Miliyan 40 Aka Hadama Fatima Mai Zogale A Yanzu Saidai Anfara Zargin Rarara Zaiyi Sama Da Fadi Dasu
Жүктеу.....
Пікірлер: 117
@hadjaaichalimankaumi64602 ай бұрын
Allah ya karawa Rarara bassira,ai duk mai neman arziki kwakwalwansa caji yakeyi to kwakwalwan Rarara ne ya cazo mishi fatima duk wanda yaga zei iya yin irin na Rarara to sei ayi mugani
@user-gw8wm6xf1f2 ай бұрын
Kaidai makiyin rarara ne wannan ai zatone Kuma zunubine Koda yakasance gaske,koma mai rara yayi Allah ya bashi ladan taimakon Fatima,
@hadjaaichalimankaumi64602 ай бұрын
Yanzu uwar dakin fatima mai ya mayarda ita baya hassada da sai tanemi Rarara tayimishi godiya da yanzu itache da babban riba amma tunda ta nuna hassada me yafaru to don Allah jama,a mu cire hassada da kyashi muci gaba nassiha ta karshe kaima mai suka Rarara kana iya talata wani sei muga naka kwarewa da hikma irin wanda Rarara yayi, Allah yasa mudace
@hadjaaichalimankaumi64602 ай бұрын
Eh bawan Allah, nassiha da Kaiwa Fatima yanada keu ! amma batun Rarara daka fadi akoi gyara idan ma Rarara yayi hakane don yasamu kudi to ai ya taimaka ma Fatima dama duk abinda mutum zeiyi don Riba yakeyi Kuma ai Fatima ma taci Babban Riba tunda Allah yasa duniya ta Santa sabida Rarara Kuma shi ya zama Sila to agodewa Allah agodewa Rarara babu cin mutumchi❤❤❤❤
@IbrahimMahamadoumahi2 ай бұрын
Wanan shedanine asufar mutane Allah yashiryeka inbakada abin fadi kayishuru mana yfaima
@usmanjibrin-zh8jz25 күн бұрын
Waka sana'ace, Allah yabashi. Jama'a murinka yiwa juna zato ta alkhairi. Fatima ta rike masoyinta da gaskiya da fatar Allah shi taimaketa. Amin.
Idan mutum azzalumine sai yaga kowa ma zalunci ke ranshi, shi yanzu Yana nuna ma Duniya baiji dadi ba da bashine zai samo wannan kudin ba. Allah ka tsaremu da Jin zafi da Hassada
@Salisuosaro2 ай бұрын
brother wanna ga ski ya me wllh kagaya Mata ga ski ya wacce KO wan I masoyinka zaifada mama wanna nasi ya Allah yasa Tamika Ku ma taiyi aikidashi🤲
@EzoSd2 ай бұрын
Wlh wannan Bawan Allah duk abinda ya fada gaskiyane wlh
@aboubacarbajini85372 ай бұрын
A Dukan alamu kana adawa da rarara, allah ya shiryeka Ameen
@user-jk3do2hp9b2 ай бұрын
Allah ya sakamai da alheri wannan bawan Allah❤❤❤🇳🇪
@SaiduIbrahimAdamu2 ай бұрын
Karya kukeyi shegu Yan iska kawai, Rarara yafi karfinku wallahi
@NuruAuwal2 ай бұрын
Mahassadin fatima da rarara dakaji kuya in Allah yayarda
@belloumarmilgoma32242 ай бұрын
To ai babu laifi indai har ansamu kudin ko 1 million tasamu ai yafi shekaru datayi a gurin saida abinci
@hadjaaichalimankaumi6460
2 ай бұрын
Ma sha Allah, gaskiya kan
@GumsuMohammed2 ай бұрын
Kai Jama, a Abi Duniya Asannu Komai Sai Anyi Korafi Akai
@Al_IRFAN22 ай бұрын
Ai konawa yasmu dashine sbd shiyamata komai
@ABDALLAHABDULHAMID-xd9ed2 ай бұрын
Duk da haka YAFI sauran Yan kannywood Kuma Hakan basirace
@habibamustapha82742 ай бұрын
Fatima mai zogale har Saudia Arabia 🇸🇦 sai magananta aike
@user-dk6zr9qe3d2 ай бұрын
Sauran Yan nageria bakinciki da hassada ne zai kashe shi
@rukaiyatualiyu96842 ай бұрын
ALLAH YA SAKA DA ALKHAIRI RARARA MUNA GODIYA MAI YAWA RARARA
@user-rq2mu7yj2y2 ай бұрын
ASM ALLAH YADAGATA RARAH RA YATAIMAKAH ALLA YADHIGE GABA AMIN
@saidumusa6042 ай бұрын
Mahassadi ne inya Bata kadan Ina ruwanka shasha Dan hau kawai
@AuwalIdris-mb8sq2 ай бұрын
To lnaruwanka Kai lnzaka makamancin hk kayima shedani Mara aikinyi Allah yarabamu da lrinku munafikai Ameeen ya Allah
@YahuzaKubaraci2 ай бұрын
Assalamu alaikum Gaskiya banida alaqa da waqa hasalima bana saura ranta sasai inba mai ma,a naba NIDAI AFAHIMTAR DA NAYI HASSADACE KAWAI TAKE DAMUNKU AKAN WANAN BAWAN ALLAH MAI SUNA RARA DAN INBA HASSADABA INA RUWANKU DA ABINDA ZAI SAMU KUMA MEYE NAKU DAMAN AISHI WAQA SANA,ARSA CE KUMA DUKKAN MAI SANA,A RIBA YAKE BUQATA KUMA ITAMA FATIMA HAKA SHIYASA INAJAN HANKALINKU DA KUCIRE BAKIN CIKI DA HASSADA NAGABA YARIGA YAYI GABA.
