mussan komai munan cikin haratan yaman makaryachi bazza
Karyane Adamu Zango sai kallo mahassada sai Allah nagaba yayi gaba
Wanda yayi gaba dai yayi gaba na bayan Sai labari Muna tare da zango Allah ya kare ka
@alibouziane6924
2 жыл бұрын
Wanene nagaba yayigaba adamune yayigaba adai saké tonane menene yayi Wanda yacegaba awanann duniya tamu kinko san abinda akecema cigaba
Waidan allha malam.yasir Inasoin tambayika ya.akayi Dukwannan labarin.naka Banjibatun mahayfintaba Acikin.labarinba bakidaya Allha yayimai rasuwane Koyaya.inajiran amsa dagabakinka SainajikA malam yasir
Masha Allah. Allah ubangiji ya tsare mana ita
@saningaibuseallah2592
2 жыл бұрын
To kundeji yasir ya karyata kanshi rayuwa kenan wannan shine akecewa kaikayi
Aide na Dan Allah magan gan nu
Wallahi wannan haukane kai bakasan me kakeba dakazo kana wannan maganar sannan kuma aure haramunne sabida bakada ilimi kafito kana wannan maganar Sannan wannan neman dau kakane sabida ba asankaba kaida ummin kuna so ku sami daukaka sannan kuma ummi butuluce Wawa kawai kaadan sunna bane da har kake ganin laifin yace zai aureta allah ya isa batamin lokacin kallona dakayi
Allah sarki
Wato megida Mistake dinka akan rauwar Ummi shine, lokacinda kafahimci cewa wancan Mayaudarin yaudqranta zaiyi ba Aurenta zaiyiba da kaba wawani dama ya fito ya yaureta tinda kace masunemanta da sure suna dayawa kaga da kayi hakn da duk yau ba'azo Ana cece kuce dinnan ba. Da fatan Allah yafito mata da miji nagari tayi aurenta Allah kuma ya karamana Shiriya da rufin asiri ameen.
@saningaibuseallah2592
2 жыл бұрын
Allah sarki rayuwa kenan wannan shine kaikayi Gashide yau yasir yakaryata kanshi ko kunya bejiba ko yaya zeshigo cikin mutane da girnanka kana karya kace 15k yabata amma yau kace 40k Allah yatsinewa me karya Nide naji dadi dakabawa Adam zango hakuri
Wlh wannan magana bai dace Ummu tayi mgn kan taba domin ita mace ce amma Allah ya sa mugane da ta barwa Allah komai shine mai
A gaskiya Bai adallci ba
To Allah mungode ma da ba damuwa muna tare da Adam🙏
@ittifakinmalamanmu6994
2 жыл бұрын
Kwarai kuwa
Kai Adam a Zango Allah Yakariye Ka inda adalci Adam a Zango shine mai butulci amma harda itama tanada nata butulci
Amma wannan mutumin biyan shi ne a kayi insha Allahu se Allah ya tona muku asiri
@moubaeemoubaa1224
2 жыл бұрын
Uban'kane'yabiyasa😁🤬🤬wawakawai🤬🤬wahalale🤬🤬🤬
@saningaibuseallah2592
2 жыл бұрын
@@moubaeemoubaa1224 aigashinan Allah yatona muku asiri yaude asirin yasir yatonu yanuna biyanshi akayi waiko kunya bejiba yace 15k zango yabata amma yau yace 40k hm duniya kenan kyaikayi koma kan mashekiya Aidama inde zaka zalunci mutum wlh se Allah yatonamuku asiri
Kai JAMA a A wannan duniyar zango kana ga sharri. Dan allah GA tambaya zango shika dai ne mai laifi duk Nigeria Zango daukaka ta jawoma diyan banza da diyan matsiyata
Gaskia babu wlh yaseer karabu da adamu fa bashi da kai
Kana santa karya kake ya za ayi kashe budurwa kamar ummi agabanka kashe baka Santa 🎅
Toh kai ka fadi waye nata ina uwar ko uban ta mussssst ai dama baa rasa uwa sai uba ne ba a sanshi ba hhhhhhh
