Saurari Martanin da Adam A Zango Yayiwa Wani Malamai Vidoe
Ойын-сауық
Shafin gidan talabijin na yanar gizo da zai rika kawo mu ku kayatattun videos a kyauta, ku yi subscribing din mu. Mun gode! Any compalain contact awaashirindahudu@gmail.com
Please subscribe:
/ @awa24tv
--
#AWA24TV #AWA24 #Arewa #Hausa #ArewaMusic #HausaMusic #HausaFilm #AdamZango #AliNuhu #RahamaSadau #NigerianMusic #MentaMusic
Пікірлер: 292
Masha allah Adam a zango ka cigaba da hakuri duk mai gaskiya yana tare da allah
Wannan yawuce kishi sedai hassada Allah yakyauta yasa mudache albarkan manxo s.a.w
Wallahi bakomai bane hassadace yanzu dazaran akasamu daukaka to sai dai kayi hakuri kuma katoshe kunnenka HARYANZU MUNA YINKA ZANGO ONE LUV
A gaskiya Kai na musamman na gode zango
Gaskiyane Adam A zango inyanadahujjayafitoyafada
Gaskiya ne wannan hakane Adam Zango ina yinka nawa sosai
Sai oga duk mai yimaka haka allah ya saiamaka duniya da lahira muma bamu ya fe mashiba
Rabuda malaman Nan nazamani azzalumai ne masu karya masu son duniya haushi Kai mawakine kasan kumawaka makiyan KUne sunce Kuna samun kudi Basu samuba asiri ya Tonu mungansu Allah yasaka maka
ya Allah yasakama ga duk wanda yayima qazafi🤲🤲🤲🤲🤲
Ina yinka Allah ya kara kusanci ga annabi muhammadu sallallahu alaihi wasallam
Gaskiya ne Adam a Zango Anma dai kasance mai hakuri da yafiya ga duk Wanda yama laifi domin kaima kana bukatar Allah ya yafema laifin ka dan Haka to kaima yakamata Ka kasance mai ya feya ga duk Wanda yama laifi
Sey haquri oga ka barsu da allah 🤲
Slm. Ni sabon masoyinkane.saboda Allah. to kayi hakuri .Allah zaisakama. shima inyafito .yanemi yafiyarka. kayafemashi. Nagode.
Hakané Adam zongo way Kai fantami kaké koko wa wallayi bakatapa wulakanta Dan Adam zongo Dan allah mi yamma kayi Maya wannan kazafi
Allah dai yabiya , Allah kareka Adam A zango
Bari iaki da shi dan nema kudine kaima da zaka biya shi wani zaima barshi da allah kuma yajira karshen shi
Kanada makiya kuma kanada masoya zango yakamata malamai idan mutum yayi kuskure batuzarta Shi za,ayiba sai,akirashi ayimasa nasiha wannan shine ilimi dasanin yakamata zango Allah yatsare hassada gamairabo......
Wai kai malam inaruwaka kai jama'a Allah ka shiremu hasada tayi yawa.
Bar su da masha Allah 👍👍👍🇳🇪👍👍🇳🇬👍👍✌️🥰🥰💯💯💯
Adam e Zango wlh ni da Bana kikan masoyanka Amman wlh dakayi video Nan natausayama kuma Naga gaskiya afuskanka kuma natausayama Amman wlhi yanzu jinakeyi nafi kowa sanka Allah yatseka ga dukkan cherri adamu Allah nataredakai Dan baba
Maigida sai hakuri to a yan izala bakamarsa wajan neman yayimaka sharri Wallahi nalura dashi ba yauba kwarada kayimasa haka
ALLAH yakara Imani da San annabi
Allah yakaradauka ka adam Zango maigida
jinjina tauraranron samame haske allah yashafe makiya
Gaskiyane adamu zango so yake yabataka amma ina
kai rabudashi mahaukaci ne wallahi kafishi hassadace zango allah yakara girma da daukaka nishawarata kacigaba da kyautatawa mahaifa allah yama albarka
Ubangida Allah ya saka maka adamu Allah ya kareka adamu
Allah ya kareka,🤲👍
Gaskiya dayace dagakinta saibata malan gaskiya yafadamaka nima nace kaji tsoron Allah karkamanta akwai hisabi ranar gobe kiyama
Allah yakiyaye
Gaskiya kaburgeni Allah bimakadinka
Gaskiya ne maganar ka zango
Allah ya kare dan halal✊✊
Nagode zango, wlh malaman izala wawaye ne, zage-zage ne kawai aikinsu
Gaskiya to ka koma makaratan saboda musulmin kirki shine akasan shi da yafi inma ya fadi abunda ba dai dai ba,sannan kuna taimakwa waje bata tarbiyan yara.
