Subhanallah Ta Tabbata Akwai Auren Jinsi a Takardan da Tinibu Yasa Hannu Dr Gumi Ya Tona Asiri....

Subscribe AL-Ishara TV

Пікірлер: 23

  • @nashbash5573
    @nashbash55739 күн бұрын

    Allah yasaka da alheri Dr Ahmed gumi.❤❤❤❤❤

  • @khadijatunmanmusa4621
    @khadijatunmanmusa46219 күн бұрын

    Amin ya Hayyu ya Kayyum

  • @mubarakgarba6566
    @mubarakgarba65669 күн бұрын

    Inna'lillahi Wa'Inna Ilaihi raji'un. Ya Allah ka shiga tsakanin nagari da mugu. Ya Allah kayi mana maganin duk wani dake kokarin sa Najeriya a cikin musiba. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏

  • @hauwabamalli1411

    @hauwabamalli1411

    9 күн бұрын

    Ameen ya hayyu ya kayyum🤲

  • @khadijatunmanmusa4621

    @khadijatunmanmusa4621

    9 күн бұрын

    Amin ya Allah

  • @fatimamuhammadkeraukerau8338
    @fatimamuhammadkeraukerau83388 күн бұрын

    Ameen Thumma ameen

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger8 күн бұрын

    امين

  • @abdulrasheedgombo771
    @abdulrasheedgombo7719 күн бұрын

    Ameen Mallam

  • @AliyuAbubakar-z1x
    @AliyuAbubakar-z1x8 күн бұрын

    Allah yasakadaalkhairi

  • @sanahatoumijiyawa742
    @sanahatoumijiyawa7429 күн бұрын

    Wallahi hakane Malam Abubakar Gumi, y’a Hayyu y’a Kayyum 😭😭😭🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽

  • @bintadayyabu1060
    @bintadayyabu10609 күн бұрын

    Ameen yarabbi

  • @ibrahimabubakar8415
    @ibrahimabubakar84159 күн бұрын

    Subhanallah

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni47138 күн бұрын

    Wallahi Mlm ga abu idan ya shigo wajenmu ba tsari komai a haukace yake a Nigeria gashi qasar turawan ana mummunar aqida amma baza ka ta6a ganin ana auren wannn masifa a bayyana ba koda Christmas suke shiru garin bare aure, amma idan aka yarda aka bar wannan qazanta ta faru to ze zm ruwan dare. Allah ya kiyaye kuma ye maganin wnnn bala'i a koina a cikin duniya

  • @KabiruAHali
    @KabiruAHali4 күн бұрын

    MALAMAI KUJI TSORON ALLAH

  • @babs576kenedy
    @babs576kenedy9 күн бұрын

    جزاكم الله خيرا❤❤❤

  • @user-gw2ss7og8k
    @user-gw2ss7og8k9 күн бұрын

    L

  • @abubakarahmad5661
    @abubakarahmad56619 күн бұрын

    Barin irin kiran da ba ayiwa mutane ba akan cewa kar azabe bola tunubu amma sukayi bir sukayi kunnen uwar shege kuma wannan shi zai nunamaka bola tunubu bazaiyi tazar ceba saboda turawa sun auna sunga ya tsufa shine zasuyi duk yacce za suyi suga sun kara har gitsa Nigeria dan allah ashekara dayan da yayi kaduba kaga masifar daya jefa kar allah ya isa tsakanin mu da shi

  • @KabiruAHali
    @KabiruAHali4 күн бұрын

    SHI DAN GUMI BAI KAWO MAKA, KAI KUMA KA NUNA MANA AI TURANCI NE, MUNA IYA KARANTAWA. SU HAMAS AI BA ADDINI A GABANSU?

  • @nuhumaishanu6944
    @nuhumaishanu69449 күн бұрын

    Ai dama sai gwamnati ta karbo wannan kudi kafin a buda musu inda batun auren jinsi yake. Lalle kada a ciwo wannan bashi,idan kuma sun karbo yakamata su mayar. Abunda idan an ciwo bashin sacewa zaayi ,ba qasa zaayiwa aiki da kudinba

  • @sakinadeeni4713

    @sakinadeeni4713

    8 күн бұрын

    Ko za su yiwa qasa aiki da kudin bama son wannan qazamin kudi. Allah ya karemu dg sharrin masu sharri

Келесі