Hhh kawai dai Adamu kishine ya sa ya Koreta tunda dole akwai wanda suke sonta amma ai wani damuwa anan baka auretaba saboda haka dole kabarta ta sami wani inbanda ma Adamu ina shi ina wannan yar karamar yarinyar abun kunya wallahi
Allah yasauwake, Allah yazaba mata miji na gari
Adam a Zango na sota
ALI NUHU 1 NIGERIA
Wanan duk anayine dan abatama Adam a zango suna kuma ta Allah batakuba wlh yagamata taimako da karshe kusakamai da haka Allah yafiku wlh duk zancen karya kukefadi wlh mai takaima mai ta taka dankawai nasamun nacafane shine zakunema kubatawa bawan Allah suna Allah yayi wadare dakalan halin nan Allah yafiku wlh ......🙏🙏
Wanna magana kariya ne
Dukkannin Ku bakuda tunani bakae me mgnar ba ba ita rahab dinba ba shi adamun ba da akan littafin allah kuka tsaya kuna muhawara da dayawan mutane wasu sun karu tirr
Rahab kinaga rayuwa kai jama'a kowa da irin tasa jarabawar a rayuwa dama maman ki ta dawo dake Saudia kusa da ita ko kuma ki koma yaman wajan mahaifinki inamiki fatan Allah ya baki miji nagari mai kaunar ki kiyi aure ki huta da wannan cecekucan
Gaskiya kudena karya kufadi gaskiya sbd duniya bamatabbatabace wlh kunxama butulu dagaku har ummin
Cariyane
Gaskiya chi oga baice ba tayi masa bulci ba, kuma baice batada asali ba kaway dey, kuma ai babu wani abu dachi da ita babu Wanda yama wani butulci, way hal cewa akeyi ya lalata diyar mutane minnene tayi na lalata da zaace ya lalata ta, dikan su dachi da ita babu mai laifi dikan su ni aganina amma
Bahaushi kinan kuwane lukaci ba a hangin nesa sai dai afitu anacin Kai ban taba ganin rayuear mu cikin Jin dadi da hadinkai sai dai afitu ana yada. Zantutuka marar sa an fani Ku kafitu kana zagin Dan uwanka shimahaka. Shiyasa kullum bacigaba Allah yashirya amin
@abdul_m_abdul4
2 жыл бұрын
🤣😂
Butulluchi ne mana ta yi mai
Kaji Wana Wawa lkc shekara ummi nawa sakara kawai
Allah ya shirya
Hahahahaha kaji tsoron Allah
حسبنا الله ونعم الوكيل ولاحول ولاقوة الا بالله العلي العظيم، ،،لا إله الا الله سيدنا محمد رسول الله صلى الله عليه وسلم، بسم الله الرحمن الرحيم، ،
Sai bayan shekara shekara kuke waya kena Wawa
Rayuwar Dunia kenan muji tsoron Allah komai zamuyi
Wanan gaskiye ne
Mazaje kana adawa da adamu wlh Sai kallo na gaba yayi gaba
Allah yakareta
Gaskiya, Adamu zango ya cuceta, Kuma shiyamata butulci Amma kaima Kayi sakaci wajen sakar karamar yarinya me karancin shekuru ga Adamu. Ni dai yanzu fatana Allah yasa be6atamata ruwaba
To sani gaybu se lillahi ayanda yasser yayi bayani Adam be kawta ba kayma hakan amasayin ka me rige da umme be dace kabarta tayi wasan fari wata ba tunda be turo da magabata saba
Allah kyauta
SLM AY
Daman hakanan wlh ummi baxatagaya masa magana ba indai bawani abun yamata ba dan wahala ne zango
Alhamdoulilahi. 👉🏻🇳🇪🤲🏻
Topa sanin gaibu sai Allah
To Allah ya kyauta
Mitssswwww
Adamou yaji tsoran Allah
Wannan lallaibane Kowa yayarda dashiba Domin kaikazo dashi Bashi duniya tasaniba
August Kia geometry
Wlh wannan gasskiyane
Wlh zango yayimakukomai arayuwa Kuma munsankomai
Garinmu ɗaya da Adam amma gaskiya bai kyauta ba musamman da ya saɓa alƙawarin turo magabatansa duk da yake ba mu san hujjarsa ta yin hakan ba, shi ma bai bayyana dalili ba. Yasir lallai kana da zurfin tunani, maganganunka suna da sauƙin fahimta. Allah Ya fahimtar da mu gaskiya.
