SHEIKH DAHIRU BAUCHI YA BAYYANA ASALIN ABUN DA YA FARA KAWO RIKICI TSANI DARIQA DA IZALA A NIGERIA
Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Пікірлер: 51
Allahu akbar, Allah yaqan Sheikh Abubakar Mahmud Gumi. A yau bama buqantan Gumi yanuna mana Kafircin da ke cikin Dariqu. Kowa yasan gaskiya. I Inama Sheikh Dahiru Bauchi fatan alkhairi. Ya kamata Yan Dariqa su gyara kukuransu, Izala ta fiku gaskiya
Dahiru bauci Allah ya shiryeka.Dan Allah ka bar Gumi ya konta kabarinsa. Ka jira taka mutuwar.
Allah ya jikan Abubakar Gumi. Da yazo yanzu da yaga zaratan sunna
Allah ya karama Shehu lafiya
❤❤
تفسير رؤيه قتل
Dahiru bauchi zai mutu da hassadar gumi, dan Allah duk wanda keda inda gumi yayi maganar dahiru bauchi ya tura mun
Allah yassaka da guidan aljannah baban mu❤❤❤❤ Allah ya kare ka
A she gadon hasada Yan dariga sukayi diga Soho , Allah ye jikan malam abbakar Gubi
Kai tsoho wllh tausayawa kanka kaji tsoron Allah kabar son zuciya ko kacika da imani
Shehu jaki
Malam kayi sata badawka Kaya moutoun ba izinisa Allah yasan me gaskiya kouma ga ha intsi malam roubouta mana tafasiri
Makar yashin banza
Allah yassaka to shehu❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Kai wannan tsoho akwai baqar hassada.
Tsufa cikin bidi a masifa e
Allah yasaka da Alkhairi Don Allah munason ci gaban wannan videon idan akwai
@ZUMUNCINMUTV
Жыл бұрын
OK Ku cigaba da kasancewa tare da mu a wannan Tasha ta ZUMUNCINMU TV insha allahu zamu kawo muku ci gaban sa, mungode.
Allah ya qara lafiya maulaya
Tsoho yasason zuciya
Baba. ❤️❤️❤️❤️💯💪
Raasul zarima kenan haka zaka mutu da haushin gumi 😂😂😂
Allah yakara kusanci sheshi na
Jzk
Allah ya qara lafiya
Allah ya jinka mallam Abubakar gumi,ya tafi amma haryan zu kaman yana raye,sai soki buritsi ake binsa dashi..............
@ibrahimmuhammad1569
Жыл бұрын
E, to addu'a zakayi Allah shi yafe masa irin sharri da ya dasa ga musulunci a Nigeria na shigo da wannan deadly virus na wahhabiyancin Izala Boko Haram da har yanzu Yana yiwa musulunci ta'adi.Amma kasan Annabi yace "man Sanna sunnatan sai'yi'atan falahu wizruha wa wizru man amila biha ila yaumil qiyamati(duk Wanda ya assasa mummunan abu,to Yana da zunubin wannan mummunan aiki da zunubin duk Wanda yayi aiki da wannan hanya tasa mummuna har ranar tashin qiyama)". Kasan dai Abubakar Gumi shi ya shigo da aqidar wahhabiyancin Izala Boko Haram tasu Dan taimiyya da Dan Abdulwahhab ta qasqanci ga zatin Allah cewa Allah jiki ne ya kebe sama zaune kan gadon Al'arshi ya sako qafafunsa biyu kan kursiyyu, Kuma ba inda Annabi ko ssahabbai da sauran magabata na kirki (salafussalihin, wato Qurunul mufaddala)suka ssuranta Allah haka; Sannan suka qasqanta Annabi cewa shi ba haske bane daga Allah , mutum ne kamar kowa, alhali ga Allah yace Annabi haske ne daga Allah Kuma Annabi ya baiyana a hadithi ssahihi cewa shi haske ne kafin a halicci kakan dukkan Yan Adam ya biyo cikin Annabi Adamu har