@SalisuLawal-gh4qg2 ай бұрын
Meye naka a ciki dan baqin ciki,to kana baqin ciki da abinda rarara zai samu ne?
@BabaleBabale-rz9rs2 ай бұрын
Duk da haka ko million yabirguni
@magajiilubarde152 ай бұрын
Koma Mai yayi, sandiyarsa aka Santa. Allah ya kiyashemu da hassada
@AbdullahiUmar-tn2fm2 ай бұрын
Gaskiyane Fatima Mai zugane kada kibiyewa inkalniwut kijuyema mijinka sannan kiyi hasarar raruwarki
@GFf-cp2ot2 ай бұрын
To meye Naka aciki, Allah nefa ya bashi basira, talent din shi ne fa, shishshigi kawai.
@belloumarmilgoma32242 ай бұрын
Dan muzuru inkaga dama kasa hada da kafafu dan hassada
@yakubulawalabu-yazeed85662 ай бұрын
Hassada bata da kyau, don haka kaji tsoron Allah
@Somaya-qy8es2 ай бұрын
Allah yasa mufi qarfin zucihyarmu
@BISHIRSHUAIBUGOYA2 ай бұрын
To kai menene matsalarka anan kaima KAYI ta wakar mana domin yin investing mana wannan shike damunmu a Nigeria Allah shi kyauta amin
@AhmadAdam-rg2xx2 ай бұрын
Tam Allah shiya barwa kansa sani 🙏🙏
@Asmaudahiru-tb3ko2 ай бұрын
To komadai menene Fatima marainiyace kuma yataimaketa wlh sbd ni nasani Fatima wurin aikinmu daya da ita Allah yataimakeshi sannan kuma mgnar miji ta dauki mgnr ka tayi aurenta shi ne cikar kamalanta
@ShafiuGarba-me1un2 ай бұрын
Gaskiya wanan bayibane komai aka samu duk abinda ya bata yayi daidai Dan ba karanta ya kamamataba
@AminuNasiru-oh5dn2 ай бұрын
Komanene shida Allah
@AbbahasheemMuhammad2 ай бұрын
Munafurchidai bakyau mutane aji tsoran allah
@MuhammaduAbdulahi2 ай бұрын
Eh sai miyeh toh yyi kyau
@AhmadAdam-rg2xx2 ай бұрын
Tam Allah yasan daidai wlh
@raiyanutijjani87772 ай бұрын
Karuwanci ne fa. Kana masa hassada ne ko?