Allah ya siryamu
wannan mutun sayan shina ankai yayi waga magana
Alhamdulillah🙏
aslm mazaje kuna turo bidiyo
TOO🤔🤔 ALLAH YA KYAUTA
Akwai butulci Dan uw Kai kafadi taxauna agidansa kaga yamata Rana baa manta alkairi
Karyace makaryacin banza
اللهم صل وسلم وبارك على نبينا وحبيبنا محمد صلى الله عليه وسلم
Gagafara makaryaci
❤❤🤝❤❤🤔🤔
Hmmmm duk wannan abun anayine dan walakanci da cin mutunci wa adam zango to wlh muna tare da A zango
I'll basically talk about
Kaji rosen allah akan yarinyada batada tarbiyya kowane irin iskantci tanayi akan sociale média tana rawerawe na iskantci tana photunan banza atce wai tanada tarbiyya kuma zango sai kun barshi wlh sai ta allah bata kuba hasbunallah kudai baku son komi sai koutona mai assiri
Kai wannan ya iya shirya karya wllh
@maryamousman8760
2 жыл бұрын
Allhi ya iya so sai ma
@zahraddeenyausrd5564
2 жыл бұрын
@@maryamousman8760 maganar ma a gagararsa take
Shirmé
to allah yakyauta ashedai abinda akefada cewa adam zango mayaudarine zancan hakayake gaskiya adam zango baikyautawa kansaba kuma baikyautawa ummi ba
Ya gama da ita bazai auretaba ai hmmmmmm kacuceta nasir
Kaji Wana Wawa tazo yazo Wana karama yarinya tazo yazo
Mtcheeeeeew
To mungamsu da bayaninika Allah ya sa haka yake, itakuma Allah ya kareta daga sherin masu sheri ya unda baza sufadi alheri ba sai sheri ance fadi alheri kokai shiru to amma mu mutananmu sunfison su fadi sheri Allah ya samudace kawai mugama da Dunipace lfy kawai
Dama yanna sotaa 😫😫
Mayaudarine
Cha Cha Cha
🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔
Hmmmmmm nidai banga alamar cewa kai dan uwantane ba idan inaso muyarda abarmu muga uwayenta maana uwarta da ubanda idan har tanada su mugani aqasa suyi magana kamar yaddakayi yanzu dan kaima bamuyarda dan uwanta baneba wlh mudai zango muka sani matsayin ubanta km uwarta km yanzu tazabi bariki yabarta karka raina muna dawawo aikin banza
Sava
Kuncuceta wlh kamata yay aceta tsufa agidan mijinta amma yenzu kura kukaba ajijiyar nama
Too xukitamalle yanxu kaida kadauketa kabashi kaine mahaifinta ko mene shin'ita batada ubane dakai kaketsara mata rayuwa kuma dakake cewa xe'aureta awannan lokacin mexeyida'ita idan barainonta xeyiba gatsalalan yan'mata a kannywood wannan mgn dakake duk karyane meyasa itabata fadi hakanba sarkin xance to munji amma bamuyarda ba fesal kawai mtsswww
Ummi butuluce sabida shine yabhaskata kuma kafadi butulcin da yamata
A gidan hisba
Batarihi mukace kabamu
35k wlh Bai kyauta bh
bagasakiyabane
Da aure aka haife ta???
🙀
toh
Ya nemi aure ta kuma muka san adam à matsayi baban ta karya kake
Wlh wannan da kadubi idonsa dajin yanda yake maganganu masu chinkaro da juna zakasan cewar karya yake kawai biyansa akayi
Fadi alkairi ko kayi shiru amma wannan mgn duk mai hankali zaigane wani Abu zai aciki
duk set up ne wannan maganan toh imma yaso aurenta tane aiba haramun bane kuma ba leifi bane
@kalyboi5750
2 жыл бұрын
Ku dai mutane baka son gaskia ne kawai
Ni shedace yaseer wlh agabana akayi kes din da sallah
@ummuabdullaah7823
2 жыл бұрын
Dan Allah? Toh bamu labarin yadda abun yake?
Na sharada acan akayi kes