Sabuwar Matar da Adam A Zango zai aura Hafsat yar Aljanna 😆👐

Ойын-сауық

Пікірлер: 13

  • @rabiouisssaka9414
    @rabiouisssaka9414Ай бұрын

    Muna fatan Allah subhanahu wata'ala yaqarawa ogammu zango haquri da masoya na haqiqa alfarmar syd rasulullah ( s.a.w) ❤

  • @MassaoudouSaidou-sj9ft
    @MassaoudouSaidou-sj9ftАй бұрын

    Ameen

  • @laminibrahim6465
    @laminibrahim6465Ай бұрын

    Ameen ya hayyu ya payyum

  • @AichatouGambo-dn3eg
    @AichatouGambo-dn3egАй бұрын

    To alhamdullilah alhamdullila.amma gama da uwar yayan ka 3 kafara maidata tazama uwargida hafsat tazama amaria saboda tanada tarbiya matar nan taka ta 2Allah kasa mudace

  • @user-yc5vi8vb2f
    @user-yc5vi8vb2fАй бұрын

    ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @asiyayero7113
    @asiyayero7113Ай бұрын

    Gaskiya Adamu koda zaka auri wata yakamata ka auri indomie kodon kacireta a damuwa❤❤❤

  • @hamzagarbamoctar1977
    @hamzagarbamoctar1977Ай бұрын

    Ki iya bakin ki kijnji ko shi zango karshe ta ko ina Matar shi ko kina nifin tayi karya ne

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713Ай бұрын

    Ko a industry ya dena gsky mace mumina ta namiji mumini ce Idan kana son Allah da Manzo SAW kai musu biyayya

  • @Al-Salamatu

    @Al-Salamatu

    Ай бұрын

    Hakane gaskiya wai saboda kada ache an hanashi sana'ar shi 😆👐

  • @sakinadeeni4713

    @sakinadeeni4713

    Ай бұрын

    @@Al-Salamatu Allah sarki kina gudin gayyar haqurin yan' duniya amma shi kuma yace yana rokon Allah ya canja masa sanaa kan ya dauke shi Rabu da kar ace, shaidar Allah itace mafi alkhairi tunda mutane gaba daya Khalifofin Allah ne a doron qasa Annabi SAW yace ku isar da sako koda Aya daya ka sani, mutane baa iya musu

  • @maryamnura5346
    @maryamnura5346Ай бұрын

    Kai zango indome ce ta dace dakai ba hafsa ba gaski Ita mumina ta mumine ce

  • @IdrisHaruna-ld5bk
    @IdrisHaruna-ld5bkАй бұрын

    Ameen

Келесі