@SakinaBbUmarАй бұрын
Allahyayarda
@SumayyaUmar-dt5mb2 ай бұрын
Hm nima abindanagani rara Allah y kamabacira Ameen
@user-vb3bh1jt6o2 ай бұрын
Ko kafadi alheri ko kayi shir.u inji annabi. s a w
Kai mahaukacine ko Kai akace rarara yace zai daukeka baza kakiba Dan hassada kawai
@MuhammadMusa-pm2xo2 ай бұрын
bama wannan jama'a kubar,wannan na waka muyi focusing akan hali da muka shiga na tsadar fetur shiyafi cancanta mufi damuwa akai ba wata waka ba
@zilkifiluabdullahi39432 ай бұрын
Yan hassada kukuyumata wakar mana
@ShafiuGarba-me1un2 ай бұрын
Kubi a hankali dauda rarara yayi gaba saidai kuyi hakuri
@abubakarumarchara40282 ай бұрын
Ina ruwanka dan sa Ido
@SouleyIde-eb9ib2 ай бұрын
To Kai Dan uban ka. Ubanka zaibada kudin😮
@AbdullahiSaad-wz1jb2 ай бұрын
Hakan yayi daidai
@ShaheedQambar2 ай бұрын
Kaima ka iyafahimtar hakan ai ko
@user-kk8uu7ip2x2 ай бұрын
To ku minene ruwanku anan? Yan sa ido? Tunda ku Baku iya taimakawa
@abubakarusmanhassan46722 ай бұрын
Ena ruwanka Dan eya
@IdrisLukman-bq9wb2 ай бұрын
To sai me
@MatiMahaman-cz5gs2 ай бұрын
rarara mana godiya
@harunayunusa61732 ай бұрын
Assalamu alaikum wannan ba bubu ruwanka aciki kaikaimata wakan mana Munji shawaranka
@AbbaKahlid-n4p13 күн бұрын
Kaikuma kana hassadako
@sanichindo21692 ай бұрын
To Kai Wakadaga?
@umardalhatu-fv4fi2 ай бұрын
Wawa daqiqinifa mahaukaci 😂😂😂😂
@mamanjiddah2 ай бұрын
Inaruwanku munafukai saime
@AbdullahiSaad-wz1jb2 ай бұрын
Alhamdullahi
@yusufsharkiya24652 ай бұрын
Dan hassada Dan iska
@user-ie5hl3is1h2 ай бұрын
Munafukai ina ruwanku
@XskdkjdDkdiwid2 ай бұрын
Je ne suis à votre disposition si
@NuraYunusa-yw4rx2 ай бұрын
Ah hauka yake ai yakarbi rabonsa banga laifinshiba 😅😅
@yusufsharkiya24652 ай бұрын
Wawan banza Dan bakin ciki
@AdamouAbdoulAziz-zr6fd2 ай бұрын
Hakane gaskiya
@MustafaIbirhima2 ай бұрын
yese
@UsamaMusa-nu5pf2 ай бұрын
To Allah ya tabba tar da alheri
@Abdou-salamMoussa2 ай бұрын
😮😮😮😮😮😮
@HassanBaballe-df7pv2 ай бұрын
Kai dan hassada.
@RabiuYahaya-rx5urАй бұрын
babu komai azuchiyanka fache hassada
@mim-tv74172 ай бұрын
To Kai miye kayiwa Wani aman kayi Fatima gargadi anan kayi kokari
@AdamuBello-cs4zzАй бұрын
Yanbakinchi hassada
@MustaphaDauda-ld2pb2 ай бұрын
Kaikuma kanabaginciki
@bilyaminuabdullahi2 ай бұрын
Qaryace kawai
@kasimabdulmalik48342 ай бұрын
Kalmar sama da fadi, kai ka cirencester shi. Saboda kai wawane, mara hankali . Kafin yayi mata waka yayatake. Ko ita ta rokeshi. Ku baku iya magana ba.
@ShaheedQambar2 ай бұрын
Kaima kanemin wata kamata waqar mugani
@MaryamYSalisu-yr1ic2 ай бұрын
To inaruwanku
@ilyasuabdullahi41882 ай бұрын
Kujishifa danhassada
@MaimunaAbubakar-hc1ot2 ай бұрын
Ay gwara da kace za ku sa ido....sama'ar banza
@belloumarmilgoma32242 ай бұрын
To ai babu laifi abinda duk yasamu ya taimaketa
@Shamsiddinhamzailiyasu-qk4id2 ай бұрын
to Kai Ina ruwanka Dan wahala kawai
@umardalhatu-fv4fi2 ай бұрын
Mahasada kuna nanni 🤣🤣🤣😂😂😂
@umardalhatu-fv4fi2 ай бұрын
Haka zakuqari wlh 😂😂😂
@AlmustaphaSani-hh1ip2 ай бұрын
😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅
@AutaMazaAutaMaza-eu8vr2 ай бұрын
Tabbas haken
@muhammadlawalaliyu19122 ай бұрын
Hassada koma meye tacigaba ko,ma dubu Darien mahassada kawai
@yahuzayusufu78982 ай бұрын
ZATO ZINIBINE KODA ZAIKASANCE GASKE KOME YASAMU MEYE NAKA KAIMA KAJARABA KAGANI
