Raddin da shaikh Sani Isah yayiwa Wani Pastor wanda yake kiran muslman duniya 'yan ta'addah

Пікірлер: 19

  • @user-nd1qi5cc6y
    @user-nd1qi5cc6yАй бұрын

    Mallam Allah yakara basira

  • @hadjaaichalimankaumi6460
    @hadjaaichalimankaumi6460Ай бұрын

    Allah ya sakawa malam da Alkhairi,Kuma kristoci basu taba yin foton nana Maryam ba dan kwali ba sei da lulubi amma kuma abin Al ajabi su kuma matayensu a tsirara suke tafiya har tcoci nasu to Allah ya shiryemu gabaki daya

  • @maryamtukur9636
    @maryamtukur9636Ай бұрын

    Allah ye saka da gidan aljanna fiddausi malam

  • @zainabmusa4199
    @zainabmusa4199Ай бұрын

    jazakallahu Khairan malam

  • @ameenahaliyu5848

    @ameenahaliyu5848

    3 күн бұрын

    Allah yakara taimakawa musulunci da musulmi ameen.

  • @abdulmudallabirabiu9950
    @abdulmudallabirabiu995025 күн бұрын

    Jazakallahu bikhair wannen arnen ya dade yana da,awar jahilci har ta WhatsApp ya me bin mutane

  • @yakubuali5911
    @yakubuali5911Ай бұрын

    Son duniya ne irin nashe, an ruďe she da kuďi, ai ka ga yanzu yaye tumbe, shege ďan kwangila.

  • @hassanmayaki5563
    @hassanmayaki556321 күн бұрын

    👏🤦☝️🤙💪😁😁😁😁😜🤙

  • @abdullahiibrahimusman8135
    @abdullahiibrahimusman8135Ай бұрын

    Wallahi anyi asaran kudin tara, wannan Duk dalibin ilimi in yaji yadda yake karatun alqurani wallahi dariya zai mishi saboda kwata kwata ma baya ba nahawu haqinta sannan ba tajwidi, wannan kwangilar tasu dai bata samu shigaba, kima anya wannan dagaskene yayi musulunci ma a da? Karya yakeyi.

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739Ай бұрын

    to mụ Hausawa ga wanda yake Kiran Kansas musulmi bahaushe wai yana ne man gadin kan Hausawa gashi nan kungan shí yafito yana fada da musulmai Yan ụwa musulmai sunaneman ruguzamu ne malamai zamu tsadaku gaban Allah yakamata kutsaya fahintattda mutane munafurce ne kawai ba hausawaba kọ Mai kelalacewa kasannan shurunku Allah ya shiyeku

  • @IliyaIbrahim-xk8og
    @IliyaIbrahim-xk8ogАй бұрын

    Kawai gaskiyan ce bakwai so 5:31

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739Ай бұрын

    Baị Dan taaddan da yakaiku ku taaddanci kisan da kukeyi Kai kauyukan da kikebi Kuna kashe muslami kutare hanya taraba pulato irinkisan musulmi da kukeyi da sauran wurare Anna makiya Allah don Allah dubi Fiskan kafuri kaman alhaki kọ tsoron alade ba rahama kọ kadan

  • @IliyaIbrahim-xk8og
    @IliyaIbrahim-xk8ogАй бұрын

    Kawai gaskiyan ce bakwai so

  • @shamsudeenusman-qw6nr
    @shamsudeenusman-qw6nrАй бұрын

    Lallai wayannan aayoyi da ya kawo yayi kwamacala

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739Ай бұрын

    baba Dan bazata Kafin kayiwan nan kwoban wasu sun rigaka basuyi rnasara ba balle Kai bakaiya komaiba run zamanin Anna bawa suke damn ya kan musulnci wanna addini damaishi duke tsiyarku yaddakuka musulnci hakaza Subaru yadda Yan ụwa ka sukata su suna kasewa tara kowani Icoci makaman dakuke saw naadone ko

  • @MuktarIsah-bs7kr
    @MuktarIsah-bs7krАй бұрын

    DUKANINSU.WANDAKAZANA.MUSLUNCI.YAYIGABAS.SUKUMA.SUNYI.YAMMA.KAI.KUMA.BA.KIRISTABANE.KUMAKAI.BAMUSULMIBANE.KAI.MUNAHUKINE.

  • @nafeesatidrees6024
    @nafeesatidrees602412 күн бұрын

    Mal. Allah dai Ya saka da alkhairi. Wannan arnen ya dadi yana bata mun rai da da’awar sa jahilci. Dan shi wawa ne, dauka yake masu sauraro shi wawaye? Ban gane ba!

Келесі