MU TSINEWA MASU ZAGIN SAHABBAI DAGA BAKIN SHEIK IBRAHIM ZAKZAKY

Kamar yanda ya zo mana shine a akwai wasu mutane da suka karfi na kashin miya daga wurin gwamnati kan su yada karya cewa yan shi'a suna zagin sahabbai to na samo maku wanann jawabi na malam zakzaky wanda da kansa yake tsinewa masu zagin sahabbai. Ya kamta muulmi mu kar makiya su hada mu fada da juna.

Пікірлер