Пікірлер: 117
Allah ya karawa Rarara bassira,ai duk mai neman arziki kwakwalwansa caji yakeyi to kwakwalwan Rarara ne ya cazo mishi fatima duk wanda yaga zei iya yin irin na Rarara to sei ayi mugani
Kaidai makiyin rarara ne wannan ai zatone Kuma zunubine Koda yakasance gaske,koma mai rara yayi Allah ya bashi ladan taimakon Fatima,
Yanzu uwar dakin fatima mai ya mayarda ita baya hassada da sai tanemi Rarara tayimishi godiya da yanzu itache da babban riba amma tunda ta nuna hassada me yafaru to don Allah jama,a mu cire hassada da kyashi muci gaba nassiha ta karshe kaima mai suka Rarara kana iya talata wani sei muga naka kwarewa da hikma irin wanda Rarara yayi, Allah yasa mudace
Eh bawan Allah, nassiha da Kaiwa Fatima yanada keu ! amma batun Rarara daka fadi akoi gyara idan ma Rarara yayi hakane don yasamu kudi to ai ya taimaka ma Fatima dama duk abinda mutum zeiyi don Riba yakeyi Kuma ai Fatima ma taci Babban Riba tunda Allah yasa duniya ta Santa sabida Rarara Kuma shi ya zama Sila to agodewa Allah agodewa Rarara babu cin mutumchi❤❤❤❤
Wanan shedanine asufar mutane Allah yashiryeka inbakada abin fadi kayishuru mana yfaima
Waka sana'ace, Allah yabashi. Jama'a murinka yiwa juna zato ta alkhairi. Fatima ta rike masoyinta da gaskiya da fatar Allah shi taimaketa. Amin.
Niday amasayina namusulmi bazanyima dauda kahutu rarara mulunan zatuba❤❤❤❤
Idan mutum azzalumine sai yaga kowa ma zalunci ke ranshi, shi yanzu Yana nuna ma Duniya baiji dadi ba da bashine zai samo wannan kudin ba. Allah ka tsaremu da Jin zafi da Hassada
brother wanna ga ski ya me wllh kagaya Mata ga ski ya wacce KO wan I masoyinka zaifada mama wanna nasi ya Allah yasa Tamika Ku ma taiyi aikidashi🤲
Wlh wannan Bawan Allah duk abinda ya fada gaskiyane wlh
A Dukan alamu kana adawa da rarara, allah ya shiryeka Ameen
Allah ya sakamai da alheri wannan bawan Allah❤❤❤🇳🇪
Karya kukeyi shegu Yan iska kawai, Rarara yafi karfinku wallahi
Mahassadin fatima da rarara dakaji kuya in Allah yayarda
To ai babu laifi indai har ansamu kudin ko 1 million tasamu ai yafi shekaru datayi a gurin saida abinci
@hadjaaichalimankaumi6460
2 ай бұрын
Ma sha Allah, gaskiya kan
Kai Jama, a Abi Duniya Asannu Komai Sai Anyi Korafi Akai
Ai konawa yasmu dashine sbd shiyamata komai
Duk da haka YAFI sauran Yan kannywood Kuma Hakan basirace
Fatima mai zogale har Saudia Arabia 🇸🇦 sai magananta aike
Sauran Yan nageria bakinciki da hassada ne zai kashe shi
ALLAH YA SAKA DA ALKHAIRI RARARA MUNA GODIYA MAI YAWA RARARA
ASM ALLAH YADAGATA RARAH RA YATAIMAKAH ALLA YADHIGE GABA AMIN
Mahassadi ne inya Bata kadan Ina ruwanka shasha Dan hau kawai
To lnaruwanka Kai lnzaka makamancin hk kayima shedani Mara aikinyi Allah yarabamu da lrinku munafikai Ameeen ya Allah
Assalamu alaikum Gaskiya banida alaqa da waqa hasalima bana saura ranta sasai inba mai ma,a naba NIDAI AFAHIMTAR DA NAYI HASSADACE KAWAI TAKE DAMUNKU AKAN WANAN BAWAN ALLAH MAI SUNA RARA DAN INBA HASSADABA INA RUWANKU DA ABINDA ZAI SAMU KUMA MEYE NAKU DAMAN AISHI WAQA SANA,ARSA CE KUMA DUKKAN MAI SANA,A RIBA YAKE BUQATA KUMA ITAMA FATIMA HAKA SHIYASA INAJAN HANKALINKU DA KUCIRE BAKIN CIKI DA HASSADA NAGABA YARIGA YAYI GABA.
Meye naka a ciki dan baqin ciki,to kana baqin ciki da abinda rarara zai samu ne?
