Masha Allah, alhamdulillh. Zuwan tawagar CNSP idi • Amincin Allah ya tabbata a gare ku|

Пікірлер: 6

  • @djaririsidi578
    @djaririsidi5782 ай бұрын

    Masha.allah baba tchinni Allah yakaramaka lafiya❤❤❤.barka.da.sallah❤❤

  • @AbdouMahamadou-ls7dd
    @AbdouMahamadou-ls7dd2 ай бұрын

    Masha Allah

  • @issiyaquYusuf-uc9uz
    @issiyaquYusuf-uc9uz2 ай бұрын

    *TARIHIN HABIBIY WA HABIBIKUM SAYYIDINA RASULILLAH ﷺ* *kashi na biyu *2* ------------------------- *BAYANI AKAN KAKANNIN ANNABI ﷺ* ===== *WAYE QUSAYYU BN KILABIN BN MURRATA ?* Ayyuhal ahbabu Rasullilah ﷺ inbamu mantaba bayani muke akan suwaye kakannin Annabi ﷺ wanda yazama tilas asan tarihin Annabi ﷺ Na kowane bangare. Yanzu zamuji waye *Qusayyu bn kilabin* qusayyu bn kilabin bin murrata bn ka'abun ... hakika mahaifinsa yarasu tun yana karami sai mahaifiyarsa ta auri wani mutum abanu uzrata shine *Rabi'a dan hiramun saiya yadauketa izuwa garinsa ayankin shami. yayinda kusayyu ya girma saiya dawo garin makka alokacin wanda yake shugabanci amakka shin hulailun dan habshiyantun daga kuza'a to say kusayyu ya nemi auran yarsa *Hubba* saiy hulailun yayarda ya auramasa ita to yayinda hulialun ya rasu say yaki ya afku tsakanin kuza'a da kuraishu akarshe dai qusayyu yasamu nasara aka jibantamai al amarin makka da kula da dakin kaaba. :::::::::::: Anshugabantar da kusyyu al amarin makka atsaka- tsakin karni na biyar ko 5 miladiya ko shekara ta 440 miladiya daga nan shugabanci yadawo hannun kuraishawa kusayyilu yazama shine shugaba mai kula da dakin kaaba. Hakika qusayyu yakawo hadinkai sosai yakawo cigaba acikin kuraishawa kamar haka.... 1--- yasamar da darul nadwa acikinsa ake shawarwari. 2--- Akwai wata tuta da baa daukkota sai in yaki zaaje kuma tana hannunsa ko hannun ya"yansa 3---- yiwa masu aikin hajji tarba may kyau da basu masauki da shayar dasu da ciyardasu ga wadanda basuda guziri ko yalwar abin hannu* 4---- akwai kuma tsari da yakafa wanda yan kasuwa basuyi tafiya saida saninsa ko yayansa. Masoya Annabi ﷺ qusayyu yanada da wanda shima ya daukaka har yayi shugabanci wato *ABDUL MUNAFI* yakanyimasa wasiya saboda irin dabiun dayake dashi na tausasawa kuraishawa sannan kafin qusayyu ya rasu sayda ya dakko gaba daya shaanin kula da kaaba yabashi. yajogaranci dakyau

  • @babangayougayou1094
    @babangayougayou10942 ай бұрын

    Haba wannan hanya koda plante forme ayi mata idan bata sami kolta ba don Allah 😢

Келесі