ga mahaifinsa da mahaifiyarsa aka sameshi,sai hasken ya baiyana mahaifiyarsa da Wayanda suka karbi biqin suka ga haske Kuma kowa ya shaida idan Yana gun komai duhu baa bukatar fitila kamar a hadithin Aisha da ta bada labari cewa allurarta ta fadi da dare da Annabi ya iso gunta gurin yayi haske Taga allurar.Sannan su Dan taimiyya sunce tawassuli da istighatha da Annabi da sauran ssahabbai da waliyai shirka ne, alhali a ga hadithai nan ssahihai cewa ana tawassuli da istighatha da Annabi da sauran ssahabbai da waliyai ko bayan wufatinsu;Kuma bisa wannan Tawassuli da Istighatha da Annabi da sauran ssahabbai da waliyai ko bayan wufatinsu su Dan taimiyya da Dan Abdulwahhab suka kafirta musulmi Ahlu sunnati wal jamaa da halatta zubarda jininsu. To,wannan qazanta mai muni ce daghutu Abubakar Gumi ya kwaso ya shigo da ita Nigeria,Kuma har yanzu bala'inda ta jawo na kisan jamaa Yana nan Yana ci gaba.Sannan dama su Dan taimiyya da Dan Abdulwahhab Yan luwadi ne Kuma sun koyarda magoya bayansu har ya iso ga Azzaluman sarakunan wahabiyawan Izala Boko Haram na saudiyya daghutu Abubakar Gumi ya kwaso ya fesawa sardauna suka hadu suka assasa kaduna mafia ta Yan luwadi da Shan jini, wacce har yanzu tana nan daram da wasu tatattun Yan iska masu cewa masoyan sardauna ne suka tare kaduna suka zama fixers cewa ba Dan Arewa komai hazaqarsa da zai hau wani muhimmin matsayi na Gwamnati sai ya bi ta hannunsu sunyi luwadi dashi. Kaga dukkan wayannan munanan ayuka da daghutu Abubakar Gumi ya assasa na wahhabiyancin Izala Boko Haram zai Sami commission na zunubi akansu har ranar tashin qiyama.ka fahimta?
@sakeenaatkaber2797
Жыл бұрын
Ai gadansanan yagadoshe yazamewa musulmi musiba
@sakeenaatkaber2797
Жыл бұрын
Sede akullum munaneman tsari dasharrinsa daduk wani munafiki insha allah
@abdulfari3528
Жыл бұрын
@@sakeenaatkaber2797 Ameen thumma ameen..Ai wanda kika ji anche shairi ko aniyarsa ya bisa to daman tun chen aniyar sa ne da shairin har zuchi mumuna che...Kadan ya na dashi Allah ya tsare mu dashi..Kadan kuma bashi dashi,Allah ya daukaka sunnah da wanda suke daukakata,ya kuma karya bidia da masu yin ta.....Allahumma ameen
@abdulfari3528
Жыл бұрын
@@sakeenaatkaber2797 Haka dai iyayen shairi da hassada ka fadi.........Fatan mu Allah ya daukaka sunnah da masu yinta,ya karya bidia da masu yin ta..kiche Ammeen...Alfarman Annabi SAW....
😂😂😂😂😂😂
Ka Fadi gsky mlm ka daina fadar son zuciyarka kai kace da ka zabi dan lzala gwara ka zabi kafiri, saboda kiyayya da hassada da munafunci dake zuciyarka kaji tsoron Allah
Waye miyasa indarica va sason goumi wanda ya vardou niya waye cheda wanan Magana kasan va vou houja c kame kame darica adini son zoutuya
Masha Allah munagodiya masoyi manzon allah S.a.w masha allah sai godiya shehu
@isoufouMalan-cj4wo
8 ай бұрын
H ont ykk
Aa ka fada abunda shima ya fada.
Asirin yan TJ ya fara tonuwa
Makari kaji Ashe malamin gomnati abin kaicone
🙏❤❤❤❤❤👍
😂😂😂😂😂