Duk da haka ko million yabirguni
Koma Mai yayi, sandiyarsa aka Santa. Allah ya kiyashemu da hassada
Gaskiyane Fatima Mai zugane kada kibiyewa inkalniwut kijuyema mijinka sannan kiyi hasarar raruwarki
To meye Naka aciki, Allah nefa ya bashi basira, talent din shi ne fa, shishshigi kawai.
Dan muzuru inkaga dama kasa hada da kafafu dan hassada
Hassada bata da kyau, don haka kaji tsoron Allah
Allah yasa mufi qarfin zucihyarmu
To kai menene matsalarka anan kaima KAYI ta wakar mana domin yin investing mana wannan shike damunmu a Nigeria Allah shi kyauta amin
Tam Allah shiya barwa kansa sani 🙏🙏
To komadai menene Fatima marainiyace kuma yataimaketa wlh sbd ni nasani Fatima wurin aikinmu daya da ita Allah yataimakeshi sannan kuma mgnar miji ta dauki mgnr ka tayi aurenta shi ne cikar kamalanta
Gaskiya wanan bayibane komai aka samu duk abinda ya bata yayi daidai Dan ba karanta ya kamamataba
Komanene shida Allah
Munafurchidai bakyau mutane aji tsoran allah
Eh sai miyeh toh yyi kyau
Tam Allah yasan daidai wlh
Karuwanci ne fa. Kana masa hassada ne ko?
Allahyayarda
Hm nima abindanagani rara Allah y kamabacira Ameen
Ko kafadi alheri ko kayi shir.u inji annabi. s a w
Gaskiya Allah ya jabeka Da Hassada
Toh basiru sarkin basira tomunji. Kaidai hassada zatayi Ajainka
Riban mai kasamu da wannan maganan naka
Kai mahaukacine ko Kai akace rarara yace zai daukeka baza kakiba Dan hassada kawai
bama wannan jama'a kubar,wannan na waka muyi focusing akan hali da muka shiga na tsadar fetur shiyafi cancanta mufi damuwa akai ba wata waka ba
Yan hassada kukuyumata wakar mana
Kubi a hankali dauda rarara yayi gaba saidai kuyi hakuri
Ina ruwanka dan sa Ido
To Kai Dan uban ka. Ubanka zaibada kudin😮
Hakan yayi daidai
Kaima ka iyafahimtar hakan ai ko
To ku minene ruwanku anan? Yan sa ido? Tunda ku Baku iya taimakawa
Ena ruwanka Dan eya
To sai me
rarara mana godiya
Assalamu alaikum wannan ba bubu ruwanka aciki kaikaimata wakan mana Munji shawaranka
Kaikuma kana hassadako
To Kai Wakadaga?
Wawa daqiqinifa mahaukaci 😂😂😂😂
Inaruwanku munafukai saime
Alhamdullahi
Dan hassada Dan iska
Munafukai ina ruwanku
Je ne suis à votre disposition si
Ah hauka yake ai yakarbi rabonsa banga laifinshiba 😅😅
Wawan banza Dan bakin ciki
Hakane gaskiya
yese
To Allah ya tabba tar da alheri
😮😮😮😮😮😮
Kai dan hassada.
babu komai azuchiyanka fache hassada
To Kai miye kayiwa Wani aman kayi Fatima gargadi anan kayi kokari
Yanbakinchi hassada
Kaikuma kanabaginciki
Qaryace kawai
Kalmar sama da fadi, kai ka cirencester shi. Saboda kai wawane, mara hankali . Kafin yayi mata waka yayatake. Ko ita ta rokeshi. Ku baku iya magana ba.
Kaima kanemin wata kamata waqar mugani
To inaruwanku
Kujishifa danhassada
Ay gwara da kace za ku sa ido....sama'ar banza
To ai babu laifi abinda duk yasamu ya taimaketa
to Kai Ina ruwanka Dan wahala kawai
Mahasada kuna nanni 🤣🤣🤣😂😂😂
Haka zakuqari wlh 😂😂😂
😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅😅
Tabbas haken
Hassada koma meye tacigaba ko,ma dubu Darien mahassada kawai
ZATO ZINIBINE KODA ZAIKASANCE GASKE KOME YASAMU MEYE NAKA KAIMA KAJARABA KAGANI
Kai kachika hassada wallahi
Kanwar uwar sace kazamin banza
Ai ko hakan yaima ya taimaka mata sosai
To gaskiya Kam yakamata kiyi Aure Fatima
No No
Ya bata shawara ta gaskiya.