Allah yasakama malam zango
Allah ya rufamuna asiri duniya da lahira don alfarman manxon allah s a w ♥️♥️♥️
Allah yamaka albarka adamu zango
Barsu da Allah
Gaskiya nawa Allah kareka
Allah yakawa megaskiya daukaka
Kayi hakuri dan Allah
Allah ya saka maka zango
Haba Dan uwa dakasan qur ani dabaka karyata malamiba kace duk abin dayafada kariyane bashiri wasafa yakeyiba hum kayigagawan tubama Alan kodaijikanka
Very good comment allah yanuna mana gaskiyaaa
@ibrahimmohd2513
4 жыл бұрын
Sulaiman usman kaya yake
Ba salama alikum ake cewaba ASSALAMU ALAIKUM KO SALAMUN ALAIKM.
Gaskiya muna yinka
Miyasa malamin zaiyi magana haka..koma yanayi ai bahuriminshibane yakirasuna ba..idan zaiyi waazi karyakira sunaba.. Allah yayafemana gaba daya
@umarmsageer5891
2 жыл бұрын
Allah seya sakama prince
Kayi hukuri hasadace kawai
Allah yariga asiri
Adam a zongo Dounia ke sai ankouri
Adam ka kale shi
Kayi dai dai
Awalou
allah yakareka dasu
Allah sa mudace Allah sa mugane
Gaskiya ne
Okay kanada dan miss day nijar kenan
Gaskiya adam a zango Allah zai sakama kan sharrin da wannan malamin yaimaka (Adam a zango Allah ya kareka daga dukan sharrin Masu sharri Amin summa Amin 🇳🇪🇳🇪❤️
Allaha yainsamaka
Azango alh yakiyayeka alh shihawdaka bisamakiya
Wanan mah ai kokasheka ana iya yii dashi
Gaskiyane
Allah ya Kyauta Kuma Ya Ganar Damu Hanya Madaidaiciya
U u kaji storan Allah Jada malamai banakabane zango kaydai dama kayishuru dayafima kakare dasuran irinka Wanda suka hakazaman kano kuma kagargadi yaranka sunaburaska don insukiji badasuga maikawba da Alan zaisakamacin mutunci dakuyi ma malamai
Mâcha Ahlla yayi
slm.allah.yimanazafi.allah.iyamana.allah.shiryemu
AsIm
Kazama maiyafiya adamu
Masha Allah tabarak Allah Allah ya kara lafiya Adam Zango Allah yasaka da alkhairi
Adam kayi hankuri
Macha Allah tonton zango
Allah ya kare mousulaimai bakidaiya Adam Zango very nist
Allah masanin gaibu
Ninagani magana da malamin yafa a shafika
Kayi hakuri Zango Allah yana tare dakai wlh naji ciwon abunda akema wlh
Allah ya karama hakuri megida
Karkadamu masoyanka sunfi makiyanka yawa,ahaka xekare kaikuma xakaita cigaba prince👌
Allah yasakamaka
Gaskiya ne maganar ka Adam a zango Allah yareka daga makiya da mahasada ameen ya Allah
Ba a stastuwa da wanin Allah
@abdul-mubarakusman6112
4 жыл бұрын
haka ne ها masu lalata tarbiyya zasuyiwa Allah byani
Malam karshen duniya ne
Allah ta'ala ya saka maka da alheri saboda annabi s.a.w Zagi baya kari. Allah ta'ala ya kara kara maka daukaka sannan ya kiyaye mana kai.
Barka da yau kabarshe baya da hakaline
Gaskiya
Allah ya sakama
Ha ba zango kazama mai yafe pa dan ka samu yafiya Allah 🙏🙏
Gaskiyane wannan Adam a zango inayinka 👍👍👍👍👍👍🇳🇪🤲
Babban Yaya All Ya karemu gaba daya.. Amma da baka yi masa Allah Ya isa ba.. Da barinsa kayi da Allah Ya saka maka..
Kai hhhhhh oh guy amna kayipa gangabci ratsuwannan
Slm Bsr 🤲👍
C'est vrai Adam Zango
Allah yakare mou cheri mai cheri
Wannan shine kakeji asalin ❤ hassada wlh
Allah sarki Allah yafi su
Hita batun sa zango Don Allah
Zango nasiha ce kaji tsoron Allah
@sulaimanusman3066
4 жыл бұрын
Kaima dai wawa neee
masu lalata tarbiyya.zakuyiwa Allah bayani
Yayi kyau Allah yaremikai babana🤲♥️💯
Malam yayi kuskure gaskia ,yazaka chiga tsakanin bawa da Allah sa. To Allah yasa mudacce. A-zango wani massoyinkane dan Niger dake Marocco da karatu