Rigima ta barke a kungiyar izala kabiru gombe Zasu shiga kotu Sheikh Afakallahu yayi musu sharri akn

Hausawa top tv
Subscribe to hausawa top TV domin samun bidiyoyi masu kayatarwa
kzread.info/dron/Fq7KKT4dPKTRRtDQEHfGuw.html
#hausawatoptv #hausawatv #hausa

Пікірлер: 9

  • @abdoultankson9476
    @abdoultankson9476 Жыл бұрын

    Nidai nasan akoy sana'ar maula

  • @aminumuhammaddanazumi9359
    @aminumuhammaddanazumi9359 Жыл бұрын

    Karya kakeyi kabiru gombe Ya malam malamine na Allah kabi gaskiyanda yafada maka kawai

  • @zakariyamr4417
    @zakariyamr4417 Жыл бұрын

    To dama aibaisaniba ai yandariiqa sunadayawan kaiwa jama,ar annabi ziyara

  • @hausawatoptv

    @hausawatoptv

    Жыл бұрын

    👍

  • @suleimanabubakar7578
    @suleimanabubakar7578 Жыл бұрын

    Karya kake wallhi makaryaci kawai wanne irin sana a kake kagayamana makaryaci kawai

  • @muhammadishaq2673

    @muhammadishaq2673

    Жыл бұрын

    Kana mamaki ko? Toh ka sani maganar Sheikh Kabiru Gombe babu karya a ciki, shi ba irin mafi yawan malaman ku bane!!! Kuma ina qalubalantar ka da kaje kabincika ka dawo kayi mana bayani. Ku daina zuwa social media kuna wauta da hauragiya akan abinda baku sani ba.

  • @suleimanabubakar7578

    @suleimanabubakar7578

    Жыл бұрын

    @@muhammadishaq2673 akwai muggan makarta irinsu kabiru gombe masu ci da addini Kamanta muguwar karyar da yayi tacewa Wai yaje gidan buhari shugaban kasa yaga gidansa kujerun gidan buhari berayema duk suncisu wannan maganar gaskiyane kafadi gaskiya To kaga mu munsan inba maulaba da karya da rashin tsoron Allah taya Wai malami da irin wannan maganar hhhh to mudai makaryaci muka daukeshi Kuma har abada bazaka kareshi ta wannan maganar ba harsu MLM bello yabo yayi wannan maganar a social media wallhi Kuma kaima kasani saidai tunda ba a koyamuku fadingaskiba to zaka karyatane

  • @muhammadishaq2673

    @muhammadishaq2673

    Жыл бұрын

    Kai jama’a, sharri kayan kwalaba! Toh wani gidan na Buhari? Aso rock ko gidansa na daura ko na kaduna?? Kana nan gefe kana sharhi akan abinda baka sani ba. Dan Allah abi hankali, a daina nanata karya da sharri har su kamar gaskiya, gurin wanda bai san ire irenku ba. Allah ya sa mu zukatanmu, mu kuma iya fadar gaskiya da alkhairi akan mutun, koda bama son sa!!!

  • @yahayagoumbi8340

    @yahayagoumbi8340

    Жыл бұрын

    To ai kin maulan da yawa suke a fadin Africa,dan dut inda kaga ake kan hadiya,cen ma maular ta,karku rena muna da hankali,shidai abu guda ne,kowa yaji tsoron Allah,dut masu ci da addini,shugabanni kumgiyoyin musulumci,da gidajen manyan shehunnan nai,da kin tsibbo,da malamai kin siyasa dukkaninsu suji tsoron Allah,daga izala ko dariqa ko shi'a,yannan su kuma wakanda basuda tabbas akan abu,su dena yiwa kin uwansu sharri,kai yanzu fa kan mage ya waye,ba wanda zai zowa da sunan izala ko dariqa,ko shi'a dan ya kare aqidarsu,muddin abinda yake kira baida goyon bayan shari'ar musulumci,Wlay zamu yakarsa

Келесі