TONON SILII GA ABDULJABBAR || Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo
WASU DAGA CIKIN BAYANAN DA ZAMAN YA KUNSA:
(1) Nuni zuwa ga Tarihin masu mummunar akida da irin yadda karshensu ya kasance.
(2) Girman sharri da illar masu sanya rigar addini amma su na yi wa addinin zagon kasa.
(3) Duk wanda ya rushe Hadisai kawai ya rushe Hukunce-Hukuncen Shari'ar Musulunci ne.
(4) Ta ya ya makiya addini ke rusa Hadisai?
(5) Ina Akidar rushe Hadisai ta samo asali?
(6) Rubucen-Rubucen da Malamai suka yi domin bayanin munanan akidu.
(7) Tonon Silili ga Abduljabbar Nasiru Kabara da takaitaccen tarihin yadda barnarsa ta faro.
(8) Shin Abduljabbar Nasir Kabara yana wani bincike na ilimi?
(9) Su waye iyayen gidan Abduljabbar Nasir Kabara? Da su wa ya dogara?
(10) Bayan sanya Abduljabbar Nasir Kabara takunkumin magana me kuma ya kamata ya biyo baya?
Пікірлер: 17
Masha allah allah yakara lafiya malam
Allah yakare mana kai gojin ilimi Allah yakaro ilimi masu albarka
Allah ya taï makeka malam
@oumarouamadouabdoulrazak1377
Жыл бұрын
Malam Kenan yayi😁😁😁😁😂😂😂😂
Allah ya saka da Alkhairee
Jazak allahu khair malam
Allah kuma Yasaka maka da gidan Aljanna
Allah ya saka da alkhairi Allah ya raya zuria shi kuma wancan zindikin da yayi ridda inzai
Allah ya karawa malam lfy da imani
ALLAh ya saka da AL khairi
Allah yasaka da alkhairi
Ok
Allah yakarawa malam lafiya
Wanen tsohon babu albarka gareshi
Go and face him face to face stop site talk. Mai bakin dubura
@zoyraksa8924
3 жыл бұрын
Kutumar uban ka
@umarsuleimanjalo3834
2 жыл бұрын
There’s no need, he’s already been destroyed. So shut up