Toh Fa Masu Zanga zanga Sun Sawo Sheikh Daurawa Agaba Da Kabiru Gombe Kan Hanasu Zanga Zanga...

Subscribe AL-Ishara TV

Пікірлер: 54

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah14 күн бұрын

    Ai addu,a tana tafiya ne da aiki, duk masu cewaayi addu'a kada ayi zanga zanga toh dan Allah kuzauna kwana2 a dakinku ku diga addu'a Allah yasa kuji kun koshi basai kunciba mugani zaku kai.

  • @user-jl2bf9qn2l
    @user-jl2bf9qn2l14 күн бұрын

    Wlh dan uwa babu yaran dazasu gane fiyeda zanga zangar

  • @lawantajudeen2583
    @lawantajudeen258314 күн бұрын

    INSHA ALLAH sai mufito

  • @aliyuisa9367
    @aliyuisa936714 күн бұрын

    Allah yasa mudace dai kawai amma akwai matsala gaskiya Dan mukan in akace afitoh zamu fitoh

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s14 күн бұрын

    Wallahi anashan wahalasosai anijeria Allah yataimakemu kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy Allah yakaremanaku dan darajar annabi SAW🤲🤲

  • @YahuzaAly
    @YahuzaAly14 күн бұрын

    Wallahi bazaku taɓa zama lafiya ba. har sai kun fara bayayya da ɗa'a ga malaman ku. Amma muddin kuna ce ince da malamai da Zubar da mutuncinsu toh bazaku taɓa zama lfy bah Wallahi.

  • @babangidayelwayirnggau8250
    @babangidayelwayirnggau825014 күн бұрын

    Allah ya kaimu ranar amen

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s14 күн бұрын

    Ameen Allah yabada nasara Allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa muna muku aaddua Allah yasa kuyi zanga zanga lfy kugama lfy yahayyu yapayyun🤲🤲

  • @HabuMuhammad-dw2ny
    @HabuMuhammad-dw2ny14 күн бұрын

    Gaskiyane azzaliman malamaine kakap dinsu malaman kudi Kuma wallahhi saimunyi

  • @umarmubaraksambo1345
    @umarmubaraksambo134514 күн бұрын

    Gaskia ne malam

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj14 күн бұрын

    Malamai kuma kuji tsoran Allah, wannan mah tuna tarwane sadaqallahul Azim

  • @MoustaphaHamissou-nz3el
    @MoustaphaHamissou-nz3el14 күн бұрын

    Masha Allah mungode Allah Saka da alkairi

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa14 күн бұрын

    Malamai dai ko yan maula. Dama dama Daurawa amma Kabiru gombe ai ba malami ba ne. Maroki ne kawai

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj14 күн бұрын

    Wlh malamai kuma kuji tsoran Allah kuma shuwagabannin kasannan wa,azi.Komai sai kuci muyi hakuri,kisa a Nigeria ai bayau akafara ba

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j14 күн бұрын

    Allah yatemakeku matasan Nigeria Allah yatsareku daga sharrin gwamnatin Nigeria

  • @BILKISUFauzan02
    @BILKISUFauzan0214 күн бұрын

    Allah yasaka mana sun korimana mazajenmu sunbar kasa suntafi wata kasar ana wulankantasu mutum da degree sa Amman abanza innalillahi wa'inna ilaihi rajiun Allah ka kawo mana dauki Allah ya taimakeku matasanmu akan wannan zanga zangan Ameen ya Rabbi

  • @yahayaabdullahi5092
    @yahayaabdullahi509214 күн бұрын

    ماشاءاللہ

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q14 күн бұрын

    Wlh wannan bakin mulki na Nigeria Babu wata kasar larabawa da za.ayi musu irin wannan mulkin su zura ido hiyasa su dasun ga zaluncin shugaban suke zanga zanga kuma su sami nasara

  • @makharajausman2196
    @makharajausman219614 күн бұрын

    Duk Wanda keson yaci mutuncin malamman mu Allah ya wargashi ya kunyatar dashi

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada425114 күн бұрын

    Sun RAINA Yan Arewa , Idan Sunyi Zalunci' Sai su hada mutane da Addini. Munafukai 😢😢😢

Келесі